《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 77
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 77
Ranar Asabar da safe aka daura auran Sawwama da Abububkar ko walima ba'ayiba zallan daurin aurene,
Sawwama babu abunda takeyi sai kuka Mama na rarrashinta tana fadin in sha Allahu babu abunda zai biyo bayan wannan aure sai alkahiri,
Da dare aka dauki amarya izuwa gidan mahaifansa aka fara kaita daga ita sai can kowa ya watsa cikeda al'ajabin irinna gidanda suka kai Sawwama da yawansu idanba a TV ba basu taba cin karo da irin wannan gida ba, an watse an barta daga ita sai Halima sai wasu biyu yayan yan uwan baba,
Gidan acike yake dam sai da jama'a kai kace taron siyasa akeyi,
kowa yazo taya hajiya murnar Samun karuwa,
Sawwama tayi kuka harta gaji jikinta yayi sanyi har wani zazzabi takeji ita ba aurenne damuwarta ba manufar aurenne ya dameta,
Bacci ne ya dauketa dake dama saida sukayi Sallar isha'i aka daukosu, wata yar yarinyace tashigo bazata wuce shekara ashirin da biyar ba, da fara'arta ta zauna ta gaidasu sannan tace musu an ajiye musu abinci yana falo, da duk wani abun bukata
Duk yanda taso taga fuskar Sawwama abun baiyiwuba haka tafita,
Palour suka nufa komai an ajiye musu abincin sama da mutum ashirin,
Dakyar Halima ta rarrasheta tasamu taci abinci kadan sai dare sosai sannan su Halima ma suka tafi,
Wannan yarinyar datsunne tasake dawowa taganta ita daya,
Zama tayi adakin shiru babu wanda yacewa wani komai, can yarinyar tagaji da zaman shiru tace anty amarya dan Allah kibude fuskarki ni kadaice a dakin,
Sawwama taja gyalenta ta bude fuskar ta murmushi ta sakarwa budurwar itama ta maida mata tace kai ma sha Allah lallai yaa abubakar yayi sa'ar kyakkyawar mata, murmushi kawai Sawwmaa tasake yimata,
Tace ni Sunana Aisha nice autarsu yaa abubakar, hira sosai take tayiwa Sawwama itakuma sa'i-sa'i take amsata, yarinyar tafice tace ina zuwa,
Shashin Hajiya taunufa tashiga tasamu hajiya da yayanta mata da yan uwanta dukda dare yayi amma suna zaune suna hira, aisha ta isa zuwa jikin Hajiya tace Hmm hajiya naga amaryar Ya Abubakar kin ganta? Wallhy kyakkaywa, Hajiya ta fadada fara'arta tace kai ma sha Allah,
Bakiga wani abun mamaki ba hajiya wallhy karamar yarinyace, Hajiya tace eh ance karamar yarinyace ta'iya yiwuwa bazata wuce sa'anninki ba, A'a hajiya batama kaini ba dan wannan bazata wuce shekara sha ba atayi takai ashirin, Hajiya tace ah lallai yarinyace kam toh Allah yabasu zaman lafiya yasa tanada halaye masu kyau, mikewa Aisha tayi tace barina koma dan abunda nazo fada miki kenan,
Hajiya tayi dariya kawai itakuma ta juya yayyunta sai tsiya suke mata wai takawo gulma,
Atare suka kwana da Aisha cikin kankanin lokaci har sun saba, dasafe tayi wanka ta canja kaya,
Da yamma akayi budar kai amma ango bai halarta ba Hajiya ta kirashi tanata fada yace mata bakinda sukazo aurenne basu gama tafiyaba so babu hali yatafi yabarsu,
Kowa sai sanya albarka yake yiwa Sawwama
Advertisement
Da dare Hajiya dakanta tasa yan uwanta suka raka sawwama gidanta,
Gidan ya tsaru sosai wuce tunani, Nasiha da addu'a sukayi mata sannan suka barta,
Wanka tashiga tatsaya kallon tsararren toilet saikace a film, na'urori dayawa bata iya amfani dasuba haka ta taba iya yanda ta iya tayi wanka tafito,
Tana zuwa kwanciya tayi tafara tunane-tunane kawai sai Sadam ke fado mata aranta kuka tayi sosai sannan bacci ya dauketa,
Abubakar yana wajan matarsa ko niyyar fita bayi dashi itakuma kuma bata cemasa yatafi ba dan aganinta tunda ita ta sanyashi yayi aure toh ita zata bashi umarnin yaje ko akasin haka,
Kwanciya bacci sukayi batareda damuwar sunbar amarya ita kadai ba,
Washe gari Hajiya ta aikowa Sawwama abin karyawa hakama da rana harna dare,
Kwananta uku a gidan banda masu kawo abinci da yan aiki bataga idon kowaba,
Bayan tayi sati saiga mama dasu laraba da kannen Baba sunzo dubata bata gwada musu wata matsala ba sunata yaba kyan gidan banda mama wacce tasan zamanta ciki na wani lokaci ne,
Basu dadeba suka tafi sai gabaki daya taji babu dadi, takoma gidan jiya ita daya sai wayarta idan damuwa ta dameta tayi kuka ta gaji sannan ta lallashi kanta."
1month kenan da auransu Abubakar ko matarsa babu wanda yataba lekota aciki,
Suna zaune da Dr, Dr tace Naga baka motsa gameda zancen yarinyar nan ba nayi maka magana kaki cewa komai ko kanaso tayita zama a matsayin matarka na lokaci mai tsayine?
Gara ayi mai yiwuwa ta wuce mana kayi ka tsinke igiyar aurenta akanka,
Kwantarda ita yayi ajikinsa cikin lallashi yace. "Sonda nake mikine banaji zai iya bari na kusanci wata macen bayan ke shiyasa kikaga har yanzu ina wannan abun amma zan san abunyi,
Murmushi tayi tace "ni nasani nasanda irin sonda kake mini amma kuma zamanta a matsayin matarka na tsawon lokaci yafi dagamin hankali fiyeda abunda zaka aikata."
Yau kaje gidanta ka kwana kallonta yayi da mamaki yace kin tabbata? Zuciyarki ta aminta da hakan? Iska ta furzar tace idanma zuciyata bata aminta ba yaya zanyi? Nidai kawai banaso tayita jimawa da auranka nida tana samun ciki kawaima ka saketa ta haihu ka karbi kayanka, murmushi kawai yayi batareda yace komai ba,
Da dare haka ta sashi agaba saida yatafi can, karfe tara na dare yayi parking din motarsa a harabar gidan mai gadi ya rufe gate ya zo yana gaidashi amsawa yayi cikin fara'a cikin takunsa na kasaita yawuce ciki."
Lambobi ya danna kofar shiga palourn ya bude komai na palo farine kujeru set biyu aciki sai can gefe wani palour daban sai dakuna wanda zasu kai 10 haka aciki,
Daya kofara da zata sadashi da palourn ya nufa yashiga dan anan aka shirya masa dakinsa daya dakin kuma yasan natane, kai tsaye dakinsa ya nufa saida yayi wanka yagama duk wani shirin kwanciyarsa sai kuma zuciyarsa take kwadaita masa son ganin matar tasa, wanda shi bada niyyar sanyata a idanuwansa yazo ba,
Wanka tashiga tayi da turaren wanka ta fito daure da towel ajikinta fuskarta sam babu wani walwala,
Advertisement
Bude dakin yayi da sallama ahankali yashiga bata jiyoshi ba saboda yanda yayi maganar baya-baya, idanuwansa ya sauka akanta wacce ta juya baya batamasan da shigowar wani dakinta tun daga kasa yake kare mata kallo gabansa yana faduwa har izuwa gashin daya sauka a bayanta,
Kamshin taji dakin ya dauka gabaki daya ko'ina ya kaure da wani ni'imtaccen kamshi bata kawo komai aranta ba tafara murzawa lallausan fatar jikinta mai kasa tayi da towel na jikinta tana shafawa kawai sai taji kamar ana tsaya ana kallonta a razane ta dago sukayi ido biyu. Gabanta yayi mummunan faduwa dan tadauka aljani tagani. Saurin jan towel din tayi yadawo yarufe kirjinta tayi kasa da kanta, sai yanzu take gane yanda tasan fuskar hoton da Dr tanuna mata cewa mijinta ne, Lallai Allah yayi halitta domin a filima yafi hoton kyau nesa ba kusa ba,
Sake murfin kofar yayi yajuya da baya sai dai ba dakinsa ya nufaba palour ya nufa ya zauna ya kunna kallo amma baya fahintar komai gizo kawai surarta take masa. Anya sajida kanta kalau? Ta kalli wannan yarinya tace zata aurawa mijinta? Bata tsoron abunda zaije yazo? Nisawa yayi ya lumshe idanuwansa bacci yakeso ko zai daukeshi amma yakasa saboda yasan irinsa bazai yiwu ya ganta haka kuma bacci ya daukeshi ba,
Sawwama saurin saka rigar bacci tayi ta kashe wuta ta kwanta,
Bude idanuwansa yayi harsun fara canja kala ya mike ya nufi dakinda take tanajin bude kofarsa tayi saurin runtse idanuwanta, a hankali yake tafiya amma sautin tafiyar yasa za'a gane cewa cikin kasaita yake yinta,
Dake dakin baiyi duhuba yabar kofar palour a bude ya karasa har gaban gadon cikin husky voice yafara magana, tashi kije kiyi alwala kidawo muyi sallah,
A sukwane ta mike bayan yanada alwala amma haka tasake yin wata, sallah yajasu sukayi sannan yayita yimusu addu'oi bayan sun idar ya juyo ya dafa kanta yayi addu'a sai bayan yagama ta iya bude baki cikin sanyayyar murya tace ina wuni?
Kallonta ya tsaya yanayi bai amsaba amma kamar yanda tayi masa kyau haka muryarta tayi masa dadi, jin shiru ya sanya ta dago tana dubansa, idonsu ya hade waje daya tayi saurin sauko nata kasa shikuam yazuba mata kyawawan idanuwansa yana kallonta, kara nanatawa tayi ina wuni? Sai a sannan ya amsa sannan yace jeki kwana babu musu ta hau gado taja bargo ta kwanta, yayi tsawon minti araba'in yana zaune yana addu'oi sannan shima yahau gadon ya kwanta,
A hankali yafara tabata ta runtse idanuwanta zuciyarta tanayi mata zafi na sanin cewa zai kwanta da itane kawai dan yana neman haihuwa amma badon wani shauki ba,
Mirginota yayi zuwa jikinsa kamshin turarensa ya sanyata lumshe idanuwa sai takeji gabaki daya kamshin yafi dadi datazo kusadashi,
Wata duniya daban ta fada zuciyarta tayi saurin dawowada ita duniyar asali,
Abubuwan da yake mata sun fara wuce tunaninta hawaye yafara gangarowa a fuskarta toh indai haihuwa kawai yake nema menene duk na wannan abubuwan? take tambayar kanta,
Wahala sosai Sawwama tasha hannun wannan bawan Allah, ta yabawa aya zakinta. Kuka sosai tayitayi dukda gakan bai rabuda itaba har saida ya cimma gaci, rumguneta yayi ajikinsa Kamar wanda yake bacci, yayinda ita kuma kuka takeyi maras sheshsheka Allah sarki Sadam ashe yana sonta sosai shiyasa yake tausaya mata amma yanzu data shiga hannun wanda baya kaunarta yanemi kasheta,
Ahankali ta zare jikinta ta shiga toilet ta yi wanka tadawo ta kwanta duk abunda takeyi yana jinta harta da kukan da tayi maganganun ne kawai baijiba dake azuciya tayisu, saida bacci ya dauketa kafin yatashi yakoma dakinsa acan yayi wanka, amma hankalinsa yana wajanta."
Bayan tatashi tayi Sallar asubahi tana gamawa ta kwanta wani baccin ya dauketa har 10am sannan tatashi tasamu masu aiki sun gama shirya mata komai, bata nemi ganinsa dan bata bukatar hakan shima kuma tasan yagama aikin daya kawoshi bazai sake nemanta ba sai wani,
taci abincinta ta koma daki."
Da asuba kafin yayi sallah dakin Sawwama yafara wucewa yadade akanta yana kallon wanda shi kansa baisan dalilin kallon ba,
Jin motsin rufo kofarsa bayan yafita ya tadata a bacci amma dake a baccine batayi tunanin wanine yashigo dakinba, ganin babu kowa a gefenta yasa ta kyabe baki wato dama zuwa yayi kawai ya kusanceta koh? Shikenan yagam bazaima iya kwana da ita daki dayaba, dama ko ba'a fada ba tasan ita ba sa'ar auransa bane ganinsa na yau datayi da raina kanta domun Allah ya hada masa kyau kudi ga aji da nutsuwa,
Sallan tayi sannan tadawo da kwanta da safema kafin ya fita dakinta yasake komawa nanma tana bacci yafice yakoma gidan Dr,
Sassafe Dr taganshi ya shigo da kallon tuhuna tabshi cikin kishi tace kaje ka kwana da ita shine sassafe zata taso ka dawomin nan?
Zama yayi gefenta hadeda rumgunota yace "nayi missing dinki ne shiyasa na taho sassafe, batareda ta sake fuskaba tace "kun kwana tare kenan?
A'a ni kadai na kwana aina fada miki bazan iya kwana da wata bayan keba yasamy kansa dayi mata karya, ajiyar zuciya mai karfi ta sauke da saida yabashi mamaki, toh dayace mata yakwana da ita baisan yaya zata dauki abunba."
Mikewa tayi tace ni zan wuce Asibiti saina dawo peck tayi masa a kumatu sannan ta kama hanyar tafice, bayan fitarta shima ajiyar zuciyar ya sauke."
Karfe uku na yamma Hajiya takirashi bayan sun gaisa take cemasa yakawo mata Sawwama, yace bayan la'asar zai kawota sukayi sallama,
Wanka ya sakeyi ya sanya farin shadda ya saka hula sannan yawuce gidanda Sawwama take,
Sawwama na zaune a palour na biyu tana kallo kamshin turarensa ya sanarda ita zuwansa dukda cewar tun jiya kamshin turarensa baibar gidanba, sallama yayi a hankali ya shigo ciki ta amsa ta dago kai ta saci kallonsa aranta tana fadin ikon Allah shi komai ya sanya kenan sai yayi masa kyau?
Karasawa yayi ya zauna a kujerarda take kallon nata a kunyace ta gidashi ya amsa yana mai kare mata kallo so kawai yakeyi ta dago idonta amma taƙi dagowa."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial7 Chapters
The Quest For The Golden Turd: Book Form
This Book Has Crude Humor And it was based of a movie I made on youtube and i was younger and i wanted to correct stuff by making a book. Author Daniel Noah p.s thanks gej302 for the cover!
8 141 - In Serial8 Chapters
Viking Rune Smith
Ragnarok is coming. To save this world, I mastered the secret rune magic, crafted the most powerful weapons and armor ever devised, and enslaved every living soul to me. Now, all men serve me, and all women desire to bear my powerful offspring. I am the All-Father, the Rune Smith. The God King. The only one standing between the end times and life everlasting. But once, my name was Aaron, and I came from a world named Earth and an Alaskan village named Talkeetna. This is my saga.
8 134 - In Serial6 Chapters
Runecrafter
When the latest VR game reaches an all time high with over 80% of the world population as active players, Earth attracts the attention of a mighty existence. The Primordial God of Games graces this dark corner of a barren galaxy with his authority, bringing great change with the appearance of mana, aura and other types of energy, along with dungeons! But not all turned for the better, despite being turned into a game world reality is now more dangerous than ever before, a danger Baek Hyeon will have to face as he understands more about the world and the power of runes.
8 145 - In Serial59 Chapters
The Shadow Paradigm - Book 1: Project Orb Weaver
Gardening, cooking, innovation, preservation, charity events... Madzistrale, Tom and Gabzryel does it all. But when they encounter the mysterious Shiakar Paradigm Society, a clash of paradigms ensues. Although both groups are aiming to make humanity stand stronger, their ideals and methods could not be further apart. Between the trio's optimistic yet naive ideals, and the SPS's tried-and-true surgical methods, determining the answer which methods can better humanity is a struggle that both parties must resolve in their own ways... Welcome to the 7th revision of my 10+ years ongoing novel trilogy. This revision took out some flawed plot concepts to re-introduce a more down-to-earth, film noir-like ambience, where a battle of wits is what will determine the outcome. It also added instead more in-depth expansion into the lives and mindsets of the characters, especially the heroes (a missing factor in older versions). Third-view limited storytelling was also introduced more prominently over my favoured third-view omnipotent, with each chapters concentrating as much as possible on a single character's point of view instead of head-hopping. So I shall begin uploading the chapters as I finish them; they're edited as much as I can, but there'll most likely be some typos and mistakes. As always, I welcome your comments and critiques, and I hope you enjoy reading that story as much as I did creating it! A parting poem to introduce the story (translated from its original French version): Credit: Les Mots, Mylene Farmer & Seal Firmly, the sky writhes When a mouth begets a death There, I will give my life to hear you To tell you the most tender words When all becomes all alone I'll break my life for a song And to lives that stoop to notice mine I know I will say goodbye But a fraction of this life I would give anything, anytime The universe has its mysteries Words are our lives You could kill a life with words Soul, how would it feel? If our lives are so fragile Words are mysteries Words of feelings Words of love, a temple If one swept the world away One could touch the universe I will tell you how the sun rose high We could with a word become one And for all those words that hurts us There are those that touches us Which illuminates, touches the infinity Even if nothingness exists For a fraction on this life We will give anything, anytime The universe has its mysteries Words are our lives We could kill a life with words Soul, how would it feel? If our lives are so fragile Words are mysteries Words of feelings Words of love, a temple
8 188 - In Serial140 Chapters
The Divine Physician's Overbearing Wife
Author:Xiao Qi YeGenre:Romance, Fantasy, Action, JoseiSource:WebnovelFeng Ruqing was a spoiled princess with a hideous countenance in Liu Yun Kingdom. She used to ride roughshod over anyone who stood in her way, backed by her father the emperor who loved her with all his heart.Not only did she force the chancellor's son to marry her by breaking the existing loving couple up, but her mother-in-law had also passed out from rage because of her. In the end, she took her own life after the heartbreak and humiliation of being dumped.When she opened her eyes again, ashe was no longer the bratty princess who was a good-for-nothing.____________________________________ This a Chinese novel translated to English. This copy of novel is solely for 'entertainment' use only. I am not the original author this work and I do not claim any rights on this novel.'No copyright intended.'
8 150 - In Serial17 Chapters
Desolate Stars
Human civilisation has at last settled into their place in the galaxy. Trade flourishes and civilisation resurges. Technology is finally catching up to the wonders of days bygone. But that’s only on the surface. Humanity is always a little uglier beneath the skin. A life among the stars. Travelling. Seeing new sights. Is it a good life? Is it a bad life? That depends. Because usually it isn’t that simple. And it’s never the stars you have to watch out for, it’s the people around you. Kik is soon shoved into a position he has no choice but to take. He’s just a tool in the great game of galactic politics. But every tool has their uses, and this particular tool has his own will. This is a science fiction adventure story. I’m attempting to go with gritty realism.
8 96

