《ƘADDARAR RAYUWA》K page 85
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 85
Abaya mummy tabi dady har dakinsa yasan da shigowarta amma yanuna kamar baisaniba saida yagama duk wani abunda zaiyi yayi alwala yafice masallaci hakan yasa bata samu damar yin magana dashiba,
Bai dawo gidanba sai isha'i saida tabari ya huta sannan tace "dadynsu inaga kaman bai kamata abasu yarannan sutafi dasuba tunda bamusan irin rikon da mijinnata zaiyi musuba kuma muma nana zamuyi kewarsu ba kadanba sune suke debe mana kewar rashin magaifinsu akusa damu, zamuyi matukar kewarsu kusan kowa agidannan yasaba da yaran,
Dady yayi kamar baijita sai can harta cire rab cewa zaiyi mata magana sai taji yafara fadin "shin ba yayanta bane? Ashe munada ikon da zamu hanata tafiya da yaranta? Tundaga kanki nadauka cewa uwa tafi kowa iko akan yaranda ta haifa idan nabarsu suntafi ba komai bane tunanima nakeyi har indai mijinta zai yarda zan bar mata yaranta gabaki daya har sai ranarda mahaifinsu yadawo yaji zai amshi yaransa saiya karbesu bana tunanin daga yanzu zasu kara zama agidannan saboda itama mahaifiyarsu tanada bukatar yaranta,
Yaranta ne itace takeda iko dasu kamar yanda kike gwadawa kinfi kowa iko akan yaranki toh nima nabata wannan damar akan yaranta zatafi kowa iko dasu ko mahaifinsu idanna sanar dashi hakan banaji zaija da maganata,
Kuma ni zamansu atare dake hankalina sam bai kwanta bakison mahaifiyarsu suma bai kamata ki sosu ba ko barmata kayanta a wajanta inada yakinin zata basu kulawa ba irin kulawarda ke kike bawa yaranki ba, kibar uwarda ta haifesu tataso da yaranta a yanda takeso tayi iko dasu yanda takeso na fada na nanata babu wanda zai karbo yarannan idan itama da kanta ta dawo dasu zanji cewa tanason rikesu? Idan tanaso nabata abunda tatafi dasu,
Mummy tace "dadynsu dan Allah karkayinun haka Wallhy inason yarannan jinin Sadam nefa tayaya kake tunanin zan kisu kona cutar dasu? Kuma tayaya zasu zauna a gidan mahaifinda banasu ba? Bayan nasu mahaifin yana raye idan akayi haka ba'ayiwa yaran adalci ba,
Tabe baki dady yayi yace "bana tunanin kina a stage din da zakiyi magana akan yiwa yara adalci ko akasin haka, kinsanda cewa idan uwarsu bata tare da mahaifinsu gidan wani zasu rayu kika raba auren adalci da za'ayiwa yara yanzu shine abarsu su rayu da mahaifiyarsu har lokacin da mahaifinsu zaiso karban yayansa, kuma kidaina nunawa cewa ke masoyiyar yarannan ne saboda suka girma sukaji abunda kika aikata bazasu taba sonki ba sai tsana da zai shiga tsakaninku, zasuji haushinki akan abunda yafaru da mahaifansu,
Advertisement
Bazasu zauna awajanki ba bare kiyi tunanin kyautata musu da wanke abunda yafaru abaya, gara su taso da sanin abunda kika aikata awannan lokacin ima tunanin zakiji kunya kisan kin aikata ba dai-dai ba,
Mummy jiki babu kwari ta mike ayanzu tafara gajiya da irin bakaken maganganun da dady yake yaba mata akowani lokaci duk abunda yafito bakinsa fada mata kawai yakeyi, shin wai baya tunanin cewa itama tanajin zafin wannan al'amarinba?
Baya tunanin cewa itama yanzu ta gyaru tanaso suyi zaman lafiya? Shekara harda watanni da faruwar wannan al'amari amma ko gobe magana tatashi sai dady ya fada mata bakake."
Sawwama yau tana cikin farin ciki suna yaran kansu walwalarsu ayau ta dabance sai zagaye sukeyi suyi nan suyi can suna wasa da kaninsu dake kokarin fara rarrafe,
Saida sukayi suka gashi Sawwama tayi musu wanka dukansu da kwantar dasu dake sun gashi basu dadeba bacci ya dauketa ta zauna tana jiran dawowar Abubakar dan yau ya faranta mata matuka itama zataso ta rama masa wannan alkahirin da faranta masa,
Bai shigoba saida goma tawuce ya sameta tana jiransa yaran kuwa duka sunyi bacci ta kwnatar dasu a dakin dake kallon nasu harda Muhammad dake cikin dare baya tashi idan yayi bacci yayi kenan zai gari ya waye,
Abubakar yana ganin yasan tana cikin mood mai dadi ya zauna yana fadin yau yarana sun sanyaki farin ciki sai annashuwa kikeyi ana kallonki za'aga fahinci hakan, dariya tayi tace "thanks to you duk kaine sanadin wannan farin cikin,
Wani rin tanadi toh akayimun tunda na sanyaki farin ciki?
Uhmm nima bansaniba amma lets find out,
Mikewa yayi ya mika nata hannu ta kama yafara tafiya daki tana biye dashi abaya yace yanzu afara taimakamin nayi wanka tukunna,
Babu musu ta taimaka masa yayi wanka itama tayi m suka fito,
Ranar sunyi kwanan farin ciki barinma Sawwama datake kallon yaranta kusada ita."
Washe gari yana gidan Dr, Dr tasamu duniya zuba tanararta kawai takeyi yanzu hakama kwance take a kirjinsa yana bata fruit tanaci tana yatsine baki,
Cikin kulawa yace "bakijin dadin friut dinne mu canja wani abun?
Girgiza kai tayi kawai sai can kuma tace "inaso kamin wani alkawari guda daya, yace "inaji fadi in sha Allahu idan bazai gagaraba zanyi,
Bazaima gagaraba dan nasan hakan abune mai sauki wajanka,
Eheem toh fadi muji,
Nasan kafi sona koh akan matarka? Yace eh amma meyasa kika damu da wannan soyayyar bayan kinsan cewa nafi sonki din,
Advertisement
Ita hafsa bata taba yimun irin wannan tambayarba akanmu,
Bata rai tayi tace batada right din da zatayi maka wannan tambayar shiyasa batayi ba,
Tayaya zata saka kanta wannan matsyain harta yimaka wannan tambaya?
Nace maka idan muna magana kadaina sakota aciki, murmushi yayi yashafa kanta yace "daina bacin rai gimbiya kece kika fara sakota a wannan zancen baniba,
Naji nidai yanzu abunda nakeso awjanasa shine kamar yanda kafi sona kuma kowa yasan kafi sona kai kanka baka iya boye cewa kafi sona agaban kowa haka nakeso ya kasance da abunda zan haifa kafi sonsa fiyeda yaron da wancan yarinyar ta haifa,
Shiru yayi baice komaiba tace "bakijina ne?
Yace "idannaji sai nace miki mene? Kace zakaifoson abunda na haifa mana, raba jikinsa yayi da nata yafuskanceta sannan yace "banida wannan dama da ikon da wanda zkai haifa da wanda ta haifa duka yaranane kuma inason abina, bazan taba nuna bambamci atsakaninsu ba inaso muhammad sosai fiyeda tunaninki bana tunanin zan iya tsayawa nadauki wannan lamarin mu tsaya a wannan matsayar kawai,
Da mamaki take kallonsa idonta yacika da hawaye tace "atakaice kenan kana gwadamin zakafi son dan wancan yarinyar akan yaronda zan haifa kayiwa kanka adalci kenan?
Girgiza kai yayi yace "ni bance zanifisonsa akan nakiba amma bazanfison abunda zaki haifa akan muhamnad ba karki,
Cikin takaici tace "fada kawai kakeyi yazama dole kafison abunda zan haifa,
Dole? Dole fa kikace? Dole sallah ce Sajida ki tsaya a matsayarki kibarni da yarana bana tunanin kece yakamata ki fadamin wanda zanfiso acikinsu,
Kuma kidaina wannan shirmen bacin ran akan abunda ba hutuminki bane dan abunda kikeyi zai iya cutarda lafiyarko kona abunda yake cikinki,
Afusace tatashi tabar wajan shima bai bitaba dan shi aganinsa ba huruminta bane zaba masa wanda yakamata yafiso tsakanin yayansa,
Ko ita dayafi sonta ya tabbata wannan lamarine na ubangiji dan babu wani abunda tafi Sawwama hasalima Sawwama tafita kyawawan halaye toh soyayyarta daga Allah ce, tsakanin yayansa kuma bazai dauki wannan abunba shima ya lura soyayyar dayake gwadawa akanta ya sanya take daukansa kamar itace mai bashi umarnin abunda yakamata yayiwa rayuwarsa."
Kwanaki ta dauka tana fushi ya shareta gabaki daya kamarma baisan tanayi ba hakan yasa tasauko dan baitaba yimata hakaba akoda yaushe tashiga damuwa da tashin hankali yake rarrashinta amma wannan karon baiyi hakanba,
Saukowa tayi suka cigaba da rayuwarsu badan tasoba,
Satinsu Hamdan biyu a wajan Sawwama sun kasa maidasu danshi kansa yasaba da yaran sosai,
Saida mama tayiwa Sawwama magana sannan tayi masa magana akan maida yaran,
Yafito fili ya sanarda ita cewa bayason maidasu idamda zasu bari yanaso ya rikesu a wajansa amma zai roki abarmasasu koda nawani lokacine Sawwama taji dadin hakan dama kuma abunda takeso kenan, Abubakar da kansa yasamu dady ya rokeshi akan yanaso yaran su zauna wajansa na wani lokaci,
Dady yace "Babu damuwa su zauna wajanka har lokacin da mahaifinsu zai dawo idan ya bukaci karban yaransa sai abasu,
Jin wannan labari Sawwama tayi murna sosai takira ta shaidawa mama,
Mama tace "sawwama anya kuwa hakan ba rashin hankali bane? Shi baida yara har biyu amma akawo masa yara har biyu? Idan akayi hakan ba'a takurashi ba?
Sawwama tace "mama shida kansa ya nemi rikesu danni nayi masa maganar maidasu shine yaje ya tambayi dady da kansa, Mama tace "toh shikenan Allah yasaka masa da alkhairi idan ankwana biyu saiki kawo manasu muma Sawwama tace "toh in sha Allahu,
Washe gari ta tambayeshi yakaita gidan mama takaisu daganan sukabi gidan hajiya,
Sosai hajiya ta nuna tanason yaran ta mu'amalancesu kamar yanda take yiwa muhammad."
Rayuwar Sawwama ta canja sosai tasamu kwanciyar hankali fiyeda tunani har wtaa yar cika tayi tafarta tasake murjewa ga yaranta kusada ita kuma yanzu hankalinta na kwance saboda tasan mahaifanta basuda wata matsalar rayuwa, Allah yasakawa baba albarka a kasuwancinsa abu sai tafiya yakeyi,
tana samun duk wani farin cikin daya kamata daga mijinta da yan uwansa, Dr ce kawai take bata matsala kuma ta nisanta kanta daga gareta bata zuwa shima Mijin baya matsa mata taje, ya lurada ita ba mace bace maison shiga wani shirgiba bata taba masa maganar Dr koda sau daya ba, sam ita batada korafi hakan yasa take kara shiga ransa."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial12 Chapters
PriCore Academy - Status : Zeros
In this fantasy world, if you want to get your status, build your skills, level up? Then you have to go to school. Pricore academy where graduates can reach mythic levels of power and ready their lives as that of heroes, adventurers, and possibly so much more. But they all have to start from somewhere. Zeros until they get their first level. Authors Note: This is my first attempt at a serial and my plans are to release one chapter a week in the beginning. I have a few books, but you probably haven't heard of them. I mostly want to get my stuff out there to be read and this will be my attempt with this community.
8 170 - In Serial20 Chapters
The Magi Magic Games
The planet of Vextel is home to Mana, an essence that can be harnessed and be used as Magic. Not everybody can use Magic, however. Only people born with Stigmas can wield Magic. People with this unbelievably amazing power are referred to as “Prophets”. Prophets from across the world are gathered into various schools to learn and master their acquired arts. Then the best students from these schools compete as representatives in the annual Magi Magic Games. The winners are then sent to the Zone, to fight other magic users from the planets: Craynax, Skyria, and Oeria. The winner then gets their deepest desire granted by the Beings; all-powerful creatures that created the games, and life. Elenore Magnus, a seventeen-year-old girl, a Prophet, dreams big. She wants to participate in the Zone Games to get her deepest desire granted. What is her deepest desire? To have her brother set free, who has been accused and branded a traitor for supposedly rebelling against the Beings. She wants her brother back and the truth. But first, she must win the Magi Magic Games.
8 92 - In Serial20 Chapters
Criminal Lord
Terry Isenburg, the greatest assassin who killed thousands of powerful officials and even led an army of people to reform the world had finally killed his final target after many years of suffering and effort. Changing the world was in sight. Until he was betrayed... Although, even in the abyss of death, two choices were placed before Terry. Enter the Trial or Hell? Watch how the man who nearly took over the world now attempts to take over a world of sword, monster, magic, and one hella strong tarantula... I made this story because I always wanted a dark fantasy isekai with a hella fine backstory rather than an idiot being run over as well as having sustainable, epic scenes with a badass main character. All of which I believe my story has. (Although I'm bad at managing levels and experience and I have little imagery since I hate imagery) One other thing, the first volume may be kinda boring/repetitive but I can guarantee loads of badass action in volume 2 so please stick around. (I would also appreciate the views) If you like or dislike the story, please write a comment or review about this story to help me improve, but please don't hate on the story without explaining why. I also hope that you readers share the story to give me more support. Thanks and I hope you enjoy the story. [The cover is something I made poorly but it represents something in chapter 9-10]
8 139 - In Serial10 Chapters
Laurenzside x Scott =SCAREN
Kay dis is a ship that to me is very interesting so yuh pls watch the videos there the songs that will be used in the story tanks 😊
8 186 - In Serial55 Chapters
OOC!
Lan Wangji travels back in time 5 years after Wei Wuxian's death and decided that he would not lose the chance he has."Here! I'll give you one and you'll pretend you never saw me.""How about a kiss then I'll be sure to tell no one I saw you?""H-huh!?!?"Status: Editing*DISCLAIMER* This story was originally written by A_flower_in_the_snow I really enjoyed the story and wanted to repost it for others to read as well! I tried searching for their name on ao3 but I couldn't find them.I was able to contact the original author through her new wattpad account @xinXiniieboo*END OF DISCLAIMER*
8 208 - In Serial35 Chapters
The boy next door \ javon Walton
Two young actors meet and they both are next door neighbors what's the worst that can happen. Started:March 13 2022Finished: June 22 2022I do not own any of the characters except for Sophie Anthony lilly liza and Derek
8 208

