《ƘADDARAR RAYUWA》K page 92
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 92
Kwanansu hudu agarin amma gabaki daya garin ya isheta damuwarta kawai taganta agida Hajiya kanta ta fahimci hakan shiyasa ta yanke shawarar kwana biyar kawai zasuyi su koma hakan yana nufin saura kwana daya kenan,
Hajiya Sam batason ganinta cikin yananyin damuwa har irin haka,
Ta lura idan suna zaune ita shiru kawai takeyi tana tunani idan aka sakota cikin zance sai tayi murmushin yake kawai,
Yareema kuma gabaki daya ya hanata sakatt kuma baya taba yiwa kowa magana sai ita baya sakewa da kowa sai ita idan tabar wajan ya ringa musu tijara kenan bata samun lokacin kanta sai dai idan yayi bacci,
Har su umma hakuri kawai suke bata domin sun san ta takura dayawa amma babu yanda zasuyi,
Aranar Hajiya ta snaar musu cewa washe gari zasu koma nan kuma sai hankalinsu ya karkato kan lamarin toh idan suka tafi wani hali yareema zai kasance aciki?
Karfa akoka gidan jiya, su kansu shaidane baya taba yarda ya zauna waje idan bata a wajan kuma har lokacin bai saki jiki da kowa ba sai ita, yaya zasuyi kenen menen mafita?
Izuwa yanzu basu hango mafitar ba amma da ace zau kara koda wasu yan kwanakine tabbas za'a samu mafita,
Hajiya zaune gaban mai martaba kanta yana kasa bayan sun gama gaisawa sannan tace "Abba dama nazo na sanarda kai ne cewa gobe idan Allah yakaimu zamu koma gida,
Mai martaba saida yaji gabansa yafadi a tunaninsa zau dan kwana biyu,
Shiru yayi sai can yace "Bazaku dan kara wasu kwanaki ba? Tunda kinga yanda lamarin ya kasance kada kutafi kuma abu yazo ya baci azo akoka gidan jiya azuwa yanzu bamuda wata mafita amma nasan idan kuka kara kwanaki tabbaas zan nemo mafita,
Ajiyar zuciya Hajiya ta sauke sannan tace "Abba nima naaso nakara kwanakin tunda dama bada niyyar kwanakin danazoba kenan naso nafi haka amma Abba hafsatu tana takure matuka tana cikin damuwa ganinta a wannan yanayin baiyimin dadiba Abba kar garin son zuciyarmu ita kuma mu tauyeta tunda mijinta ya rasu na yi alkawarin bata farin ciki dai-dai gwargwado yana daya daga cikin dalilin dayasa nazo da ita nan,
Kar yazamnaa ni banbata farin cikiba kuma na sakata a damuwa batajin dadin zaman nan idan muka koma can duk wani abunda ake ciki sai a yanke, tayi magana yanda mai martaba ya fahinceta sosai,
Advertisement
Dan haka baija wani zance ba,
Mai martaba ya nisa sannan yace "hakane maganarki kinyi tunani mai kyau shikenan yanzu kuje in sha Allah zamusan abunyi,
Hajiya tayi masa godiya sukayi sallama da fadin gobe zatazo yimasa Sallama,
Sawwama jin zasu tafi washe gari taji dadi sosai sai take ganin kamar gobenma bazata yiba,
Washe gari jirgin 12:am suka biyo suka dawo gida sai asannan sawwama taji sanyi aranta,
A gidan Hajiya suka wuni zubur sai yamma likis kafinnan tasaka driver yakaita da muhamnad da tsarabarda suka zo da ita,
Babu wanda tabawa labarin abubda yafaru agidan tacigaba da rayuwarta kamar yanda tasaba, amma sai dai wani abu guda daya shine tausayin Yareema takeji aranta ko menene ya sameshi ya kwanta ciwo haka tsawon lokaci?
Menene alakarta dashi wacce ita bata saniba? A iya tunaninta tayi amma batasan wani abunda yataba hadata dashiba.
Nisawa tayi sannan afili tace "Allah yabaka lafiya dan har cikin ranta tana tausayinsa."
Yareema yasake shiga wani hali a hankali-hankali ciwon yake dawowa yanaso yakoma kamar na baya mai martaba Umma da sauran hankalinsu ya tashi ganin abunda yake shirin sake faruwa,
Mai martaba ya rigada yagama yanke hukunci cikin zuciyarshi dai dai har izuwa yanzu bai fadawa kowa Bayan yazo ya duba jikin yareema yafito falo yasamu su Umma suna zazzaune suna kallonsa gabaki daya suka mike shikuma ya zauna akan kujera sannan suka zauna a kasa,
Yadubesu zuciya cikeda Damuwa yace "Ga dukkan alamu abunda banaso shine yake shirun sake faruwa jikin yareema yanaso yasake dawowa kamar nabaya,
Bamuda tabbacin abunda yake faruwa gameda wancan yarinyar (Sawwama) amma inada yakinin cewa akwai wani abun dake kulle tasakanin wannan ciwon dakuma ita yarinyar bamu saniba ko Allah ya rubuta cewa warakarsa na tareda ita shiyasa tsawon lokaci mukayita neman magani Allah baiyiba amma gashi a mintuna kadan da haduwarsu sai Allah ya nuna mana ikonsa, yanzu gashi tatafi abu yanaso yadawo,
Shiru yayi sannan yacigaba da magana "narigada na yanke hukunci cikin raina amma yazama dole na shawarceku matsayinku na mahaifansa zan tafi dakaina har can garin na nema masa auran wannan yarinya domin hakan shine kawai mafita,
Umma wacce itama ayanzu tasan batada wata mafita data wuce wannan dari bisa dari tabawa mai martaba goyon baya,
Amma sai dai ita yarinyar basusan ko cewa zata aminceba, amma zasu fara tunkarar Hajiya da maganar kafin akaita gaba,
Mai martaba yace "idan Allah yakaimu gobe zan tashi natafi can kuma inaso har naje nadawo babu wanda zai san abunda yakaini,
Advertisement
Da mamaki suke kallonsa da sukaji abunda yafada wai gobe zaije can, mai martaba da kansa zaije akan wannan maganar shida bama mutumbe mai son tafiya ba, barinma da akace yareema ya kwanta rashin lafiya sam baya nisa da gida saboda tsoron abunda zaije yazo,
Umma cikin ladabi kanta yana kasa tace amma Mai martaba daka tura wani basai kaje da kanka ba koda wasu daga cikin amintattunka katura za'aje kuma zasuyi abunda yakamata,
Mai martaba cikeda damuwa yace "wannan lamari yanada muhimmanci sosai a wajena bai kamata ace nayi wasa dashiba bayan ku nan dana sanar daku babu wanda zai san abunda zai kaini, kuma na gargadeku karkowa yasani,
Umma tace "in sha Allahu babu wanda zai sani, mai martaba yace "Allah yayarda akowani lokaci yana fada musu su boye samun lafiya da ciwon Yareema bawai dan yana tunanin zasu fada ba sai dan kawai yanaso yasake jaddadawa."
Da dare Hajiya na zaune wayarta tafara ruri tana dubawa taga mahaifinta da sauri takai hannunta taja ta amsa kiran cikin ladabi ta gaidashi ya amsa cikin hikima mai martaba ya zayyana mata abunda yake shirin faruwa da kuma wanda yafaru m bayan tafiyarsu,
Hajiya tayi shiru sai can tace "Abba ni aganina hukuncin daka yanke bayida laifi hakan yayi yareema danane ni kaina mai bashi aurene ya aura ko aysha akace a aura masa a yanzu banida jaa zan bashi zuciyata daya kuma hankalina kwance amma dubada condition dinsa a yanzu bana tunanin Hafsa zata amincewa auren kokuma zatayi farin ciki da auran Abba rokon danakeso nayi maka guda dayane in sha Allahu gobe zan kirata muyi magana kafin kazo amma har indai bata amince ba inaso kayimin wannan alfarmar kada a tilastatta ko abi ta wajan mahaifanta yanda zasu sanyata ta amince, inaso tayi farin ciki tayi aurenta zai sanyata farin ciki tasamu nutsuwa fiyeda yanda tasamu wajan Abubakar lokacin yana raye,
Shiru mai martaba yayi jim kadan sai kuma yace "toh shikenan Allah yakaimu goben nayi miki wannan alkawarin babu wanda zai tilastata, amma kifara magana da ita tukunna kafin na iso jirgin rana zamubi bayan azahar in sha Allahu zamu iso,
Hajiya tace Allah ya kawoku lafiya sannan sukayi Sallama."
Wa she gari ta sassafe Hajiya tafara aikan abubuwan da za'ayi na bukatar wanda za'a tarbi baki dasu,
Wanda zatayi ordernsu kuma tun adaren jiya tarigada tayi karfe tara takira Sawwama tace tanason ganinta batareda wani tunani ba Sawwama tadauki muhammad dake su Hamdan suna makaranta tataho,
Ganin ayyukan da akeyi ya sanya tmdaga zuwanta itama tashiga aikin cikin kankanin lokaci suka gama tangamrmen falon Alhaji na tarban baki aka sake gyarawa dukda koda yaushe acikin gyara yake aka jere abubuwan acan lemu kuma da na kanti da wanda suka hada da kawunansu aka sanyasu a cikin firiji,
Sai bayan angama aikin Sawwama tasamu zama Hajiya kam bata samu zamaba domin tasa anata gyaggyara ko'ina dan mai martaba wannan karonne zuwansa na biyu gidanta da rasuwar Abubakar sai wannan ko auran yaranta yazo daga zaran an gama daurin aure daga can yake wucewa,
Shi kansa alhaji ya kansile duk wasu schedules dinsa na ranar ya gayyaci wasu daga cikin abokanansa kawai suna jiran zuwan mai martaba."
Hajiya babba tana zaune rohoto ya isota cewa mai martaba zaiyi tafiya da garinda zaije amma sai dai basusan abunda zai kaishi ba Hajiya Babba tashiga taraddadi sosai domin mai martaba baya tafiye-tafiye shi sam idan yabar gari kuwa toh zaije Kasar saudia ce, sai kuma wani Babban lamari dan haka gabaki daya hankalinta baikawo mata cewa wai zaije nemawa Yareema aure bane amma duk da hakan ta sanya ayi mata binciken abunda zai kaishi garin."
Saida sukayi sallar azahar sannan Hajiya tasake wanke ya shirya cikin Lace tazauna a dakinta sannan ta nemi ganin Sawwama,
Sawwama tamikr tabar muhammad wajan Aysha dan tasan maganace mai muhimmanci tunda a uwar daki za'ayita,
A zaune tasamu hajiya akan Sofa dake cikin dakinnata saida gabanta yafadi dan wata iriyar kama da Hajiya tayi mata da Abubakar, gabaki daya shima kamanninta ya dauko,
Dakyar ta iya saita kanta dan hawaye ke son gangarowa a idonta ta maidasu sannan ta isa da Sallama Hajiya ta amsa tana sakar mata da murmushi zama tayi kasa nan kan carfet kanta yana kasa tace "Hajiya gani,
Hajiya tadade tana kallonta ahaka takasa furta komai jin shiru yasa Sawwama tadago taga ita Hajiyan ke kallo saita maida kanta ta sunkuyar Hafsatu! Hajiya ta kira sunanta a hankali ta amsa da fadin "Na'am,
Iska Hajiya ta furzar Sannan tace."
Nayi test jiya shiyasa jiya da shekaran jiya kuka jini shiru na tsaya na dan taba karatu, Allah ya taimakemu baki daya ya biya mana bukatunmu na Alkahiri nagode sosai da Hakurin da kukeyi da yanayin typing dina in sha Allahu komai yakusa zuwa karshe nahuta kuma ku huta. Sai dai comment dinku yayi kasa sosai😩😩 dan Allah kudaure kuna comment dayawa ko zan samu naji karfi nagama tashi daya."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial132 Chapters
Disciple, Don't Cause Trouble, Master Won't Leave the Mountain!
Benedict was transported to a world of cultivation and awakened the Invincible Domain system. Within this domain, he was invincible!Furthermore, the system allows him to expand and increase the level of his domain as he accepts more disciples and completes more quests.In this world, the most powerful people could tear space apart with a single palm; cruel demons are prevalent. Thus, Benedict proclaimed that he would not leave the mountain for the sake of his own safety!After he accepted a few disciples, they went down the mountain and made a mess of the world. When they couldn’t win an opponent, they would flee back to the mountain and plead Benedict to seek revenge for them.With a leg of a strange beast in hand that he had just roasted, he waved his other hand and said, «Good disciple, master will not leave the mountain. Why don’t you invite them up?»
8 1037 - In Serial32 Chapters
HER BLACK SOUL
Her black eyes was looking at a far distant image that soon dissapered . Her once happy life has turned into a total mess.Moreover this hot ,extremeley handsome,cold man is making her life more miserable.Her so ordinary life has taken a new turn. She was once a bright ,cheerful girl. But now all it remains is far distant from what she use to be..unfolding truth about herself ,even the man who is beside her is not simple as it seems to be. Reality isnt what she sees but is a truth hidden in mystery.
8 90 - In Serial10 Chapters
Cornucopia of Hope
The graduating class of Hope's Peak Academy has been kidnapped sometime after their graduation ceremony. They wake up in a beautiful, plush mansion with no idea where they could be other than the name Our Mansion of Plenty. The physical barriers of steel plates and locked doors might not be enough to cage them, if it weren't for the malicious mechanical fairy calling itself The Fey and ruling their new lives with an iron--albeit tiny--fist. While being kidnapped is bad enough, the fact that this fairy brat is telling them to kill each other is definitely worse. Apparently, murdering one of your fellow victims is the only way to get out of this luxurious mansion. But nobody would do that...right? Cornucopia of Hope is a non-canon killing game completely alienated from the the canon universe of the Danganronpa games. The things borrowed from the games are as followed: Hope's Peak Academy, and the structure of 16ish hyper-skilled teenagers trapped in an enclosed space and being subjected to a motive, a murder, an investigation, a trial, and an execution of the presumed killer. There are no spoilers, tie ins, or previous knowledge required of the series to read this story!
8 169 - In Serial25 Chapters
Mage Blood : Rite of Death
Peter was a servant in Portos castle. One day, he learned his father was a mage. Hoping to find more clues about his father, Peter went on a voyage with a group of people. However, their ship sank as a huge storm hit. Stranded on a remote island, they have to face dangerous adventures. Together with Borin, his best friend, Anna the healer, Susan the mind-reader, and Pogna the hunter, they must unravel the mystery behind a long-lasting human sacrificial rite.
8 152 - In Serial120 Chapters
Winter Wonderland
you, the daughter of the Cryo archon, Empress Tsaritsa, have been transported to the land of Twisted Wonderland to attend Night Raven College. She is not the only female. Yuuna is a magicless human from another world, called Earth, who suddenly could use magic here in twisted wonderland...What happens if Y/n remembers her past life living in the same world as Yuu?Y/n's main journey is to find her soulmates, by finding the one who has her soulmate mark, which is a silhouette of a dragon and a phoenix.Not only is their some wholesome romance, there are some spicy stuff as well.Genshin Impact belongs to Hoyoverse and Twisted Wonderland belongs to disney. Overall, the added storyline to fit Y/n and Yuuna belong to me. All pictures used in this story belong to the original owners
8 108 - In Serial47 Chapters
Full Moon {A Sesshomaru x Reader} ^w^
You are a full blooded dog demon. A female one at that. You have two swords. Shi is the blade of Death, while your other sword, Ha is the blade of darkness. They can be combined to make a naginata and can be used as one. The Naginata is called Shinha also known as Death blade. You are powerful and you travel alone. That is until little Rin finds herself in trouble and begs someone to let you come along. Who is this someone? Find out in this wonderful Book.(Description of you)Hair: Long and silverDress Attire: Blue short Kimono with a tanish brown obi and ankle length boots (like sesshomaru) Swords: Shi and HaLikes: Children, Traveling, ignoring Jaken, protecting Rin, hitting Jaken, Sesshomaru, and annoying Inuyasha.Dislikes: When Jaken calls her names, Kagura with Sesshomaru, other demons, humans, emotions.Alwight let's get this party started! Start readin now!
8 98

