《ƘADDARAR RAYUWA》K page 94
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 94
Kanta yana kasa tashiga wajan Can gefe tazauna ta gaida mutanen ciki cikin girmamawa mai martaba yace abasu waje dama tun kafin yafada wasu daga ciki sun fara barin falon,
Bayan kowa yabar Falon yadubi Sawwama yace "Hafsa Sawwama ta sake nutsarda kanta a kasa kwarjini da cika idon wannan Dattijon ya hanata dagowa ta kalleshi saida yasake kiran sunanta ta amsa cikin nutsuwa, mai martaba yace "dago ki kalleni magana zamuyi har lokacinma takasa kallon nasa hakan yasa yayi murmushi irinna manya sannan yafara magana,
Nasan ta iya yiwuwa kunyi magana da Yata ta sanar dake batunda nazo matadashi jiya amma inaso na sake jajjada zancena nazo na nemawa jikana aurenki,
Nasan zakiyi mana kallon masu son zuciya mutanennda zakafi son kansu fiyeda kowa abun bahaka yakeba,
Dalilin faruwar wannan lamari bayan zuwanki bayan tafiyarki kuma ciwo yasake dawowa muna saka rai in Allah yayarda za'a samu waraka daga gareki,
Zakiga kamar munason aura miki wani mutum daban, Mai martaba yayi dariya Na manyan mutane sannan yace "Abun bahaka yakeba a zahirin gaskiya bantaba cin karo da wani mutum irin yareema ba A hali da komai ana cewa mutum tara yake bai cika gomaba amma fa inada tabbacin Idan Allah yabawa yareema lafiya kika zauna dashi zakice shi yacika goma,
Idan kika amince da wannan auren Allah yabawa yareema lafiya zaki kasance kullum kina min addu'a saboda hada wannan al'amari danayi,
Yareema mutum ne wanda cikin dubu samunsa ba lallai ba zaki iya tara miliyoyin mutane baki samu daya kamarsa ba, bani kadai na shaida hakanba duniya ya shaida mutanenda suke taredashi sun shaida,
Yareema mutum ne Yareema mutum ne kwarai dagaske Allah ya hadashi da jarabawa daciwo wanda bamusan menene ba,
Amma zuwanki munga canjin Al'amari harmun fara gano bakin zaren Yareema yayi magana radau yanda kowa zai fahimceshi,
Tsawon Awa biyu suka dauka Mai martaba yana bata labarin Yareema da yanda yake tafiyarda rayuwarsa yanda yake mu'amala da mutane tanata mamaki shin dama za'a samu mutum irin haka?
Advertisement
Mai martaba yayi murmushi ganin yanda jikinta yayi sanyi yace "kadan daga cikin halayansa kenan na fada miki saikin zauna dashi zaki tabbatar abunda na fada miki yafi haka, dan inaji ajikina yakusa samun lafiya,
Nisawa kawai tayi batace komaiba amma cikin ranta tana mamaki dama Sarakuna suna sakewa haka suyi magana?
Kodai dan ita yana neman wani abun wajanta ne?
Mai martaba ya daura da fadin ina neman alfarma a wajanki da ki amince da wannan auren in sha Allahu zai zame mana alkahiri gabaki dayanmu, amma yanzu zan baki lokaci kiyi tunani tunda anzo abun a kurarren lokaci kiyi shawara da mahaifanki naso nagansu amma Mahaifin Abubakar (Alhaji) yace "abari sai kin amince tukunna samau mahaifanki nima na yarda da hakan domin abi komai a ka'ida yafi kinada dama da ikon da zakice baki amincewa wannan aurenba amma ina neman alfarmarki akan ki amince in sha Allahu duniya gabaki dayanta sai tayi alfahari da wannan auren,
Sawwama ita dai batace komaiba amma jikinta yayi sanyi,
Bayan yagama ya bukaci Alhaji da Hajiya su shigo ciki suka zauna kasa kamar yanda Sawwama take a kasa, mai martaba yace "mungama magana amma nabata lokaci tayi tunani duk abunda ta yanke saita sameki ya nuna Hajiya ta fada mikk idan yaso maji Allah yasa muji Alkahiri su duka suka amsa da amin banda Sawwama,
Alhaji yace " Mai martaba koni danaji wannan zance nayi farin ciki Allah yasa hakan shine hanyar samun lafiyar Yareema,
Ko Abubakar yana raye Yareema yaga Hafsa yace yanaso Abubakar mai barmasa ne bare yanzu da baya raye da yana raye zaiyi farin ciki da wannan lamari domin yadamu da halinda dan uwansa yake ciki,
Hajiya ita dai batace komaiba har suga gama amasallacin dake cikin gidan sukayi la'asar daga nan Mai martaba kai tsaye aiport kawai yawuce har yaje yadawo basusan abunda yakaishi ba, Hajiya tasake jaddada mata cewa idan bata amince ba tafito kanta tsaye tace bata amince ba dan bataso tayi abunda zuciyarta bata aminta dashiba,
Hajiya tafita a dakin dake dama sun koma dakinta Aysha tashigo ta zauna kan sopa dake cikin dakin jikinta duk yayi sanyi itama Sawwama anata wajan hakanne jikinta yayi sanyi duk tarasa abunyi, ta dubi Sawwama tace "Anty Hafsa kekam yar Sa'a ce dafarko Yaya Abubakar gashi yanzu Ya Yareema,
Advertisement
Gabaki daya salihan mazan kike kwashewa, iska ta furzar tace bazan boye mikiba Anty Hafsa naso Yaya yareema kamar hauka, tun bansan sonsa nakeyiba har nadawo nasan sonsa nakeyi soma mahaukaci wanda hana iya controlling dinsa idan akace zaizo gidannan kamar anyi mini gagarunar kyauta nakeji koda yake zan iya cewa garama ace anyimun kyauta wannan mai saukice ko muryarsa naji zan iya wuni cikin farin ciki,
Na dade inata kissima yanda zan fada masa ina sonsa inataso na tsara yanda zai amince dani domin naga shi nasa wajan bai daukeni da komaiba,
Alokacinda wannna abun yafaru dashi hauka naso nayi,
Har nadebi shekaru bankuala wani saurayiba smamma yanzu gashi nan kamar ba'ayiba sai dai har yanzu ina sonsa,
Sawwama tasamu kanta da tambayar ko meyasa kike sonsa?
Aysha tayi wani murmushi wanda Sawwama bata gane ma'anarsa ba tace kinga halin Yaya Abubakar?
Toh wallhy Yaya Yareema harya fishi kirki dole mace idanta zauna dashi taji sonsa aranta, kamar kwai haka yake treating na mata shi yanayjn hakan domin kyautatawa amma keda yakeyi miki hakan dole zuciyarki ta tsinke har indai bata kashi bace,
Sawwama tace "kina masa irin wannan son meya hanaki auransa?
Aysha tayi murmushi tace Allah baiyiba amma kam naso Ya Yareema,
Kekam yanzu Allah yabaki, sai nakeji damana nine ke,
Sawwama taso tace kizama ni din mana ki aureshi sai dai kawai taki fadi dan kawai tana ganin suna zuga halinsa ne danta aureshi,
Koma ta aureshi yanzu ina halinma yake idanma da akwaishin kenan dan samun mutum mai irin halinda suke zayyano mata da kamar wuya,
Mikewa tayi tace "Anty Hafsa kiyi tunani mai kayu kiyiwa kanki zabinda gaba bazkaizo kina dana saniba,
Tana gama fadin haka tayi waje,
Sawwama bata bar gidanba sai magrib Hajiya ya sanya aka kaita,
Aranar ta yi bacci cikeda damuwa cikin dare tafarka saka makon wani mummunan mafarki
Sak shigen mafarkin datayi alokacinda akayi maganar aurenta da Sadam wannan mutumin nan dai wanda yake neman taimako wajanta cikin mafarkinya yau fuskarsa tafito mata tass ba kowa bane sai yareema tarasa abunda wannan mafarki nufi,
Washe gari haka tatashi mama saida yakasa hakuri ta tambayeta abunda yake damunta,
Ta shaidawa mama Abunda yake faruwa sannan tace "ni ban dauka dawani abuba shiyasa ban fada mukuba koda muka dawo ma ni namanta da yafaru sai gashi naj yazo kamar yanda nafada miki wai ciwo yasake tashi Mama kasa cewa komai tayi dan dai ita ranta bai amince da wannan aurenba tayyaa za'ace yarta taje ta auri wanda baimasan kansa ba gabaki daya, sai dai har cikin zuciyarta takejin tausayinsa amma tausayinsa bazaisa tayi tsautsayin barin yarta ta aureshi ba,
Bayan Baba yadawo a kasuwa dayake yanzu karfe hudu ya dawo yabar yaron shago Mama ta jere masa abinci akan dining ya zauna yaci bayan yagama tashiga masa bayanin abunda yake faruwa, sannan ta daura da fadin amma ni ban amincewa wannan aure ba tayaya za'ace ta auri wanda shima baisan kansa ba sucire son zuciya a wannan lamarin,
Amma Baba baice komaiba har washe gari Baba baice komai gameda lamarinba,
Bayan ancika kwana biyu Baba yana zaune ya kishingida jikin kujera Mama tace "Baban Hafsa nayi maka bayanin abunda yake faruwa amma bakace komai ba,
Nanma dai kamar bazaiyi maganaba sai kuma can yace "kiramin Mamana,
Mama tatashi tayi wajan Sawwama tashiga falon da Sallama sannan ta karasa ciki ta sameta kwance su muhammad kuma na wasa tsakar dakin Hameeda na gefenta tana bacci, itama idanuwanta a lumshe amma ba bacci takeyiba tsabar tunanine kawai mama tadan dade akanta amma bata saniba saida tayi mata magana sannan tace" Hafsa Babanki yana nemanki Ahankali ta bude idanuwanta ta mike dan amsa kiran mahaifinnata."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial181 Chapters
The Reaper's Legion
Earth: An advanced inhabitable world in the ideal colonizable range. Moderate temperatures and consistent weather patterns make this planet an incredible resource, along with a wealth of animals and wildlife beyond most worlds. Inhabited by the sentient species designated “Humans,” Earth would likely have joined the galactic community of its own accord. Levels of technology in local populace indicate a sharp trend towards interstellar travel, but still needs to make the last push to acquire reasonable interstellar technologies. Up until quite recently, Earth has not been a fully classified planet and was largely unknown. Due to biotic activity in the quadrant, however, attention has been drawn to Earth and many other possibly habitable planets in the regions, primarily for quarantine and control tactics. Matthew Todd was not a particularly unique human being before the meteors struck the earth. Average athletics, above average intelligence, but somewhat gifted in marksmanship, the post-apocalyptic earth has been a trial by fire for him and many others. Creatures that resemble bastardized wolves roam the land in packs numbering in the thousands. With entire cities decimated, those that remain are left with the harsh reality that they may be witnessing the end of humanity. And yet, there is a chance. Humanity knows they are not alone in the universe - the wolves are case enough for that - but what they do not know is that they are not alone in their plight. They are not without aid. Obelisks descend from the sky, giving the people a means to fight back. With tools ranging from guns to advanced mechanical apparatus and more bizarre tools, the people must cull the Biotics. Or, be consumed by the ever growing and mutating threat. Join Matthew in the fight to exterminate the Biotic threat, and to ensure the survival of human kind!
8 191 - In Serial15 Chapters
Love and Robots
Not wanting to be destroyed, the droids took the long road to escape the humans, eventually escaping to the tomb of the Dead Sea Emperor, known as forbidden land, on a barren planet where they would soon be destroyed, they met a little human boy. It’s a story of a human and a robot developing a bond of mutual help, a bond between them that hopefully touches you.
8 126 - In Serial6 Chapters
Stone Of The Covenant ( Dungeon Story )
This man, is the last of his kind.His world succumbed, the last glimmers of a brilliant martial civilization faded as he fled.He arrives in the magical world of Futhark, in the form of a dungeon heart.Confused, he must adapt to a new way of life using only his mind and knowledge of cultivation.In the uplands in which he takes refuge, the wind of change rises .. Hello everyone, this is my first book and I am very happy to write it.The story is largely planned, with regard to the first narrative arcs and the conclusion at least.If you have any remarks on grammar I take them all, English is not my first language
8 98 - In Serial391 Chapters
Atk 0 Crit All ~My attack stat is negligible, so I can't help but rely on critical hits to succeed!~
Volume 1 - Having been summoned to another world, Claude Evers is devastated to find out that he has no attack or magic proficiency. In a world of swords and magic, Claude endeavors to become his master's...chef? Despite this turn of events, he soon finds himself relying on his wit and strange abilities to stand by his master's side. With such fearsome enemies in this world, what solutions can Claude hope to cook up? Volume 2 - Defeating a terrifying monster endangering the kingdom, Claude's fame grows. With this in mind, his next goal is to...win over his master's heart? However, he soon learns that the nobility are not one to be trifled with. What can a lone chef do against the schemes of the powerful threatening his livelihood? Volume 3 - Welcome to the 'Certain Slice', where we are sure to serve you something that perfectly hits your tastes. This is a restaurant where you can sample our line of otherworldly food and drink, created by the one and only Demon Cleaver. Please wait here while we call a maid over to attend to your orders. The owner? I'm very sorry. He's not available at the moment. The reason? I'm afraid that he is now a wanted man, for defying kings and kidnapping princesses. Volume 4 - Stuck in another country, Claude and his companions happen upon abilities far different from what they had known before. With a country full of powerful warriors wielding such techniques, guided by a prophetic Oracle, new allies and enemies are around every corner. Will they find what they need to return home, or will 'destiny' swallow them up? Volume 5 - What happens when the person you thought you knew is completely different? Past and present collide as Claude makes his way back to Sistina to once again fight alongside his Master, encountering challenges that few Electi have ever faced. Destruction looms over Sistina as his enemies attack right where one is most vulnerable, the insecurities held in one’s heart. Volume 6 - With Sistina in the process of recoverying, Claude finds himself in a new role with many new challenges ahead. Though the dangers have passed, daily life is still far from boring as messy relationships and sudden adventures are at every corner. There is never a break in the life of an Electi! Volume 7 - War breaks out with the Empire of Purnesia. With decades of hatred possessing its people, Claude becomes embroiled in the tragedy of death and suffering. With his commitment to retain his humanity in jeopardy, how can a chef protect his friends on the battlefield? Volume 8 - Various tragedies have left Claude reeling. With his heart torn and his vow to not kill abandoned, he charges forward to the capital of Purnesia. With his heart trending towards darkness, who will remain by his side as he seeks revenge... and who will point their blade at him instead? Volume 9 - Learning of the existence of an entire army of demons, led by a familiar face, the very world is at stake. What will Claude discover upon setting foot in the realm of Gods, seeking the very limits of his Electi powers? Volume 10 - Peace has come at last, along with a new role for Claude. But his dreams foretell of another hidden danger on the horizon, one that would shatter everything he knows about the world. Volume 11 - Everything has ended, or has it? The secrets of the world are now revealed, and Claude must find everyone once again to face against a threat as old as the Gods. ~2 chapters/week
8 171 - In Serial16 Chapters
One bowl of Spicy Noodles
It's a fluffy SpicyNoodleshipping fic! Yes, it's Red Son x MK.I'll be posting it to AO3 so more people can enjoy it soon!Cover made by colesmonkies on instagram at. https://instagram.com/colesmonkies_?igshid=4be7tw2191je
8 197 - In Serial29 Chapters
How deep is your love (HTTYD)
(Modern AU/ Vampire AU) An unconventional take on a vampiric love story. What happens when an old Vampire meets the love of her life again after centuries.
8 185

