《ƘADDARAR RAYUWA》K page 94
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 94
Kanta yana kasa tashiga wajan Can gefe tazauna ta gaida mutanen ciki cikin girmamawa mai martaba yace abasu waje dama tun kafin yafada wasu daga ciki sun fara barin falon,
Bayan kowa yabar Falon yadubi Sawwama yace "Hafsa Sawwama ta sake nutsarda kanta a kasa kwarjini da cika idon wannan Dattijon ya hanata dagowa ta kalleshi saida yasake kiran sunanta ta amsa cikin nutsuwa, mai martaba yace "dago ki kalleni magana zamuyi har lokacinma takasa kallon nasa hakan yasa yayi murmushi irinna manya sannan yafara magana,
Nasan ta iya yiwuwa kunyi magana da Yata ta sanar dake batunda nazo matadashi jiya amma inaso na sake jajjada zancena nazo na nemawa jikana aurenki,
Nasan zakiyi mana kallon masu son zuciya mutanennda zakafi son kansu fiyeda kowa abun bahaka yakeba,
Dalilin faruwar wannan lamari bayan zuwanki bayan tafiyarki kuma ciwo yasake dawowa muna saka rai in Allah yayarda za'a samu waraka daga gareki,
Zakiga kamar munason aura miki wani mutum daban, Mai martaba yayi dariya Na manyan mutane sannan yace "Abun bahaka yakeba a zahirin gaskiya bantaba cin karo da wani mutum irin yareema ba A hali da komai ana cewa mutum tara yake bai cika gomaba amma fa inada tabbacin Idan Allah yabawa yareema lafiya kika zauna dashi zakice shi yacika goma,
Idan kika amince da wannan auren Allah yabawa yareema lafiya zaki kasance kullum kina min addu'a saboda hada wannan al'amari danayi,
Yareema mutum ne wanda cikin dubu samunsa ba lallai ba zaki iya tara miliyoyin mutane baki samu daya kamarsa ba, bani kadai na shaida hakanba duniya ya shaida mutanenda suke taredashi sun shaida,
Yareema mutum ne Yareema mutum ne kwarai dagaske Allah ya hadashi da jarabawa daciwo wanda bamusan menene ba,
Amma zuwanki munga canjin Al'amari harmun fara gano bakin zaren Yareema yayi magana radau yanda kowa zai fahimceshi,
Tsawon Awa biyu suka dauka Mai martaba yana bata labarin Yareema da yanda yake tafiyarda rayuwarsa yanda yake mu'amala da mutane tanata mamaki shin dama za'a samu mutum irin haka?
Advertisement
Mai martaba yayi murmushi ganin yanda jikinta yayi sanyi yace "kadan daga cikin halayansa kenan na fada miki saikin zauna dashi zaki tabbatar abunda na fada miki yafi haka, dan inaji ajikina yakusa samun lafiya,
Nisawa kawai tayi batace komaiba amma cikin ranta tana mamaki dama Sarakuna suna sakewa haka suyi magana?
Kodai dan ita yana neman wani abun wajanta ne?
Mai martaba ya daura da fadin ina neman alfarma a wajanki da ki amince da wannan auren in sha Allahu zai zame mana alkahiri gabaki dayanmu, amma yanzu zan baki lokaci kiyi tunani tunda anzo abun a kurarren lokaci kiyi shawara da mahaifanki naso nagansu amma Mahaifin Abubakar (Alhaji) yace "abari sai kin amince tukunna samau mahaifanki nima na yarda da hakan domin abi komai a ka'ida yafi kinada dama da ikon da zakice baki amincewa wannan aurenba amma ina neman alfarmarki akan ki amince in sha Allahu duniya gabaki dayanta sai tayi alfahari da wannan auren,
Sawwama ita dai batace komaiba amma jikinta yayi sanyi,
Bayan yagama ya bukaci Alhaji da Hajiya su shigo ciki suka zauna kasa kamar yanda Sawwama take a kasa, mai martaba yace "mungama magana amma nabata lokaci tayi tunani duk abunda ta yanke saita sameki ya nuna Hajiya ta fada mikk idan yaso maji Allah yasa muji Alkahiri su duka suka amsa da amin banda Sawwama,
Alhaji yace " Mai martaba koni danaji wannan zance nayi farin ciki Allah yasa hakan shine hanyar samun lafiyar Yareema,
Ko Abubakar yana raye Yareema yaga Hafsa yace yanaso Abubakar mai barmasa ne bare yanzu da baya raye da yana raye zaiyi farin ciki da wannan lamari domin yadamu da halinda dan uwansa yake ciki,
Hajiya ita dai batace komaiba har suga gama amasallacin dake cikin gidan sukayi la'asar daga nan Mai martaba kai tsaye aiport kawai yawuce har yaje yadawo basusan abunda yakaishi ba, Hajiya tasake jaddada mata cewa idan bata amince ba tafito kanta tsaye tace bata amince ba dan bataso tayi abunda zuciyarta bata aminta dashiba,
Hajiya tafita a dakin dake dama sun koma dakinta Aysha tashigo ta zauna kan sopa dake cikin dakin jikinta duk yayi sanyi itama Sawwama anata wajan hakanne jikinta yayi sanyi duk tarasa abunyi, ta dubi Sawwama tace "Anty Hafsa kekam yar Sa'a ce dafarko Yaya Abubakar gashi yanzu Ya Yareema,
Advertisement
Gabaki daya salihan mazan kike kwashewa, iska ta furzar tace bazan boye mikiba Anty Hafsa naso Yaya yareema kamar hauka, tun bansan sonsa nakeyiba har nadawo nasan sonsa nakeyi soma mahaukaci wanda hana iya controlling dinsa idan akace zaizo gidannan kamar anyi mini gagarunar kyauta nakeji koda yake zan iya cewa garama ace anyimun kyauta wannan mai saukice ko muryarsa naji zan iya wuni cikin farin ciki,
Na dade inata kissima yanda zan fada masa ina sonsa inataso na tsara yanda zai amince dani domin naga shi nasa wajan bai daukeni da komaiba,
Alokacinda wannna abun yafaru dashi hauka naso nayi,
Har nadebi shekaru bankuala wani saurayiba smamma yanzu gashi nan kamar ba'ayiba sai dai har yanzu ina sonsa,
Sawwama tasamu kanta da tambayar ko meyasa kike sonsa?
Aysha tayi wani murmushi wanda Sawwama bata gane ma'anarsa ba tace kinga halin Yaya Abubakar?
Toh wallhy Yaya Yareema harya fishi kirki dole mace idanta zauna dashi taji sonsa aranta, kamar kwai haka yake treating na mata shi yanayjn hakan domin kyautatawa amma keda yakeyi miki hakan dole zuciyarki ta tsinke har indai bata kashi bace,
Sawwama tace "kina masa irin wannan son meya hanaki auransa?
Aysha tayi murmushi tace Allah baiyiba amma kam naso Ya Yareema,
Kekam yanzu Allah yabaki, sai nakeji damana nine ke,
Sawwama taso tace kizama ni din mana ki aureshi sai dai kawai taki fadi dan kawai tana ganin suna zuga halinsa ne danta aureshi,
Koma ta aureshi yanzu ina halinma yake idanma da akwaishin kenan dan samun mutum mai irin halinda suke zayyano mata da kamar wuya,
Mikewa tayi tace "Anty Hafsa kiyi tunani mai kayu kiyiwa kanki zabinda gaba bazkaizo kina dana saniba,
Tana gama fadin haka tayi waje,
Sawwama bata bar gidanba sai magrib Hajiya ya sanya aka kaita,
Aranar ta yi bacci cikeda damuwa cikin dare tafarka saka makon wani mummunan mafarki
Sak shigen mafarkin datayi alokacinda akayi maganar aurenta da Sadam wannan mutumin nan dai wanda yake neman taimako wajanta cikin mafarkinya yau fuskarsa tafito mata tass ba kowa bane sai yareema tarasa abunda wannan mafarki nufi,
Washe gari haka tatashi mama saida yakasa hakuri ta tambayeta abunda yake damunta,
Ta shaidawa mama Abunda yake faruwa sannan tace "ni ban dauka dawani abuba shiyasa ban fada mukuba koda muka dawo ma ni namanta da yafaru sai gashi naj yazo kamar yanda nafada miki wai ciwo yasake tashi Mama kasa cewa komai tayi dan dai ita ranta bai amince da wannan aurenba tayyaa za'ace yarta taje ta auri wanda baimasan kansa ba gabaki daya, sai dai har cikin zuciyarta takejin tausayinsa amma tausayinsa bazaisa tayi tsautsayin barin yarta ta aureshi ba,
Bayan Baba yadawo a kasuwa dayake yanzu karfe hudu ya dawo yabar yaron shago Mama ta jere masa abinci akan dining ya zauna yaci bayan yagama tashiga masa bayanin abunda yake faruwa, sannan ta daura da fadin amma ni ban amincewa wannan aure ba tayaya za'ace ta auri wanda shima baisan kansa ba sucire son zuciya a wannan lamarin,
Amma Baba baice komaiba har washe gari Baba baice komai gameda lamarinba,
Bayan ancika kwana biyu Baba yana zaune ya kishingida jikin kujera Mama tace "Baban Hafsa nayi maka bayanin abunda yake faruwa amma bakace komai ba,
Nanma dai kamar bazaiyi maganaba sai kuma can yace "kiramin Mamana,
Mama tatashi tayi wajan Sawwama tashiga falon da Sallama sannan ta karasa ciki ta sameta kwance su muhammad kuma na wasa tsakar dakin Hameeda na gefenta tana bacci, itama idanuwanta a lumshe amma ba bacci takeyiba tsabar tunanine kawai mama tadan dade akanta amma bata saniba saida tayi mata magana sannan tace" Hafsa Babanki yana nemanki Ahankali ta bude idanuwanta ta mike dan amsa kiran mahaifinnata."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial33 Chapters
The Ghost's Girl
"I know who I was. I was Aevlin, raised by Callily, wife of Alaric, son of the mad king," she said the words as if they belonged to someone else. Not her name, not her story. "I was a woodcrafter's apprentice, a strict woman's daughter, a selfish girl's sister. But you know that already. And she's dead." the girl's eyes glistened with tears that would not fall. She would not let them. "Does it matter?"The descendants of the last king have lived in hiding since before his death, but through a series of premeditated coincidences, Aevlin Saliz finds herself in her cousin's palace. There she faces the trials of mental labor, the allure of magic, and the stirrings of rebellion, all while doing her best to hide her identity as both royal and mage. But the desire to belong puts her independence to the test when a plot to overthrow the king in her name is uncovered. Aevlin must choose between quiet submission and taking control of her own destiny. [cover photo by Alice Alinari on Unsplash]
8 127 - In Serial12 Chapters
The Viadon Project: Extinction
In the year 2080, a group of fanatics believed that the world was going to end. In order to save the human race from extinction, a man named Damian Hunts created a time machine and travelled back in time to the Cretaceous Period alongside his fellow believers. They built a massive city on the continent of Laramidia, and named it Viadon. To keep their future generations from travelling back to a broken future, Damian and the Founding Families destroyed the time machine and created a their own version of history, completely leaving out the fact that they had time travelled, and that the Mass Extinction would happen thousands of years later. Two-thousand years later, the future generations of Viadon have no idea of their ancestors pasts, but things start to unravel quickly as Time Travelers come to warn them of impending doom. Vocabulary:Laramidia: was an island continent that existed during the Late Cretaceous period (99.6-66 Ma), when the Western Interior Seaway split the continent of North America in two. Disclaimer: I do not own the artwork used for the cover, all credit goes to it's original creator.
8 147 - In Serial24 Chapters
Fluffy Tails and Horned Heads
A man, a martyr, sacrificed for the good of humanity, is now confronted with the lack of body. someone not calling themselves a god in any way decides that the only way is reincarnation, whether the man likes it or not. :3 ah, yes, the classic reincarnated as a monster trope in a fantasy world of magic and stuff. funsie funs. I'm not gonna come and say I've turned it on its head or anything, I'm just gonna say that the main character is a rabbit, he does not have any knowledge of any o these types of novels, the "god" character is not a god in any way, the evolution process is gradual and there are no screens telling him all the usual information like "what is that" in summary, don't expect anything great, but I hope you'll be along for the ride. :^))
8 181 - In Serial45 Chapters
stalker//kim taehyung✔
a story where y/n ends up sexting with her stalker...ʟᴇᴛ ᴍᴇ ᴡᴀʀɴ ʏᴏᴜ, ᴛʜɪs sᴛᴏʀʏ ᴄᴏɴᴛᴀɪɴs ᴍᴀᴛᴜʀᴇ, ᴅɪsᴛᴜʀʙɪɴɢ ᴄᴏɴᴛᴇɴᴛ ᴀɴᴅ sᴛʀᴏɴɢ ʟᴀɴɢᴜᴀɢᴇ ᴛᴏᴏ. sᴏ ᴘʟᴇᴀsᴇ ʀᴇᴀᴅ ᴏɴʟʏ ɪғ ʏᴏᴜ ᴀʀᴇ ᴄᴏᴍғᴏʀᴛᴀʙʟᴇ.
8 167 - In Serial70 Chapters
Letters from Shanti Ashram, India
I lived in India from 1984-2005, and wrote to my parents regularly about my adventures in Indian ashrams. From 1984-1993 and again 2001-2005, I was living in Puttaparthi, Andhra Pradesh, and I am adding all of those my "Letters from India" book, which will mainly be of interest to those familiar with Prasanthi Nilayam, the ashram of Sri Sathya Sai Baba.However, from 1994-2001 I was staying at a wonderfully spiritual, quiet retreat called Shanti Ashram, and I am putting the letters I wrote to my parents while staying there, on this book. The ashram was a dream come true for sadhana. The people are welcoming, it is usually never crowded, and they offer separate cottages to aspirants. The rates are donation basis only. You can contact them for a visit or longer-term stay:Sri Shanti AshramThotapalli HillsVia SankhavaramEast Godavari DistAndhra Pradesh, India 533446Phone: 011-91-7382009962
8 167 - In Serial39 Chapters
Avniel
Hi guys so this is a story about Avni and Niel . So here will be the starting that avniel are in the college and there last year is going
8 243

