《ƘADDARAR RAYUWA》K page 82
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 82
Gajeruwar nakuda Sawwama tayi Allah ya sauketa tasamu danta kyakkayawa mai kamada mahaifinsa, alokacin su dukansu suna asibitin aka fito musu da yaron itakuma Sawwama ana kimtsata,
Hajiya tafara karban yaron tana hamdala saida tagama yimasa addu'a sannann ta mikawa mahaifinsa, yana karbansa bai kai idonsa kan yaronba yadubi doctor din da takarbi haihuwar yace "yaya jikin mahaifiyar yaron?
Tayi murmushi tace "Alhamdulillahi tananan lafiya yanzu hakama ana gyarata ne za'a kaita daki ta kwanta ta huta,
Sai alokacin ya samu sukunin kallon yaron kana kallonsa kamanninsu sak daya,
Shima addu'ar yayi masa sannan yasake mikawa Hajiya wani irin dadi yakeji aransa baisan lokacin da hawaye yafara gangara a kumatunsa ba shafa bayansa Hajiya tayi tace "A'a kull Abubakar godiya zaka yiwa Allah ya daga hannuwanka ga yabawa kyauta da ni'ima irin tasa kayi masa kirari da jinjina, kai dai gashi Allah yasa kaga jinki wanda Allah bai basuba ina rokon Allah ya azurtasu da zuri'a dayyiba idan kuma rashin samun alkahirin agaresu Allah ya sanya hakan yazaman silar shigarsu aljanna,
A hankali ya amsa da amin yanajin zuciyarsa tanayi masa wani iri yakasa fassara wani irin yanayine, yanada tabbacin cewa farin ciki yake ciki amma baisan tayaya zaiyi ya fidda wannan farin ciki ba domin ya cika masa zuciya gabaki daya, neman hanyar fidda wannan farin cikin dake cikin zuciyarsa yake ko zai samu sauki,
Daki aka kai Sawwama tasamu bacci, su dukansu dakin suka nufa Hajiya na rumgume da yaron shikuma Abubakar ya karasa bakin gadon yana kallon Sawwama, nisawa yayi a zuciyarsa yana tausayawa mata saboda yanda yaga tayi nakudar mai zafice amma lokaci daya,
Hajiya tace kayi waya akawo mana abubuwan da zamu bukata daga gida dan zuwa gaggawane amma inaji ma da zarar ta farka suka ga babu wtaa matsala zasu sallamemune mutafi gida sai dai kawai ina tunanin koda sun sallamemu zamu bari gari yawaye saimu tafi,
Waya Abubakar yayi cikin kankanin lokaci aka kawo duk wani abunda zasu bukata dama wanda bazasu bukata ba,
Awa uku Sawwama tayi tana bacci kafin tafarka duk wani abunda yakamata hajiya da kanta takeyi mata zuwa safiya kuwa suka wuce gida,
Agidan Hajiya suke duk wani kula itada jaririnta suna samu gashi Abubakar gabaki daya ya zauce akansu sai bajinta kawai yakeyi kaya saida Sawwama tayi masa magana akan adaina kawowa shigowa goma zaiyi gidan to da abunda zai shigowa yaron dashi, Hajiya tacewa Sawwama tabarshi yayi aida baiyiba yanzu kuma yanayine dan nuna farin ciki da godiyarsa ga ubangiji,
Mama sau daya tazo taga Sawwama ganin irin kulawarda ake bata sai hankalinta ya kwanta sosai,
Halima ke zuwa kullum tana wuni awajanta,
Har akayi 3days da haihuwa Abubakar bai sanarwa Dr haihuwar ba,
Dr na asibiti zancen haihuwar ya isketa da gabanta yahau faduwa nan danan ta rude aia taji gabaki daya babu dadi wani irin kishine ya shigeta bata taba danasanin hada aurenba kamar yanzu datasan haka zataji idan Sawwama ta haihu toda bata fara wannan zancen ba,
Advertisement
Mikewa tayi ta sanya a sanarwa duk patients dinda sukazo ganinta su komai sai gobe akan wani abu urgent yataso,
Gida ta nufa takira Abubakar tace tanason ganinsa yau za'ayi duk wacce za'ayi amma yau saiya rabuda Sawwama tunda tarigada tayi abunda aka aurota dan tayi,
Yana jin kiran jikinsa yabashi tasan abunda yafaru,
Yasamu harda isa gida jiransa kawai takeyi,
Yana shigowa tafara fadin tun datsu na kiraka aina ka tsaya?
Kallon agogon dake hannunsa yayi yace "baki wani dade da kirana ba kawai inaga kin matsune shiyasa kike ganin kamar na dade,
Sharewa tayi ta nemi waje ta zauna shima yabi bayanta ya zauna,
Naji ance Wannan yarinyar ta haihu shin hakane? Ta jefo masa tambaya, saida gabansa ya fadi amma ya dake yace "eh tahaihu
Da mamaki ta kalleshi tace shine baka gayamin ba? Bayan kasan ta haihu din kuma me kake jira? Ko karigada ka saketa ne?
Shiru yayi na wani lokaci baice komaiba tace "kaifa nake sauraro nakasa gane kanka kwana biyunnan hakuri kawai nakeyi yanzu hakama ta haihu baka sanarda niba menene nufinka?
Kuma zamanne takeyi da auranka har yanzu?
Da ka saketa tun lokacin da takeda ciki da yanzu tayi idda tunda ta haihu,
Abubakar baikaiga bata amsaba wayarsa tafara ruri mikewa yayi yace "minti biyu Alhaji na kirana daukan wayar yayi yafice,
Dr tanata jiransa yadawo taji shiru abunda bata saniba shine yafice daga gidan gabaki daya wayarsa takira tajita akashe kuka ta zauna tasaka batasna me abubakar yake nufi daitaba,
Tasan yana tsoron mahaifansa ne shiyasa bai saketa ba amma dukda haka sai ya saketa tasan halin mijinta tasan irin sonda yake mata, hakan yasa take ganin babu da yanda za'ayi yaso Sawwama saidai yaki sakinta saboda yan uwansa,
Abubakar aranar haka yaki dawowa gidan saboda baisan abunda zai taras ba."
Yan uwan Alhaji sunata zuwa duba Sawwama da yaronta
Itakuma hajiya nata yan uwan ba yan gari bane shiyasa basu zoba ta iya yiwuwa sai daga baya,
Washe gari yaje duba su Sawwama yar uwar Alhaji datazo dubasu tace "nikam Abubakar matarka bazatazo taduba yaronnaka bane? Kullum agidannan nake wuni amma banganta tazoba ko a yaronma halinnata zata nuna?
Hajiya tace A'a barta kartazo tayi zamanta ni duk irin wannan baya damuna,
Abubakar yaji dadin yanda Hajiya ta kashe zancen a wajan da zaisuyita juya maganar tadawo wani abun daban."
Wasan buya suka farayi shida Dr yama daina zuwa gidan gabaki daya jiransa kawai takeyi yazo,
Kwanata biyu bataje wajan aikiba tana gida hankalinta atashe, dataga abun yana neman fin karfinta ta kira mahaifiyarta tana kuka, Mahaifiyarta tace tazo tanason ganinta,
Bayan Dr tagama yiwa mahaifiyarta labarin abunda yafaru kawai saijin saukar mari tayi, a tsorace ta dago ta kallo mahaifiyarta dama matar daga kallonta zatayi masifa,
Itama Sajida gudun halin mahaifiyartata ya sanya batayi shawara da kowaba ta aikata wannan abun,
Fada mamarta tafara tana fadin ashe bakida hankali?
Kanki kalau kuwa sajida zaki aikata wannan abun ke waya fada miki ana wannan abun dana miji gashi nan kina kallo zai baki kunya,
Advertisement
Sajida tana kuka tace "Ni nayarda da irin sonda yake min mama bazai taba son wata mace bayanniba inada yakinin mahaifansa ne suka hanashi sakinta,
Dalla rufamin baki wawiya namijin?
Namijinne zakiyi masa wannan shaidar?
Dan yana sonki sai akace miki bazai so wata bayan keba?
Sakarya kawai ni tashi kibani waje tunda ke kika daukowa kanki masifatoh kije takare miki, kina kallo uwarki bata zauna da kishiya ba amma ke zaki zauna da ita,
Mikewa Sajida tayi tace nayarda da Abubakar bazai taba son wata ba kuma zakice na fada miki sai dai idan babu yanda ya iya yana tsoron mahaifansa amma wannan yarinyar kam bazai sotaba,
Harde hannuwa mamanta tayi tana karkada kafa ta maida hankalinta kan TV bata sake kulata ba mikewa itama tayi tafice cikeda jin haushin mahaifiyartata tasan ko za'a fada mata wani abun da yarda amma badai abubakar yaso wata ya mace ba bayan irin sonda yake mata."
Takira wayar Abubakar tataura masa message harta gaji,
Da dare Sawwama na daki itada wata matarda take kulada ita tana kallon yashigo tafice tabasu waje zaunawa yayi Sawwama ta dubeshi tace "Sannu da zuwa, murmusawa yayi yace "yawwa, shiru na wani lokaco babu wanda yasake magana, tafahimci akwai damuwa atattare dashi cikin kulawa tace "mai yake damunka naga kaman kana cikin damuwa, nisawa yayi yace "Dr sai kuma yakasa cewa komai bayan hakan,
Sawwama tace "dama dole asamu matsala amma in sha Allahu komai zai dawo dai-dai bayan munjure duk wani abunda zai biyo baya,
Murmushi kawai yayi yakasa fadawa Sawwama cewa baima sanarda dr dinta sai yakejin nauyin hakan,
Ganin yaronsa dayayi ya kudirta cewa yau komai zai faru zai snaarwa Dr halinda ake ciki."
Sai dare sosai kafinnan yatafi,
Gidan Dr ya wuce baiyi mamakin ganinta batayi bacci ba dan yasan halinta damuwa tana hanata bacci kuma yasan babu abunda taki jini irin kishiya dole wannan abun ya dameta sosai, wani irin tausayinta ne ya shige ransa yasan bai kyauta mata ba amma itama Sawwama idan yarabu da ita bai kyauta mataba kuma ya zalince ta,
Tana kallonsa ta nufeshi da sauri ga mamakinsa sai yaga tayi masa murmushi da fara'a a fuskarta take fadin yaya anyi nasara koh? Sun bari ka saketa?
Aidama nasani nasan cewa kaki zuwane harsai kashawo kan wannan matsalar kafin ka fuskanceni,
Shina murmushin yayi mata amma na karfin hali yace "zauna tukunna muyi magana,
Zama tayi tana kallonsa jira kawai takeyi yace yasaki Sawwama,
Shieu yayi Dr tace kai nake sauraro Yaya akayi?
Sunkuyarda kansa yayi yace zan fara da baki hakuri Dr tace babu komai duk wani abunda kamin yawuce har indai ka saketa na yafe mata,
Dr bansaketa ba,
Meyasa? ta tambaya hadeda bata rai
Shiru yayi tace kaifa nake sauraro ko meyasa baka saketa ba?
Bazan iyaba Dr kiyi hakuri bazan iya sakinta ba zanci gaba da zamada ita matsayin matata,
Mikewa tayi tana fadin karya kakeyi wallhy karyena baka isaba, me zaisa kacigaba da zamada ita? Nasan ba sonta kake ba nikadai kakeso kuma ni kadai zakaso har karshen rayuwarka kai ka fadamin hakan, idan abunda ta haifa kakeji Idanni ban rikeshiba Hajiya zata rikeshi Hannu bibbiyu karka damu, duk tana wannan maganar ne cikin kidima,
Nisawa yayi yace "duk ba wannna dalilin bane yasa bazan saketa ba sonta nakeyi inaso na zauna da ita a matsayin mata,
Kuka Dr tasake tana fadin wallhy karya kakeyi baka sonta ni kadai kakeso, idan kana sonta ni kadaina sona kenan?
Girgiza kai yayi yace "ni bance miki nadaina sonki ba hasalima sonda nake miki bana mata kwatankwacinsa kuma bana tunanin har abada akwai mace ta aure da zansota irin sonda nake miki amma bazan iya zaluntar rayuwarta ba inason zan zauna da ita, ihu tasaka tana fadin kakara fadin kana sonta Allah ya isa,
Rikota yayi tana faucewa yace "kiyi hakuri bazan sake fadaba in sha Allahu har abada bazan sake cewa ina sonta a gabaki ba amma Sajida ki saurareni kinsan bazan taba yin hakan danna cutar dakeba inasonki ke kanki kinsani,
Kokarin kwacewa take tana fadin bansaniba ai yarda da sanin sonda kakemin yasa na yarda bazaka taba son wata mace bayan niba ashe kai bahaka kakeba ka sakeni wallhy bazan zauna da itaba saina kasheta har indai kace zaka zauna da ita,
Kankameta yayi yanda bazata iya kwacewa ba yace bazaki iyaba Dr nasan wacece ke bazaki taba iya cutarda wani ba kidaina fadin haka duka tafara kai masa tana fadin ya saketa yaki saketa,
Daga karshema wani abun daban yawuce dashi atunaninsa ko zai sama mata kwanciyar hankali,
Har cizonsa saida tayi amma yaki barinta kawai dan ya rarrasheta,
Shiru tayi ta lafa ajikinsa tana kuka kasa-kasa shafa bayanta yakeyi yace "kiyi Hakuri sajida kiyi hakuri nasan nayi miki laifi, bazan fasa baki hakuriba dannasan laifinda nayi miki har abada bazai gogu a zuciyarki ba amma inaso ki sani Hafsa tanada halayya masu kyau zakiji dadin zama da ita bazaku tana samun matsala ba, kuka ta fashe dashi tana fadin Allah ya isa idan kakara yabonta agabana,
Shhhhssshhh sorry bazan karaba in sha Allahu ko sunanta idan bakyaso nakira a wajanda kike bazan kiraba a kufule tace karka kira, toh kawai yace,
Shi yayi tunanin rikicin natama zaifi haka."
Ranar suna yaro yaci sunan alhaji muhammad, Alhaji ya hana a yiwa sunan barko yace akira yaro da sunansa yanda sunan bazai bata ba,
babu wani abu na jin dadin rayuwa wanda basu tabadawa Sawwama da yaronta ba,
Sawwama taga soyayya iya soyayya yan uwan hajiya kalilanne daga ciki suka hallara yan uwan alhaji shnfi yawa a wajan,
Sunane akayishi kanar wani gagarumin biki duk wani kudinda Abubakar yake kashewa ko kadan baya jinsu a jikinsa, komai yagani sai ya sayawa yaronnan harna wanda bai ganiba nema yake ya saya,
Anyi suna angama cikin girmama juna da mutumtawa."
Vote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial423 Chapters
Re:Direction The Peak (Cultivation Tale)
Reaching the peak of battle in a world where power had no meaning left him empty. Now that he reached a world in which Might is the only thing that matters, he will rise to the peak once more. ~ ~ ~ Cultivation Tale: It's about cultivation duh~ ~ ~ ~ The first volume finished at chapter 268 after 1000 pages. The second volume is ongoing right here starting from chapter 269 and called Re:Direction 2, The Throne. ~~~ [Winner in the Royal Road Writathon challenge October 2020] [Winner in the Royal Road Writathon challenge April 2022]
8 368 - In Serial22 Chapters
The Emperor's Chef
"Cook like your life depends on it, kid. Because it does." Charles had an enviable future lined up for him. Training from the age of five by some of the finest chefs in the world. Schooling at a top culinary academy in the capital. An honorable position as heir to House Boulier, a line of merchant-lords who have charmed the rich and powerful with their cooking for centuries. And in a single night, it all burned to ash. When the outbreak of war destroys his hometown, Charles is charged with escorting his family’s sacred treasure—a recipe book passed down for untold generations—out of harm's way. But his simple mission grows complicated when he’s captured by one of the most feared battalions in the world: the Spears of Mercy. Life as a prisoner in their war camp is brutal and uncertain. Charles has few allies and even fewer strengths to rely on. Only his skills in the culinary arts, honed over a lifetime in the kitchen, are deemed useful enough to keep him alive another day. But he’s not out of hope just yet. With a dash of wit, a pinch of luck, and some very creative cooking, he might just find a way to recover his family’s legacy and take back his freedom. This project is a food-themed fantasy that centers on cooking and chefs. The setting spans a wide world featuring ingredients/recipes both real and inspired by traditional fantasy. I'll eventually be publishing it as a full-length novel (or series of novels depending on length). These are the first draft chapters. I'll likely be re-writing more than once, then editing before publishing, so impressions and feedback are quite welcome. If you like the story so far and you're interested in being an early reviewer for the final product, feel free to message me. I'm looking for an artist to make some concept art and a cover (the cover shown here is just a temporary placeholder). A stand-alone novel for now, but it may turn into a series down the road.
8 191 - In Serial11 Chapters
The Juveniles - Segment 1 (Completed)
In the year 2019, Joshua Alo, a college drop-out, has been living the depressing dream, going from place to place around Greece, looking for booze, money, women, and most especially, trouble. However within this seemingly never-ending cycle, a strange man appeared in his life and gives him a second chance to regain back his good life, not knowing the consequences that may happen later on.
8 101 - In Serial25 Chapters
Piece By Piece
Y/n Maximoff- One of the triplets. Experimented on by Hydra along with her brother and sister, she gained incredible and dangerous powers. Pietro's death in the battle against Ultron crushed Y/n and her sister, but while everyone comforted Wanda, Y/n was blamed for his death. She had watched, as a her big brother by 31 minutes ran to save Clint and a child, knowing he would be filled with bullets. As her brother was being a hero and sacrificing himself, Y/n watched, frozen in fear, as he died. It didn't even cross her mind to use her powers to protect him. Now, six months later, Bucky joins the group, and to Y/n's surprise, actually speaks to her. Against the Avenger's advice and warnings of Y/n being a traitor and coward, Bucky grows close to her. They grow to comfort each other and slowly, heal each other. However, as Y/n's mental state slowly unravels itself, it begins to look like not even Bucky can save her from herself.
8 158 - In Serial19 Chapters
Awesamponk fluff shots
Pls quit reading this 😭Started: 3/14/21Ended: 8/10/21
8 174 - In Serial36 Chapters
Magi x Fairy Tail Crossover
Magi and Fairy Tail crossover. While Natsu's twin sister, Sora, is fighting an enemy, she gets transported to the world of Magi. Along the road, she meets Aladdin and company, and shows what it means to have a family. I suck at summaries so bear with me. Magi and Fairy Tail belong to the rightful owners.
8 126

