《ƘADDARAR RAYUWA》K page 83
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 83
Sawwama sai kashe wayarta tayi saboda yanda Dr take kiranta tana fada mata maganganu harda wasu ikirari takeyi na lahantata,
Bata fadawa kowaba kuma kos sau daya bata taba ramawa ba,
Saukinta daya ba'agidanta takeba da batasan abunda zatayi mata ba anan kuma ko hauka takeyi bata isa ta ce zataje ta yimata wani abunba,
Daga karshe ta kunna wayanta ta kulle duk wasu lambobin Dr daga shigowar kira izuwa sako, har akakfafen sada zumunta saida ta rufeta kafun tasamu lafiya."
A gidan ake yiwa Sawwama jego tasamu gyara yanda ya kamata Hajiya tace "sai tayi arba'in zata koma gidanta yaronta sai girma yakeyi gwanin sha'awa babansa kullum yana kan hanyar zuwa dubasu,
Dr tayi rikicinta harta gaji shidai Abubakar hakuri kawai yake bata damuwarsa kawai ta kwantarda hankalinta dan bayaso zafin ya hade mata biyu koda yaushe yana tare da ita idan tana asibiti kuma kira akai-akai yanzu bawani birgeta yakeyi ba dan saudayawa abunuwan dayakeyi haushi suke bata shikuma iya kokarin kyautatawa yanayi mata.
Bayan Sawwama tayi arba'in Hajiya dakanta tafara yimata shirun komawa aka saka ranar komawa,
Ana saura 1week takoma gidan mijinta Abubakar yazo bayan ta agisheshi ya dauki yaron yana masa wasa sannan yadubeta yace" inaso ki shirya zaki rakani anguwa ki tambayi Hajiya duk daida narigada nafada mata,
Sawwama batayi tace toh taje ta tambayi hajiya bata hanata ba tana dawowa Hijab kawai tasaka yadauki babyn duka fice,
Waani guda taga sun shiga mai masifar kyau flat ne ginin ya tsari sosai Sawwama a zatonta gidan wasu yan uwansa sukazo amma saitaga babu kowa cikin gidan,
Saida yashiga da ita ko'ina acikin gidan ya nuna mata komai ya tsaru yayi kyau bayan sun fito ya zauna afalo itama tabishi ta zauna yace "gidan yayi kyau?
Yayi kyau sosai iska yafurzar yace "naji dadi da yayi miki kyau dama ance wanda kayi dominsa ya yaba cikin rashin fahimta Sawwama tace "banganeba,
Wannan gidan zamu dawo da zama in sha Allahu,
Wanda muke zaune fa?
Kkn manta yazama naki? Alhaji yabaki takardunsu nakine halak, nikuam bazan zauna agidan mataba yafadi cikeda zolaya,
Murmushi tayi tace "Allah ni da ba'a canja ba mu zauna a wancan ya ishemu rayuwa, Abubakar yace anrigada angama amma ga wata shawara, ehem inajinka, mai zai hana kibawa su Baba wancan gidan sudawo cikinsa dazama? Inaga kaman hakan yayi,
Advertisement
Sawwama tace shawararka tayi amma baba bansan ko zai amince ba,
In sha Allahu zai amince ai kece kikayi masa kyautar zai karbeta hannu bibbiyu, taji dadi sosai tace toh sai muyi musu magana tare,
Duk lokacin da kika shirya kawai kiyimin magana zamuje in sha Allahu zasu amince, Allah yayarda tafadi yace "amin basu dadeba suka koma,
Bayan sun koma take fadawa hajiya yanda sukayi, Hajiya tace "toh Alhamdulillahi abu yayi kyau abubakar yayi tunani nima na dade da kissima hakan araina ko alhaji yacemin dana gidan yanason yabawa mahaifanki ne baisan yanda zasu dauki lamarinba kasancewar yaga su bamasusan abun hannun wani bane shine yayi amfani da damar yabaki dan yasan dole wata rana zai dawo hannunki,
Godiya sosai Sawwama tayiwa Hajiya gana mamakin hali na karamci irinnasu."
Ana gobe zasu koma Hajiya take cewa Sawwama Naso ace kafin ki koma munje wajan yan uwana amma Allah baiyiba in sha Allahu idan zantafi zanje dake ki gansu, dayawansu basuzo sunaba saboda wata jarabawa da Allah ya saukar mana ya kasance kusan kowannemu yana cikin damuwa muda muke nesa-nesa nema abun yake zuwa mana da sauki amma sukda suke can kowane lokaci hankalinsu atashe yake wata rana in sha Allahu zan tafi dake cikin ahlina,
Sawwama acikin ranta tana tunanin yanzu haka Hajiya har akwai wani abunda yake damunta?
Wato ita matsala idanba mutum ba fito yafada ba ba lallai asan yana ciki ba, afili tace Allah ya yaye gabaki daya matslaar da take cikin ahlinku yadawo muku da farin cikinku,
Hajiya ta amsa da amin."
Sunyi araba'in da 10days Sawwama takoma gidanta dakyar Abubakar ya fadawa Dr zai je gidan Sawwama saboda tausayi take bashi yasan wasu abubuwan kawai tana daurewa ne shiyasa ta zabi janye jikinta daga nasa,
Ko kulashi batayiba yace Dr kina jina? Tace najika saime? Idan zaka tafin saika fadamin auren cin amanane babu yanda zaije,
Abubakar da jiki a sanyaye yatafi can amma ganin Sawwama sai ya mantar masa da damuwar daya debo,
Wanka yayi sannan yafito falo wajanta ya samu tagama shirya yaron har yayi bacci, zama yayi kujerarda Sawwama take yana fadin yau dai Allah yayi Hajiya tabani matata,
Dama Hajiya bata rike maka mataba, uhmm kekam ai komai hajiya tayi baki taba kallo, tayaya za'ayi na kalla? Bayan ita uwace, jawota jikinsa yayi ya sunbaci hanci ta yace kema ai uwace,
Bakinsa ta sumbata tace kaikuma ubane, zaro ido yayi yace "Hafsa kin daina jin kunayata ne?
Advertisement
Mikewa tayi da yaronta tana dariya tashige daki binta yayi abaya ta kwantar da yaron a gadonsa tayi masa addu'a, zaunawa yayi bakin gado yace "idan angama da baby azo ajida baban yaro yana jira,
Nufowa gadon tayi ta kwanta taja bargo tana fadin "bacci nakeji janye bargon yayi yace wane mutum,
Dariya Sawwama tayi tace "mutum kuwa shi ya isa, karasa hawa gadon yayi ya jawota jikinsa ya mirgina gabaki daya ya zamana shine asama ya sakar mata nauyi wata yar kara tayi ya saka dariya yana fadij zaki mai-maita abunda kika fada yanzu, turo baki tayi tace ni mai nace?
Lips dinta ya ciza a hankali yasake yace ina jinki maimaita,
girgiza kai tafara yi tana fadin Allah ban isaba kayi hakuri
No bazanyiba naga alamu kwana biyu da kikayi baki shiga hannuna bane bakinki ya bude,
Ta bude baki zatayi magana ya hade bakinsu waje daya yana kissing dinta,
Kamar yanda yafada hakanne tafaru tabbas tayi bayani."
Zamane mai cikeda dadi kulawa soyayya da hakuri da jina sukeyi kowannesu yana kokarin farantawa dan uwansa."
Dr har gida tazo tayiwa Sawwama tass kafin tahuce tace kuma har abada ko yanda take idan Sawwama tataka saita yimata illah,
Itadai Sawwama kala batace ba har tagama abunda zatayi tafice koda Abubakar yasan da zuwannata ma hakuri kawai ya bata,m."
Dafarko da takaiwa su Baba takardun gidan kin karba sukayi saida tayita rokonsu kafin suka karba amma har yanzu basu dawoba tukunna suna kan shawari,
Yau Sawwama agida zata wuni shida kansa yakaita dama sunyida Halima akan dukansu zauje gida sun samu baba yatafi kasuwa amma da rana yadawo cin abinci da Sawwama da halima sukayita rokonsa kafin yayarda da cewa zasu koma amma sai bayan sati biyu."
Wasu canje-canje Dr takeji ajikinta amma bata kawo komai aranta ba tabar hakan akan staress dinda take ciki dan har yanzu bawai tagama hucewa da Abubakar da Sawwama bane da aminta dasu subci amanarta."
Sawwama idan ta zauna saida yawa takanyi tunani bata taba tunanin farin cikin da Sadam yabata abaya idan tabarshi zata samu kwatankwacin hakanba amma gai gashi dake ubangiji mai rahama ne yabada wani mjin mai kula da nuna soyayya kuma mahaifansa na sonta kamar yarda suka haifa a cikinsu, a rayuwar da take ciki a yanzu batada wata matsala sai dai ta godewa ubangiji mai kyauta da kari, ta haduda Kaddara dayawa a rayuwarta amma kowacce takanzo mata kala biyune wani barin ta zame mata mai kyau wani barin kuma tazame mata mummuna, ta rigada ta yarda cewa dama ita rayuwa ba koda yaushe bane zaka kasance cikin farin ciki."
Bayan sati biyu Sawwama da yan uwan Baba suka rakasu gidansu suka tare, kowa sai sam barka yakeyi, Baba a rayuwarsa bai taba tunanin zai shiga gida irin wannan bama ya mallaka ba amma yau sai Gashi Allah ya mallaka masa ta dalilin yayansa mata da ake gani basuda wani amfani,
Manyan Shaguna Sawwama ta budewa Baba da kudaden da suke hannunta a kankanin lokaci Allah yasawa kasuwancin albarka abu sai fadada yakeyi."
Zazzabi Dr takeyi Sama-sama Abubakar ya kwana gidan Sawwama amma yabiyo ya dubata ganinta a kwance yasa hankalinsa ya tashi yace tatashi yakaita asibiti, tace yaje meeting dinsa kawai zataje bawani ciwo serious bane kawai stress ne tanada patients da zata gani idan tagama dubasu itama zataje frnd nata ta dubata, flashing na kiss yayi mata akan lips dinta ya rumgumeta ajikinsa yace dan Allah kije asibiti kinji? Inasonki sosai,
Shiru tayi saboda yanzu koda yace yana sonta bata iya maida masa,
Yayi mata sallama yafice saida yakara bi tagidan Sawwama yace mata ta shirya masa abinci kafin yadawo idan yadawo kuma zasuje su gaida Dr idan babu damuwa batajin dadi Sawwama tace Allah yakaimu babu komai adawo lafiya,
Rumgumeta yayi yace "Allah yayi miki albarka ta amsa da amin, yafita domin halartar meeting dinda yake dashi."
Dr bayan tagama ganin patients dinda take dasu tawuce wajan kawarta ta dubata gwajin farko ya nuna tana dauke da ciki na wata hudu,
Dr sai takejin abun kamar al'amara tace tayaya za'ace ina daukeda ciki har wata hudu bayan banda yan wash kananun alamu banajin komai tayaya za'ayi ahak antabayi kuwa? Kiduba result din dakyau kigani, mika mata tayi tace gashi ke kije kiyita dubawa amma ciki kam kina dauke dashi."
Alokacin Dr tafara kiran Abubakar yana cikin meeting bai daukaba hakan yasa ta ajiye masa sako akan idan ya fito ya kirata."
Yana fitowa yaci karo da sakonta alokacin ya kirata babu yanda baiyi ta fada masa ba tace sai yazo gida yanda yajita da muran ya tabbatar wani abun farin cikine yasamu."
Vote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial28 Chapters
It’s No Game
Cibele always wanted to be a heroine, and always wanted to be loved. No one ever told her you should be careful what you wish for. After a chance encounter with a speeding truck, Cibele Epeli Imanis wasn’t whisked away to another world – that would be too easy. Her future self has given her miraculous powers, all to save the world from the so-called Queen…and yet, all she can think about is using these brainwashing powers on girls! In the twilight of the Reiwa era, as humanity awaits the end of the world…can Cibele resist temptation? Can she save the world? Will she have to resist her powers and fight against the insistence of her future self…or is it possible to find love, or even become a ‘hypnotic heroine’, beneath a Southern Sun? A tale of ethical dilemmas, late capitalism, freedom and justice, temptation, bad thoughts, nerdiness, hypnokink, and – of course – cute girls. (Cover is an original commission, by @muffinlordArt! A larger version can be found here for your viewing pleasure.)
8 197 - In Serial48 Chapters
Path of Boundless Adventure
When Mana flooded back to Earth after billions of years, most felt lost in the new world. Some managed to adapt. For Michael, he felt like he'd finally found his path. Follow him as he fights monsters, explores new lands and most of all, seeks adventure. This is my first novel, never written anything before, so please be kind and patient with me, I'm doing my best. A more light-hearted post-apocalyptic novel with large amounts of game elements. MC has a unique advantage but is not massively overpowered and there's more of a focus on exploring and discovering new things rather than defeating a series of arch-nemesis' or building an empire. Winner of the Royal Road Writathon April 2022
8 98 - In Serial31 Chapters
Beware of Zombies
Hey, I'm Chase Cross, the main Protag, in this zombie flick. You may be wondering what this is about and that is a good question. See I was just an ex-gangsta trying to go clean. Running a Computer Cafe with Virtual Reality Sets for the low low. I thought I was doing an amazing job, I was making above what I was expecting. The place kept itself busy, there wasn't much gun voilences as I thought it would be on a main street. To top it off, I was going to ask this beautiful nerdy girl out on a date.. And then this thing happen. The world decided it wants to nom nom on people's faces. My world was ruin from day one of the mass festival, like did I really care that someone was eating someone else? No, I did not. Like its fine if you went to a apples bs or something and order cripsy steak but they give you a rare.. It's the same damn thing for zombies. Zombie Lives Matter too.. Which is why I am a proud supporter of staying away from populations capable of turning into one and nomming on me.. Well, given that I have some kind of mutant power and that local government want to draft those of my kind to fight against the zombie mutant kind. Well, how quaint can life get?
8 74 - In Serial11 Chapters
Bladed Advent
Ascending the Halford Throne after the untimely death of his older brother King Preston, Auric really just wants to kick back and have a good time, but rebuilding what was once the most powerful empire in the world is no easy task. When dangers far beyond his imagination begin to threaten the well being of his people, he's going to have to step up to the plate and show them what he's got.
8 109 - In Serial10 Chapters
Tales of a Power Armor Apocalypse
On September 5, 2014, thousands of pods fell from the sky. They came bearing gifts. These are some of the stories of what happened.
8 228 - In Serial12 Chapters
Blood and Honor: Ascension
Earth is dead, Ithea stands upon the brink, the storm is upon the survivors. Will they fall into oblivion or will they ralley and survive. The throne of an Empire stands empty. The old kingdoms recover from internal conflict and war. Chaos begins to ralley. So much rests on so few, what does Fate have in store for them? Only time will tell as armies prepare as the fires of War brew Fate is what you make of it. Choose and let the future unfold. Note* this is the sequel to Blood and Honor ***I DO NOT OWN THE PIC. I DID NOT CREATE IT. ALL CREDIT FOR THE PIC/ART GOES TO THE ORIGINAL CREATER(S)***
8 83

