《ƘADDARAR RAYUWA》K page 85
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 85
Abaya mummy tabi dady har dakinsa yasan da shigowarta amma yanuna kamar baisaniba saida yagama duk wani abunda zaiyi yayi alwala yafice masallaci hakan yasa bata samu damar yin magana dashiba,
Bai dawo gidanba sai isha'i saida tabari ya huta sannan tace "dadynsu inaga kaman bai kamata abasu yarannan sutafi dasuba tunda bamusan irin rikon da mijinnata zaiyi musuba kuma muma nana zamuyi kewarsu ba kadanba sune suke debe mana kewar rashin magaifinsu akusa damu, zamuyi matukar kewarsu kusan kowa agidannan yasaba da yaran,
Dady yayi kamar baijita sai can harta cire rab cewa zaiyi mata magana sai taji yafara fadin "shin ba yayanta bane? Ashe munada ikon da zamu hanata tafiya da yaranta? Tundaga kanki nadauka cewa uwa tafi kowa iko akan yaranda ta haifa idan nabarsu suntafi ba komai bane tunanima nakeyi har indai mijinta zai yarda zan bar mata yaranta gabaki daya har sai ranarda mahaifinsu yadawo yaji zai amshi yaransa saiya karbesu bana tunanin daga yanzu zasu kara zama agidannan saboda itama mahaifiyarsu tanada bukatar yaranta,
Yaranta ne itace takeda iko dasu kamar yanda kike gwadawa kinfi kowa iko akan yaranki toh nima nabata wannan damar akan yaranta zatafi kowa iko dasu ko mahaifinsu idanna sanar dashi hakan banaji zaija da maganata,
Kuma ni zamansu atare dake hankalina sam bai kwanta bakison mahaifiyarsu suma bai kamata ki sosu ba ko barmata kayanta a wajanta inada yakinin zata basu kulawa ba irin kulawarda ke kike bawa yaranki ba, kibar uwarda ta haifesu tataso da yaranta a yanda takeso tayi iko dasu yanda takeso na fada na nanata babu wanda zai karbo yarannan idan itama da kanta ta dawo dasu zanji cewa tanason rikesu? Idan tanaso nabata abunda tatafi dasu,
Mummy tace "dadynsu dan Allah karkayinun haka Wallhy inason yarannan jinin Sadam nefa tayaya kake tunanin zan kisu kona cutar dasu? Kuma tayaya zasu zauna a gidan mahaifinda banasu ba? Bayan nasu mahaifin yana raye idan akayi haka ba'ayiwa yaran adalci ba,
Tabe baki dady yayi yace "bana tunanin kina a stage din da zakiyi magana akan yiwa yara adalci ko akasin haka, kinsanda cewa idan uwarsu bata tare da mahaifinsu gidan wani zasu rayu kika raba auren adalci da za'ayiwa yara yanzu shine abarsu su rayu da mahaifiyarsu har lokacin da mahaifinsu zaiso karban yayansa, kuma kidaina nunawa cewa ke masoyiyar yarannan ne saboda suka girma sukaji abunda kika aikata bazasu taba sonki ba sai tsana da zai shiga tsakaninku, zasuji haushinki akan abunda yafaru da mahaifansu,
Advertisement
Bazasu zauna awajanki ba bare kiyi tunanin kyautata musu da wanke abunda yafaru abaya, gara su taso da sanin abunda kika aikata awannan lokacin ima tunanin zakiji kunya kisan kin aikata ba dai-dai ba,
Mummy jiki babu kwari ta mike ayanzu tafara gajiya da irin bakaken maganganun da dady yake yaba mata akowani lokaci duk abunda yafito bakinsa fada mata kawai yakeyi, shin wai baya tunanin cewa itama tanajin zafin wannan al'amarinba?
Baya tunanin cewa itama yanzu ta gyaru tanaso suyi zaman lafiya? Shekara harda watanni da faruwar wannan al'amari amma ko gobe magana tatashi sai dady ya fada mata bakake."
Sawwama yau tana cikin farin ciki suna yaran kansu walwalarsu ayau ta dabance sai zagaye sukeyi suyi nan suyi can suna wasa da kaninsu dake kokarin fara rarrafe,
Saida sukayi suka gashi Sawwama tayi musu wanka dukansu da kwantar dasu dake sun gashi basu dadeba bacci ya dauketa ta zauna tana jiran dawowar Abubakar dan yau ya faranta mata matuka itama zataso ta rama masa wannan alkahirin da faranta masa,
Bai shigoba saida goma tawuce ya sameta tana jiransa yaran kuwa duka sunyi bacci ta kwnatar dasu a dakin dake kallon nasu harda Muhammad dake cikin dare baya tashi idan yayi bacci yayi kenan zai gari ya waye,
Abubakar yana ganin yasan tana cikin mood mai dadi ya zauna yana fadin yau yarana sun sanyaki farin ciki sai annashuwa kikeyi ana kallonki za'aga fahinci hakan, dariya tayi tace "thanks to you duk kaine sanadin wannan farin cikin,
Wani rin tanadi toh akayimun tunda na sanyaki farin ciki?
Uhmm nima bansaniba amma lets find out,
Mikewa yayi ya mika nata hannu ta kama yafara tafiya daki tana biye dashi abaya yace yanzu afara taimakamin nayi wanka tukunna,
Babu musu ta taimaka masa yayi wanka itama tayi m suka fito,
Ranar sunyi kwanan farin ciki barinma Sawwama datake kallon yaranta kusada ita."
Washe gari yana gidan Dr, Dr tasamu duniya zuba tanararta kawai takeyi yanzu hakama kwance take a kirjinsa yana bata fruit tanaci tana yatsine baki,
Cikin kulawa yace "bakijin dadin friut dinne mu canja wani abun?
Girgiza kai tayi kawai sai can kuma tace "inaso kamin wani alkawari guda daya, yace "inaji fadi in sha Allahu idan bazai gagaraba zanyi,
Bazaima gagaraba dan nasan hakan abune mai sauki wajanka,
Eheem toh fadi muji,
Nasan kafi sona koh akan matarka? Yace eh amma meyasa kika damu da wannan soyayyar bayan kinsan cewa nafi sonki din,
Advertisement
Ita hafsa bata taba yimun irin wannan tambayarba akanmu,
Bata rai tayi tace batada right din da zatayi maka wannan tambayar shiyasa batayi ba,
Tayaya zata saka kanta wannan matsyain harta yimaka wannan tambaya?
Nace maka idan muna magana kadaina sakota aciki, murmushi yayi yashafa kanta yace "daina bacin rai gimbiya kece kika fara sakota a wannan zancen baniba,
Naji nidai yanzu abunda nakeso awjanasa shine kamar yanda kafi sona kuma kowa yasan kafi sona kai kanka baka iya boye cewa kafi sona agaban kowa haka nakeso ya kasance da abunda zan haifa kafi sonsa fiyeda yaron da wancan yarinyar ta haifa,
Shiru yayi baice komaiba tace "bakijina ne?
Yace "idannaji sai nace miki mene? Kace zakaifoson abunda na haifa mana, raba jikinsa yayi da nata yafuskanceta sannan yace "banida wannan dama da ikon da wanda zkai haifa da wanda ta haifa duka yaranane kuma inason abina, bazan taba nuna bambamci atsakaninsu ba inaso muhammad sosai fiyeda tunaninki bana tunanin zan iya tsayawa nadauki wannan lamarin mu tsaya a wannan matsayar kawai,
Da mamaki take kallonsa idonta yacika da hawaye tace "atakaice kenan kana gwadamin zakafi son dan wancan yarinyar akan yaronda zan haifa kayiwa kanka adalci kenan?
Girgiza kai yayi yace "ni bance zanifisonsa akan nakiba amma bazanfison abunda zaki haifa akan muhamnad ba karki,
Cikin takaici tace "fada kawai kakeyi yazama dole kafison abunda zan haifa,
Dole? Dole fa kikace? Dole sallah ce Sajida ki tsaya a matsayarki kibarni da yarana bana tunanin kece yakamata ki fadamin wanda zanfiso acikinsu,
Kuma kidaina wannan shirmen bacin ran akan abunda ba hutuminki bane dan abunda kikeyi zai iya cutarda lafiyarko kona abunda yake cikinki,
Afusace tatashi tabar wajan shima bai bitaba dan shi aganinsa ba huruminta bane zaba masa wanda yakamata yafiso tsakanin yayansa,
Ko ita dayafi sonta ya tabbata wannan lamarine na ubangiji dan babu wani abunda tafi Sawwama hasalima Sawwama tafita kyawawan halaye toh soyayyarta daga Allah ce, tsakanin yayansa kuma bazai dauki wannan abunba shima ya lura soyayyar dayake gwadawa akanta ya sanya take daukansa kamar itace mai bashi umarnin abunda yakamata yayiwa rayuwarsa."
Kwanaki ta dauka tana fushi ya shareta gabaki daya kamarma baisan tanayi ba hakan yasa tasauko dan baitaba yimata hakaba akoda yaushe tashiga damuwa da tashin hankali yake rarrashinta amma wannan karon baiyi hakanba,
Saukowa tayi suka cigaba da rayuwarsu badan tasoba,
Satinsu Hamdan biyu a wajan Sawwama sun kasa maidasu danshi kansa yasaba da yaran sosai,
Saida mama tayiwa Sawwama magana sannan tayi masa magana akan maida yaran,
Yafito fili ya sanarda ita cewa bayason maidasu idamda zasu bari yanaso ya rikesu a wajansa amma zai roki abarmasasu koda nawani lokacine Sawwama taji dadin hakan dama kuma abunda takeso kenan, Abubakar da kansa yasamu dady ya rokeshi akan yanaso yaran su zauna wajansa na wani lokaci,
Dady yace "Babu damuwa su zauna wajanka har lokacin da mahaifinsu zai dawo idan ya bukaci karban yaransa sai abasu,
Jin wannan labari Sawwama tayi murna sosai takira ta shaidawa mama,
Mama tace "sawwama anya kuwa hakan ba rashin hankali bane? Shi baida yara har biyu amma akawo masa yara har biyu? Idan akayi hakan ba'a takurashi ba?
Sawwama tace "mama shida kansa ya nemi rikesu danni nayi masa maganar maidasu shine yaje ya tambayi dady da kansa, Mama tace "toh shikenan Allah yasaka masa da alkhairi idan ankwana biyu saiki kawo manasu muma Sawwama tace "toh in sha Allahu,
Washe gari ta tambayeshi yakaita gidan mama takaisu daganan sukabi gidan hajiya,
Sosai hajiya ta nuna tanason yaran ta mu'amalancesu kamar yanda take yiwa muhammad."
Rayuwar Sawwama ta canja sosai tasamu kwanciyar hankali fiyeda tunani har wtaa yar cika tayi tafarta tasake murjewa ga yaranta kusada ita kuma yanzu hankalinta na kwance saboda tasan mahaifanta basuda wata matsalar rayuwa, Allah yasakawa baba albarka a kasuwancinsa abu sai tafiya yakeyi,
tana samun duk wani farin cikin daya kamata daga mijinta da yan uwansa, Dr ce kawai take bata matsala kuma ta nisanta kanta daga gareta bata zuwa shima Mijin baya matsa mata taje, ya lurada ita ba mace bace maison shiga wani shirgiba bata taba masa maganar Dr koda sau daya ba, sam ita batada korafi hakan yasa take kara shiga ransa."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial27 Chapters
Serenity of Reprisal [Completed]
The noble thief is known to take from the rich and give to the poor. The thief's tale is known throughout the kingdom of Ronan. However, the thief made a mistake. She stole from the wrong person. With his family now dead, he will seek reprisal. Nevan Prima will make the thief pay whatever the cost. Money, he can easily replace. But for the loss of his family, he will demand retribution.
8 116 - In Serial11 Chapters
Wading Through The Dark
There are things in the dark that we do not wish to acknowledge, truths that we wish will go unsaid. But when the moon is out and the veil of night covers the horizon, these things have a habit of seeping out. Do you dare go wading through the darkness to find whatever twisted nightmare lies in wait beneath the fog, or do you wish to sleep tonight?
8 200 - In Serial12 Chapters
Is it a dream
This is a story about 15 year olds who know this boy Cohen and meet him and fall in love
8 123 - In Serial65 Chapters
In the Sky with Diamonds » s. hyde
"Why do you only call me when you're high?""But I'm always high."that seventies showseason one-season six + epiloguehighest rankings: 1 in 70s 1 in 1970s 1 in hydefanfic 1 in stevenhyde 2 in that70sshow 563 in fanfiction completed 12.31.182017 © an_intellectual
8 92 - In Serial32 Chapters
SWORD ミ☆ S. HARRINGTON
in which bob newby's daughter helps steve realize he's not bullshit. STEVE HARRINGTON X OCSTRANGER THINGS SEASON 2HIGHEST RANK;#311 IN FANFICTION 3/3/18#7 IN STRANGERTHINGS#10 IN STEVEHARRINGTON#3 IN STRANGERTHINGS2
8 131 - In Serial51 Chapters
The Puppy Project
"Give me my puppy!" I demanded, my eyes ablazed with fiery anger."Correction, it's not your puppy. It's our puppy," He smiled, but it was anything but sweet nor happy."You know what? Damn you! You're nothing but a cold, emotionless, and heartless bad boy!" I sneered, glaring at him fiercely.He chuckled at my words, taking a step closer to me. He slammed his hand unto the wall, trapping me, before leaning in close. "You got that right sweetheart but I think you got one thing wrong." He said, his eyes piercing straight into mine."And what is that?" I managed to asked, my throat seeming to get drier the more he looked at me."I'm neither one of those when I'm with you," and with those words, slammed his lips into mine.#1 in Strong-Female Character - 1/29/21#1 in Sarcasm - 2/4/21#2 in BadBoy - 2/13/21#3 in Teen Fiction - 2/13/21#1 in Mysterious - 3/4/21Copyrighted 2017. All rights Reserved.
8 157

