《ƘADDARAR RAYUWA》K page 87
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 87
Rayuwa mai cikeda kunshi da kadaici ta sake dawowa Sawwama kamardai lokacinda tarabu da Sadam zamu iya cewa garama wancan lokacin danshi rabuwace kuma tana sanya ran cewa ko badade ko bajima wata rana zata sake ganinsa Amma Abubakar fa? Yatafi fa yatafi gabaki daya shikenan bazata sake ganinsa ba, yatafi yabarta da farin cikin daya sayar da ita alokacin da suke tare dakuma bakin cikin rabuwa dashi, akoda yaushe taga fuskar muhammad fuskar mahaifinsa take gani domin kamarsu daya sak babu wani ahunda yabaro na mahaifinsa,
Hajiya ganin damuwar Sawwama gabaki daya taki karewa ya sanya ta yanke shawarar tayi takaba agaban Mama ko zata dan samu sauki,
Dady da mummy sunzo mata ta'aziyya amma dady sam baiyi tunanin karban yaranba tunda marikinsu ya rigada ya rasu ko maganarsu baiyiba har suka mata ta'aziyya suka tafi,
Itadai mummy batace komaiba amma a zatonta zasu taho da yaranne sai taga dady baiyi zancensuba."
Sadam yafito daga wani eatery dake kusada wajan aikinsa dan samun abunda zai sanyawa cikinsa ko breaskfast baiyiba saboda sassafe yake barin gidan,
Kansa na sama yafito dauke da breaskfast a hannunsa yana sauri ga dukkan alamu yanaso yakoma wajan aiki,
Batareda ya lurada yaji ya bigi mutum da sauri yaja baya yakai kallonsa ga wanda ya bige, a fili da furta hafsa! Da mamakin ganinta dayayi awajan dan baiyi zatoba,
Tsayawa tayi ta kalleshi sannan ta tabe baki tace "Sadam kaine?
kace bazamu sake haduwa ba sai gashi yau Allah ya hadamu, murmushi sadam yayi yace "ikon Allah kenan,
Sake tabe baki tayi sannan tace "ina tunani abaya ka manta da cewa Allah zai iya ikonsa musake haduwa koh?
Sadam ya sunkuyarda kai yana murmushi itakuma ta wulla masa harara,
Cikin sauri yace "Yanzu dai bani phone number dinki zannemeki zuwa jimawa idanna tashi wajan aiki yanzu haka idanna tsaya zan iya latti,
Harde hannuwanta tayi tace "banbayarwa kaje abunka,
Sadam yace "toh shikenan sai anjima,
Hade rai tayi,
tayi saurin shan gabansa oh dannace katafi sai katafin? Har yanzu baka canjaba kunyatardani baya baka wahala idan mace tace maka zatafi kawai saika sanya kai katafi? Dan rarrashi haka bazaka iyaba?
Murmushi sadam yayi yace "yanzu bani adreshinki zanzo mu gaisa,
Babu musu tabashi adreshin sannan tace "kazomin da twins idan zakazo,
Advertisement
Yake yayi wanda yafi kuka ciwo kawai yawuce batarea yasake cewa komaiba,
Kwana uku kenan hafsa tana sanya ran ganin Sadam amma baizona,
Shikuwa Sadam harma ya manta da sun haduda hafsa."
Yau yakasance weekend babu aiki sannan yagaji da fita yawuni bazai iya zama agida yaji dramar abida ba,
Yanata tunano wanda yasani sai yaje can, Hafsa ce tafado masa rai, kai ina yace bazan iya zuwa wajanta karma tayi tunanin wani abun ya kaini ta sanyawa ranta auranta zanyi bakuma zan iyaba,
Haka ya share baije wajan nataba Sati biyu Allah yasake hadasu a same eatery da suka hadu,
Hafsa tayi bambammi kan cewa yace zaizo baizoba koya tunanin har yanzu zatace saiyayi soyayya da itane?
Sadam yace " no hafsa bahaka nake nufiba kawao aikine yayimin yawa bansamu danar zuwaba,
Hmm kokuma kace matar so ta hanaka ba? Ina tunanin bazaka iya zuwa wajena kabarta a weekend ba,
Murmushi mai ciwo Sadam yayi yace "Hafsa kibari zanzo zamuyi magana,
Nasan bazuwa zakayiba ka fadamin address dinka ni zanzo, girgiza kai yayi yace "dagaske nake miki wannan Karon zanzo,
Hafsa bata tafiba saida takarbi lambar wayan Sadam, kiransa takeyi akai-akai amma bata wani samun kansa,
A weekend ya shirya yatafi zuwa address dibda tabashi wani dan matsakaicin gidane mai kyawun gaske,
Sadam yasamu tarba sosai har mamanta da babanta saida suka shigo suka gaisa,
Bayan sun fita ya kasance saura ita dashi a palourn,
Hafsa tace "nace maka idan zakazo kazomin da twins har yanzumma rowarsu zakayimun?
Sadam yace "twins basa tare dani shiyasa banzo miki dasuba,
Kace idan kazo zamuyi magana inajinka yanzu zaka aureni matsayin matarka ko har yanzu bakada ra'ayin aurena?
Nasan kanason matanka kuma nima zan kiyaye bazan yi wani abunda zaai sanya musamu matsala dakai ta dalilinsuba,
Sadam yace "kiyi hakuri amma aure tsakaninmu bazai yiwuba ko yanzu haka nazone kawai dan karkiga kaman ina miki wulakanci,
Nunfashi hafsa ta furzar tace "har yanzu baka canjaba kananan dason matarka,
Ko kasan dalilinka ya sanya nadawo nan kasar da zama?
Awancan lokacin nashiga wani hali daka nuna bazaka aureniba dama kuma mahaifina anan yakeda zama ina wajan kaninsa acan, yasamu ambassdor nanan kasar amma koda yadawo ban biyoshiba saboda nafison can, nafi sabawa acan natashi, amma dana rasaka saina yanke shawraar barin kasar ko zan samu sauki sai gashi Allah ya hadani dakai anan shin baka tunanin akwai abunda Allah ya tsara akanmu?
Sadam yace "bawannan dalilin ya sanya bazan aurekiba Sawwama yanzu bama tareda ita, aurenmu yarabu badan wani laifi dana mata ko ita tayimun ba,
Advertisement
Atakaice yabata labarin abunda yafaru yace "kinji dalilin daya sanya bazan iya auranki ba saboda abune mawuyaci nasake haihuwa idanna aureki na cutar dake ko Sawwama abunda yasa bazan taba iya maidataba kenan,
Kuka sosai Hafsa takeyi na tausayinsa dakyar ta iya budan baki tace "bantaba tunanin abunda yafaru dakaiba kenan saboda nahana su najeeb fadamin duk wani abunda ya shafeka,
Nace musu komai naka bana bukatarsa dan abunda kayimin wajan bikinsa,
Banyi tunanin abunda yafaru dakaiba kenan,
Yanzu kun rabuda maman twins?
Kai kawai ya jijjiga mata tacigaba da fadin amma baka tunanin idan kayi mata haka bakayi mata adalciba?
baka tunanin cewa ka sake mata wani rashin adalcin akan wanda aka mataba?
Bakasan ko cewa zata iya zama dakai ahakaba da baka yanke mata wannan hukuncinba, zaka ka jefata cikin wani hali,
Sadam yayi murmushi yace "nasan wacece Sawwama bazata taba guduna ba komenene yasameni, kowani hali nake ciki zata zauna dani ta rumgumeni hannu bibbiyu,
Amma nikuma bazan iya zamada ita ayanda nakeba ba lallai idan mummy zata zauna da ita lafiya ba na rigada na sanyata a bacin ciki abaya ayanzu bana fata tasake shiga wani bacin cikin koba ta dalilinaba,
Zan barta tayi rayuwarta amma soyayyarta bazata tana gushewa acikin zuciyata ba, soyayyar da zanyi mata kenan na barta tasamu farin ciki,
Kuma yanzu haka tayi auranta harta haihu a yanda nakejin labari ta samu farin ciki kamar yanda nake mata fata, tasamu kulawa da komai wanda ni banbata kamarsa ba,
Hafsa tace "bana tunanin ita awajanta zatace haka dan ga dukkan alamu itama tana sonka sosai, farin cikin daka bata kuma bazai taba barin zuciyarta ba,
Babu abunda mace zata nema wanda baka bataba ayanda mutane suke fadin sonda kake mata abu daya takasa samu shine soyayyar mahaifiyarka abunda ya tarwatsa muku farin cikinku kenan,
Murmushi Sadam yayi yace "kinga kuwa nakasa kenan ba? Tunda ban iya samar mata da soyayyar yan uwanaba shikuma wancan ya samar matada hakan,
Wannan ba laifinka bane Sadam babu yanda ka iya da wannan, yafi karfinka,
Ita yanzu abida tana ina?
Tana gida yanzu haka nabarta,
zafafe tace "itama karabu da ita karka zauna da ita babu wani amfanin da zatayi maka arayuwa ninan na isheka duk wani farin cikin daka rasa ni zan dawo maka dashi,
Wata dariya Sadam yayi yace "Hafsa wai bakya jine?
Nace miki bazan aurekiba kinemi wani can ki haifa wanda zaku tara iyalai dashi,
Cikin fada tace "wallhy baka isaba saika aureni waya cemaka tara yara shine kawai farin cikin rayuwa?
Kaganni kadauki darasi akaina Ummina daka gani wannan ba itace ta haifeniba,
Mahaifiyata wajan haihuwata tarasu abbana ya aureta ta raineni haryau Allah bai bata haihuwa ba kuma tana ryuwarta cikin farin ciki, ko kawayena bantaba fadawa kowa cewa ba itace ta haifeniba saboda soyayyar danake mata,
Shi kansa mahafina daga kaina bai sake samun haihuwaba kuma yayi hakuri ya zauna cikin farin ciki, mahaifina da mahaifiyata farin cikin da suke ciki wasu masu yaranma basa ciki, bare kai Allah yanaka har guda biyu muyi aurenmu mu rumgumi yaranmu zamu kasance cikin farin ciki."
Mikewa Sadam yayi yace "banaso nayita jan magana dake Hafsa mubar wannan maganar ni yanzu barina tafi saimun sake haduwa, baijira abunda zatace ba yafice,
Hafsa bata tsaidashi ba yatafi abunsa, yana fita umminta ta shigo da niyyar jin yanda sukayi,
Ganin yanayinta ya sanya ta tabbatar abun baitafi dai-daiba,
Zama tayi tace "hafsa yaya kukayi dashi?
Hafsa tace "yace bazai aureniba,
Umminta tace "Hafsa izuwa yanzu ki hakura da wannan yaron tunda yanuna baya sonki ko kina tunanin ni zanji dadi na turaki yanda ba'a sonki?
Ummi shifa bawai sonane bayayiba ayanzu bazai aureni bane dan wani dalilinsa na daban,
Mahaifiyarta tace "komadai menene dalilinsa baida hujjarda zai ringa wahalardake akan kinasonsa kawai.
Nifa bashi yake wahalardaniba kuma dalilinsa mai karfine amma ni wannan dalilin bai isa yasaka nabarshiba,
Menene dalilinsa toh?
Hafsa ta fadawa mahaifiyarta,
Cikin tausayawa tace amma ke har zuciyarki kika amince zaki aureshi ki zauna dashi ahaka?
Jijjiga kai tayi dasauri umminta tayi tace "shikenan zanyi magana da abbanki yanda mukayi dashi zakiji har indai kinada tabbacin zaki samu farin cikin da kikeso awajansa wannan ba komai bane,
Murna sosai hafsa tayi bayan mahaifinta yadawo umminta ta sanar dashi ya sanya ta kira masa hafsan bayan sun zauna yace "hafsa naji abunda umminki tafadamin ahaka kina sonsa? Dasauri ta gyada kai mahaifinta yace shikenan kije Allah yayi miki albarka ki kirawonshi zamuyi magana, hafsa tayi murna sosai takira sadam tace masa yazo inji abbanta bataeda yayi tunanin cewa mahaifin zaiyi masa maganar auren yarinyar bane dan atunaninsa babu mahaifinda zaiso yarsa wacce bata taba aurena ta aureshi."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial75 Chapters
Leftover Apocalypse
[Participant in the Royal Road Writathon challenge] This is a story about the newly-adult Calliope Smith having a terrible day that ends in her getting mysteriously teleported from Phoenix, Arizona to a fantasy world where her life is in constant danger. She considers this an upgrade. Someone evil is looking for her, and she doesn't know why. Someone who seems to know a lot about her has promised they'll help her, but she doesn't know who they are. All that matters to Callie is that magic is real and one way or another she's going to learn it. The end of the world is coming up, sure, but Callie won't need to worry about that. In fact, by the time she even finds out about it one of the doomsday devices will already be destroyed, and the authorities will be well on the way to dealing with the other one. It's fine. Everything will be smooth sailing. Almost certainly. Probably. Chapters are usually about 2500-3500 words, and the goal is to post 2-3 per week but I sometimes get busy or have some writers block. It's your standard portal fantasy / Isekai premise, but unlike some the main character's time on Earth and how she got pulled into another world will (eventually) be explored. Some slight GameLit-feeling stuff later, no menus or level-ups but there's something suspiciously like a skill tree when the magic system gets going. No number crunching, and while the main character will get to do some silly stuff she won't be a god like in some fics (and will in fact spend a lot of time being badly outclassed by her enemies). Some reader interaction, ranging from adding to the worldbuilding to occasionally making big important decisions about skill progression. Please note that the main character is flawed and impulsive, and will make some stupid decisions. That's part of the story, but I get that it's not for everyone. Trigger Warnings: Foster care system references, crappy parenting. Some mental health adjacent stuff, specifically the main character has some issues where she experiences varying levels of empathy and emotional vulnerability depending on the day (it's complicated and not meant to portray any real-world conditions). Occasional violence including mention of death and grievous bodily harm, but no detailed descriptions of gore.
8 61 - In Serial10 Chapters
Quests of Silence
Twenty years ago, the first fully immersive VR game was released and no game since has matched it. Horizon inc proclaims it's new game to be superior, but many have claimed this before.Follow Magnus as he explores the world of Grand Planes attempting to find what he has always wanted: the ability to give quests.(A/N: the game world was inspired by the works of Legendary Moonlight Sculptor by Nam-Hi-Sung , Grand Central Arena by Ryk E. Spoor, Stellar Transformation and Coiling Dragon by I Eat Tomatoes)
8 99 - In Serial8 Chapters
Mana : The Embodiment of Nature
Nature is fickle. Today is raining cats and dogs, tomorrow is cloudless. Fate is whimsical. People f**ked up by the fickle finger of fate. Unknown phenomenon 'Abaddon' swallow half of Grandias continent. Hero of Gallinos Empire protects west side of the continent until his last breath. His innocence son live without know the truth behind his birth. There is a big secret inside Abaddon that no one knows yet. 10 years after Hero dies, 'Abaddon' wake up... ~First ever novel, self-editing and I'm not native English so please forgive this pitiful author any mistake. Don't forget to review my humble story. Help to point any mistake that I make intentionally or unintentionally. Thank you.~ Gonna do at least 1-2 chapters weekly~.
8 153 - In Serial12 Chapters
Bakugo x Villain Deku
THIS BOOK IS A JOKE DONT TAKE IT SERIOUS
8 102 - In Serial58 Chapters
Does Hell Have an Adventurers' Guild?
I have decided to try out a different style. I cannot say much at this point, the story is mostly fantasy/romance and will evolve as I go, but it will involve an "adventurers' guild" in a demonic setting. MC will be a reincarnator becoming a denizen of hell, I will add vital description as I go. Gore will be used with reason, some bad words here and there and severe explicit or traumatizing content will be announced in advance, but it will not be the focus of the work.
8 165 - In Serial25 Chapters
DIRTYBITCH
-Dealing with heartbreak isn't easy and with years of putting up with her ex-boyfriend Kash's bullshit. Twenty two year old Nina decided to cut things off. After a while of being broken up the love Nina had for Kash got him another chance. Things was going good until she found out some heartbreaking news. It changed Nina drastically. She tried to move on but the damage was done. Her heart turned cold and hate filled her soul. Kash needed a lesson and Nina knew exactly how to teach him.
8 126

