《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 79
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 79
Suna cikin meeting alhaji ya kirashi awaya bai samu ya ɗaukaba sai bayan yafito ya kirashi Alhaji yace masa yazo yana nemansa,
A ƙanƙanun lokaci ya isa wajan mahaifunsa bayan sun gaisa yake sanar dashi cewa yanaso suje saudi shida matarsa amarya sannan kuma suwuce wasu ƙasashe guda biyu itama ta buɗe idonta kuma duk tafiyarku ni zan ɗauki nauyinsu gabaki ɗaya,
Naga aurenku wata huɗu amma haryanzy bakada niyyar yin hakan, kuma mahaifinta basuda ƙarfi izuwa yanzu yaci ace kafara taimaka musu wannan nabar makane kai dakanka kayi kasamu ladan sirikanka da kanka,
Kansa yana ƙasa yace "in sha Allahu alhaji zanyi,
Alhaji yace "saiku fara shirin tafiya nanda wani lokaci,
Godiya yayi masa sannna yawuce wajan Hajiya ya faɗa mata abunda Alhaji yayi,
Hajiya tace "eh munga kai bakada niyyar kyautatawa shiyasa, wancan matarda ka aureta wace ƙasace bakujeba amma yanzu wannan aure wata huɗu kazauna kayi shiru, ko tsoronta kakeji shiyasa ita wannan kakasa kyautata mata?
Ƙasa yayi da kansa bai iya cewa komai ba, Har Hajiya tayi faɗanta tayi shiru, Sannan daga ƙarshe tace yakawo mata sawwama ta kwana biyu bata gantaba, ya sama da cewa zai kawota amma sai gobe,
Hajiya tace toh Allah yakaimu,
Taraddadin yanda zai gayawa Dr wannan maganar yakeyi dan baisan yanda zata ɗauki abunba,
Saida yabari ya daidaici lokacin da suke cikin farin ciki sanna ya dubeta cikin wani yanayin da bazata iya karantar mood ɗinsa ba yace "Alhaji ya nemi ganina 2days back so naje yake sanardani cewa yabiya mana saudi nida Hafsa and kuma bayan nan zamuyi tafiya zuwa wata ƙasar daban kuma komai shine yaɗauki nauyin hakan bansan yaya zaki ɗauki lamarinba shiyasa ban sanar dake ba amma yaya kike ganin zamuyi, tunda yafara magana tasake baki tana kallonsa, bazaku jeba tafaɗa ataiace sannan ta ɗaura da faɗin ai bawai an aurota bane dan taji wani daɗi tasake dakaiba meye nawani har zuwa wata ƙasa kabari idan ka saketa saika biya mata saudi tubda tarigada tadawo uwar ɗanka,
Shafo kanta yayi yace "Alhaji su duk basusan da hakanba sun ɗauki wannan aurene kamar kowani aure kuma bazan iya mayarda ƙyautarsa garenu ba saboda bansan wane dalili zance masaba kinsan Alhaji kinsan yanayin tsaurins bazan iya bijirewa maganarsa ba,
Advertisement
Kuma dana zauna nayi tunani sai naga mai zai hana mutafi da ita ɗin kema mutafi tare amma kibiyomu daga baya, bansan ko acan idan babu idonki zan iya kusantarta ba,
Fauce hannunta tayi tace nace maka A'a bazkaa tafi da itaba idan bazaka kusanceta ananba kabari kuma kasan a irin wannan lokaci da nakeda patient dayawa bazaiyiwu natafi nabarsu ba kawia ka janye zancen tafiya da ita,
Amma dai kinsan bazan iyaja da maganar Alhaji bakoh? A fusace tace ni ka saketa kawai, ka saketa tunda dama ni nace ka aureta yanzu nafasa,
Miƙewa yayi yace wai yaronki kika maidani? Duk wani abunda kikace kinaso shi nakeyi saboda na faranta miki amma ke kullum sai kiringa yin abunki da isa kinsan banason haka kuma akanki bazan ɓatawa mahaifana ba, yana gama faɗi yafice a gidan bai dawoba sai dare a ɗaki ya sameta ta zauna tayi zugum zama yayi a gafenta cikin sanyin jiki jawota yayi jikinsa yafara bubbuga bayanta yaɗauki tsawon lokaci ahaka sannan yaɗagota hawaye yagani a fuskarta cikin rawar jiki ya sanya hannu ya share mata hawayen, Haba haba Sajida wai har meyayi zafi haka baki yarda dani bane?
Soyayyar da nake miki yasa nake biye miki a komai da kikeso wanda yawancinsu daga ƙarshe muke zuwa muyi danasani, farkon aurenmu babu yanda banyi dakeba akan ko yaro ɗaya mu haifa amma kikaƙi kikace karatu haka soyayyarki ta sanya na amince dukda raina bayaso,
bayan kingama karatu haka kikace aiki yayi miki yawa nanma na biye miki, har mahaifana lokuta da dana nakan bijirewa maganarsu saboda ke meyasa duk wannan abun bazaki iya fahintar sonda nake miki bazai bari naci amanarki ba?
Yanzu ni banaso wani abun yasake haɗani da mahaifana ta dalilinki inaso a yanzu komai dake tsakaninku ya dai-dai ta kinsani sanin kanki cewa ke kika fara saɓaw ada ƴan uwana su basu nuna miki wani haliba basu taɓa nuna miki wani ƙi ta dalilin baki haihuba abunda kike mus yasa suka canja miki kuma hakanma ban goyi bayan dangina ba ke nabi baya, kinsani kinsan dangina mutanen kirkine bzasu taɓa ƙinki da baki haihu ba, kuma laifin rashin haihuwarmu duka laifimmu ne mun biyewa son zuciyarmu,
Toh yanzu ma idan bakiyi hankali ba koda wannan tatafi wata zasu sake sawa na auro kinga nikuma bazan zama sai auri-sake ba,
Advertisement
zan zauna da wanda zasu auramin nan gaba har indai baki tsaya kin kwantar da hankalinki Anyi komai kamar yanda aka tsara ba, maganar tafiya kuma zamu tafi da ita idan hankalinki bai kwantaba ki biyomu amma bazan saɓa umarnin Alhaji ba,
Lumus tayi ajikinsa tana sauraron abunda yake faɗa komai tasan ta aikatashi shiyasa tayi shiru dan itama duk zafin zuciyarta bata iya juran ɓacin ransa nan danan take shiga damuwa ko tafara kuka dake tasan baya iya jure ganin hawayenta."
Jin yayi shiru da maganar yasa Alhaju yasake tun tuɓarsa yace Alhaji inaso zanyi clearing schedule ɗina na month ɗin gaba gabaki ɗaya sai mutafi zuwa wancan month ɗin,
Alhaji yace toh hakanma yayi Allah yakaimu."
Sawwama na gaban mirror ta fito daga wanka ɗaure da towel ta zubo gashin kanta abaya tajiyo shigowarsa amma bata juyoba tacigaba da abunda takeyi tabaya yazo ya rumguneta janye gashin kanta yayi gefe yayi mata kiss abaya murmushi tayi tace sannu da zuwa, ƙara rungumota yayi ya saka kansa a wuyanta yana kallonta ta cikin madubi yace albishir,.
Goro tafaɗi tana sakar masa murmushi Hajiya tace nakaiki tun jiya amma bansamu dana nazo nakaiki ba idan kuma taga driver ne yakaiki zatayi faɗa yau zamuje saiki yiwa Alhaji godiya ya biya mana zamu tafi saudi, juyowa tayi tana kallonsa dan son gasgakatar da abunda yake faɗa,
Ganin babu wasa a fuskarsa ya sanya ta raba jikinsa da nata ta isa izuwa gado ta zauna bin bayanta yayi da mamakinsa sai yaga batayi murna da hakanba
Bai yanke mata hukunci ba dan baisan dalilinta ba ya isa bakin gadon shima ya zauna,
Kamo hannunta yayi cikin kulawa yace"mai kuma yafaru? Maimakon kiyi murna sai naga akasin haka, sunkuyarda kanta tayi hawaye yanason zubowa tana ƙoƙarin maidashi tace "duk waɗannan abubuwan bamasu ɗaurewa bane kabari kawai nagama abunda ya kawoni natafi banajin daɗin wannan muguwar shaƙuwa dake shiga tsakaninmu,
Kamo hannunta yayi ya sakar mata murmushi sannan yace nikuma inaso, karkiyi judging komai yanzu bakisan yanda Allah zaiyu damu nan gababa, kedai yanzu ki shirya muje kiyiwa Alhaju godiya,
Gabaki ɗaya takasa gane yanda maganarsa ta dosa amma saboda batason sakawa kanda damuwa kawai saita share tayi masa godiya,
Yakaita tayiwa Alhaji godiya kuma yaji daɗi sosai."
Acikin month ɗin suka fara shirye-shiryen tafiya
tun awaya ta sanarwa mama kafin taje ta sanar msu Mama akan cewa zasuje Saudi kuma daganna zasu wuce wata ƙasar,
Mahaifanta sunyi murna sosai dan sunce zuwa saudi komadai menene a auren ai alkhairi ne,
Saudi suka fara zuwa dayake yazo ɗaya da lokacin aikin hajji,
sukayi aikin hajji wtaansu ɗaya acan suka wuce wata ƙasar,
Tarairaya da kulawa sosai Sawwama take gani a wajansa, zuciyarta takan yabi irin kulawa da tarairaya dayake mata, wata zuciyar sauta haneta tace karta fara ta faɗa domin gaba zatasha wahala kuma duk abubuwan dayake bawai dan yana sonta yakeyi mata na sai dan neman cikar burinsu shida matarsa, Amma ahaka idan kukaga irin kulawarda yake nuna mata saiku rantse auren soyayya sukayi,
Shikansa yanajin daɗin zamansu da Sawwama sosai domin ta kuwa ta iya zamada mutane iya zamansu bazai iya faɗin wani halinta da takeyi wanda bayaso ba, komai nata a nutse tajeyinsa Sam batada hayaniya gashi tanayi masa biyayya akan duk wani abunda yakeso,
Satinsu biyu acan Sawwama tatashi da zazaaɓi ya matsa sutafi asibiti tace dasauƙi basai sunje ba, ƙwana biyu da samun lafiyarta still wani ciwon yasake dawowa wannan lokacin kam dolenta saida tayarda sukaje asibiti, likita sun shaida masa tana ɗauke da ƙaramin cikin na wata ɗaya, Alhamdulillahi kawai yake faɗi yana godiya ma ubangiji,
Ita kam Sawwama tarasa wani irin hali take ciki shin murna zatayi? Kokuma baƙin cikin takusa rabuwa da mijinta?
Shi kansa saida ya fahimci halinda take ciki sai tabashi tausayi yasan koda ace bata sonsa sai taji wani iri idan tayi tunanin cewa da zarar da haihu zata rabu dashi saboda shi kansa yanzu bazai iya cewa baya sonta ba bare ita mai sanyayyar zuciya,
Kwantar matada hankali yayitayi harya samu ta ɗan sake tadawo kamar yanda suke."
Tunda Aka tabbatarda cikinne kuma sai jinya laulayi kala-kala, shidai yanan yana kulawa da ita kamar ƙwai saida cikinta yakai 4month kafinnan ya sanarwa su hajiya lokacin harya ɗan fara fitowa laulayin kuma yayi sauƙi sosai."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial17 Chapters
Villain: The Play of Destiny
Keith, a vieux riche, spoiled and cherished, heir to the Demiliore Consortium, lives his life at large. Power, Wealth, Fame; He has it all. But is it all just a dream? With a set of memories, the knowledge of the future, in a play orchestrated by the destiny, knowing well that he is born to be a Villain, will he prevail? Or is he going to fall at the hands of the Child of Destiny just like he did in the nightmare that haunts him? Author's Note: Yes, the story is heavily influenced by Urban-Fantasy Chinese Novels. Don't read if you have a problem with those types of plots. 'Cliche' plot elements are bound to appear, so if you easily get triggered by such things, keep away. And I would advise you to not even start the story if you are the ardent believer of 'Good shall prevail over the Evil'. Keep away! MC here is a Villain! But yes, he is not someone deprived of emotions, even though he is a Scum. So, do not expect an outright Evil MC either. I don't write Netorare. Don't worry about it! Warnings: > Dark Elements > Sexual Content> Traumatising Content> Gore> Manipulative MC> Parallel World (Almost a new World)> Fantasy Elements (Full-fledged Fantasy later)> System> Slavery > Contains themes that are viewed as Taboo in our world, but not in the world this story is based in. Update Schedule: Wednesday, Friday, and Sunday on WebNovel, ScribbleHub, MSB, and RR. More frequent releases on Patreon with 25 or more chapters each month.
8 93 - In Serial27 Chapters
Museum of Exoplanetary Archaeology, Mars Colony 7 (Exoplanetary Archaeology Series, Vol 1 of 5)
Heading for Mars this weekend? Stop by New Toronto, Colony 7 to enjoy the Museum of Exoplanetary Archaeology. Because there's more to Bradbury Ward than Asimov Park! And enhance your visit with this full-color guide, which highlights more than 30 exhibits representing civilizations hundreds of parsecs distant and thousands of local cycles old. If you're searching for intelligent life on Mars, look no further than this lavish introduction to the splendors of Coalition space!
8 72 - In Serial14 Chapters
Gotta Gacha
Tell me is it Good Luck or Bad Luck to be sent to a RPG styled fantasy world where the one thing that matters the most is luck. Is it Lucky to be suddenly killed so you could be brought over by the God of Gacha? Or is it bad luck to find out you're unreasonably being thrown out there into the world without a choice? Well I suppose that too depends on your luck. Join our Heroes, Villains, and whatever else these Otherworlders want to be as they test their luck out there in the world where if you wanna live you Gotta Gacha.(Warning: I put a mature tag in there for a reason you have been warned)(Disclaimer: The updates are quite random)
8 202 - In Serial41 Chapters
Hail to the King (RE8 Harem/fanfic)
[I do not own Resident Evil. This is a Y/N insert where you've traveller to the Village to find your missing friend who went missing in the area regardless the local police say about no findings.]This will be a semi-lemon mature action/harem plot, completely Fan-Con for those who love to r34 the lady of the castle, This is clearly a mature novel meant for mature readers so you've been warned my friends. !! Heads up, best read in scrolling mode since i wrote this on my phone !!-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-~ Teaser ~ Y/N had landed himself on the exact coordinates Travis had left behind, the message itself didn't matter but where he stood is where the message was sent from a week or so ago. He listened to the locals babble on the bus ride over about hunters and hikers disappearing in the woods this deep into the mountain scape, those who did make it back where sent to a asylum for uttering such absurdities like lycans and cultists. While bus left him behind, a unscheduled stop for the driver, Y/N sighed and pocketed his phone. Y/N: {Thoughts} Travis... You better be screwing around with some European model cause im gonna be really upset with your dumbass...Y/N peered over a guard rail, a narrow trail in the snow leading off the slope into the woods, a faint red dusted by the fresh white is barely visible through the dead shrubbery. Y/N hops the rail sliding his way down to the trail below, the red he was a scarf lightly buried alongside a few other random odds and ends like mittens and hats but this only told Y/n somes bag must've fallen open or it was tossed off the road. Until stepping forwards something beneath the white sheet tripped, face first into the fluff. He wiped his face looking down into the snow to find something staring back.....
8 153 - In Serial26 Chapters
hotline | k.nj ✔
❝hello, this is the school hotline for advice. how may i help you?❞❝what areas do you offer help in?❞in which, a guy calls the school hotline, only to be met by a girl who unknowingly is his crush.•••bts series #23rd person's povnamjoon/reader(y/n)bts highschool aulower-case intendedside taekookside yoonminjin/ocextremely short chapters200-600 words each23 chapters•••Disclaimer:I do NOT own BTS or you. Just a fanfic. Please keep in mind while reading.•••Double Updates On Mondays•••Cover by the amazingly beautiful -softgguk!•••Started: 02/07/2019Ended: 23/09/2019•••Author's Age When She Wrote:15 years old.
8 172 - In Serial100 Chapters
Escape The Night - Season 3
"I don't remember much about what happened. All I remember was waking up in a coffin with the crown on my head."Joey Graceffa has survived two deadly dinner parties, and has no intention to live through another one. However, he received a letter from a distant relative, informing him that he has inherited a castle. When he went to investigate, he was attacked by the dark spirit that haunts the castle walls."I would have to go through it again. I would have to watch them die without being able to help them."Invites are sent, and twenty of his friends appeared at his doorstep, ready for a party in the medieval era. However, things are not as they seem, and the guests soon discover that they must fight for survival if they want to return home. The guests must protect, betray and kill one another to survive, but even the strongest people can fall. "My friends were going to die."Only a few can return home, but who will they be?
8 88

