《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 71
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 71
Wata iriyar kwala ya challa wanda yasa Sadam dake ƙoƙarin shigowa faro saurin neman ɗakin dayakejin ihun,
Da gudu Sawwama ta ƙarasa wajan ta ɗagoshi ya buga kansa jikin drawer sai jini yakeyi gashi ya shuɗe harcensa har ɓari yakeyi saboda azabarda yakeji arikice Sawwama ta ɗagoshi tariƙe ajikinta,
Its kanta Abida saida ta rikice ganin yanda jini yake zuba, dasuari ta ƙaraso wajan takai hannunta zata taɓa yaron Sawwama cikin zafin rai ta buge hannun,
Miƙewa tayi da yaron ajikinta tana niyyar Abida abida tabita itama arikice tana shirin ƙara taɓa yaron Sawwama ta juya a zafafe ta wanke fuskar Abida da mari hakan yayi dai-dai da shigowar Sadam ɗakin, Sawwama na kuka ta raɓa gefensa zata wuce, a ɗimauce ya tsaida ita ganin jini duk ya ɓata kayanta ga Hamdan dake ta tsala ihu a hannunta,
Hannu yasa ya karɓeshi yayi wane da gudu sukaci karo da mummy wacce take shirin shiga ɗakin jin yanda ihun yaron yayi yawa,
Gabaki ɗayansu suka wuce zuwa asibiti banda Abida da aka bari a gida, jinin ya tsaya an yinasa inki kamu uku a wajan sai aka rufe da bandage ana gamawa aka sallamesu, Saida Sadam yayita rarrashin Sawwama kafin ta yarda aka koma gidan mumny da ita, Abida kuwa ido yayi tsuru-tsuru daowarsu kawai take jira,
Sun koma alokacin dady shima ya dawo, anata jajantawa dady yace har ya akabar haka tafaru, mummy wacce kamar tana wajan abun yafaru tacewa dady ai yaron dama yamada ƙiriniya kuma sands nacewa uwarsa ta kula dasu tashiga ciki tabarsu yaje yajiyawa kansa ciwo,
Dady yace subhanallahi Sai kidinga kula idan Allah yabaka yaro irin haka takatsantsan akeyi, hawayen take zuba a fuskar Sawwama, Sadam yace banajin hakane tafaru dady dan makamancin hakan baitaɓa faruwa ba Sawwama ya akayi haka?
Sawwama wacce take kuka ƙasa-ƙasa face nashiga toilet yin alwala fitowana naga Abida ta sanya ƙafa ya wullashi gefe, Sadam yace jikina yabani hakan saboda nasan Sawwama da wuya tayi zafin zuciya irin haka batareda wani kwakkwaran dalili ba,
Mummy ta dubi Abida tace ya akayi haka tafaru? Ke kika tureshi, da sauri Abida ta girgiza kai tace bani na tureashi ba mummy zuwa wajan yayi ya buge ita kuma tana zuwa sai tahau kaina harda marina atunaninta ni nabige mata yaro, tayi maganarne cikin rashin gaskiya wanda dady da Sadam sun fahimci hakan amma mummy son kai ya rufe mata idanuwa,
A fili ta furta mari! ta mareki akan yaron dan tana hauka,
Dady yace dakata kamar yanda bamunan Tature yaron haka bamanan itama ta mareta so acikinsu mu ɗauka cewa kowa yafaɗi son ransa ne abarsu ahaka bbu wacce zaki zauna akan maganarta kiyiwa ɗaya faɗa idan hakane dukansu haɗasu zakiyi ki musu faɗa ita ta wulla mata yaro itakuma ta mareta,
ke kuma ya nuna Abida har indai kinsan kin wulla yaronnan kiji tsoron Allah shi yaro ba'a masa mugunta dan gaba bakisan wazai taimakeki ba, yaro baisan komai ba, har indai ya tabbata kin tureshi to tabbas baki kyautaba dan wannan abun ko ƙara takaiki mu bazamuga laifinta ba dan kinyi ba dai-dai ba,
Advertisement
Mummy tace dadynsu ba'a an tabbatar ta cewa ita tatureshi ba amma kanata yimata faɗa, its wacce ta mareta ai itama yakamata kayi mata faɗa tunda gashi har shatin hannunta yafito a fuskarta ta faɗi tana juyoda fuskar abida wanda take kumbure da marinda Sawwama tayi mata"
Dady yace koma menene its tasaya da kuɗinta danni bazan yi shari'a datake ba dai-dai ba yaro dai gashinan yanda ta kasance dashi ai abunda tayi tsantsan rashin kirki ne idan da kara ɗan Sadam ai nata ne saita rumgumesu hannu bibbiyu itama Allah yakawo mata nata,
Abida sai tsuru-tsuru takeyi da ido jin abunda dady ke faɗa,
Faɗa dady yayita musu sannan yace sutashi su tafi,
Alokacin Sawwama tamiƙe ta ɗauki Hameeda hamdan yana wajan Babansa yana bacci a mota tajirashi yazo, suna shirin tafiya saiga abida man tafito Harara Sadam ya watsa mata yace badai motata tunda zaki iya halaka ɗana nasan nima wata rana zaki halaka ni kiwuce kitafi amma batareda niba, yana ƙarasa faɗi yaja motarsa yabr wajan,
Cikeda ƙunar zuciya Abida ta bisu da kallo har suka wuce, komawa tayi ciki da kuka ta shaidawa mummy abunda yafaru, Mummy ta ɓata rai face aiko me yayi miki ke kika jawo bansan cewa rashin hankalinki har yakai haka ba, ke a kullum ina nuna miki yan zakiyi ki ƙwace mijinki amma daɗa taɓarɓare all'amura kikeyi, sai kije ni yanzu bansan abunfmda zanyi miki ba ki tashi kije gida kibashi haƙuri,
Abida jiki a sanyaye takoma gida."
Sadam kuwa rarrshin Sawwama ya tsaya yi dan yasan tana cikin wani yanayi a duk lokacin daya kaita gidan mummy sai an samu matsala gashi wannan matsalar tafi kowacce duk kawaicinda take dashi amma yau yaga zallan ɓacin rai a tattare da ita
duk sanadin faruwar hakan kuma Abida ne yau bayajin zai iya ɗagawa Abida ƙafa sai ya hukuntata da abunda ta aikata,
Sai dare sosai kafin yabar gidan, yabarsu Hamdan sai kuka take yana shiɗewa ko bacci yafara sai yafarka arazane yasaka kuka,
Yasamu Abida agida kamar yanda yayi zato yana shiga ko zama baiyiba yace "Abida kitafi gidanku bazan iya da halinki ba duk ranar da kikaji zaki iya zamadani da matata da ƴaƴana cikin kwanciyar hankali saiki dawo,
Da mamaki Abida ta kalleshi tace natafi gidanmu? natafi gidanmu fa kace? kai kanka kasan wannan zance ne babu yanda zanje, Sadam yace tabbas saikin tafi ko kin ƙi ko kinso, Shewa Abida tayi face ɗan adam butulu ko kamanta da bazar mahaifina kake rawa? Aikinda kake taƙama dashi make cida wancan ƴar talkawan da ƴaƴannaka duk sanadin mahaifina ne, nasan bazaka iya rabuwa daniba saboda gobenka ko Abaya dakaji inacewa ka zaɓa koni ko waccar shashashar matar taka ina faɗin hakanne dan nasan dole ka zauna dani dan gobenka na hannuna, babu yanda za'ayi karabu dani mahaifina yabarka ayanda kake yanzu,
Dan so nasan cewa its kakeso amma ni nice ƙarfinka dan idan bbu kuɗi rayuwarma kanta bazata yiwuba,
Ran Sadam yakai ƙololuwa wajan ɓaci wato its tana tunanin duk abunda takeyi kuɗin mahaifinta ne yasa bai rabu da ita ba?
Advertisement
Cikin ɓacin rai yace na sakeki saki ɗaya kifice kitafi gidan mahaifin naki kuma aikinma ajiye miku shi zanyi kiga ko zan rayu ko akasin haka,
Cikin faɗuwar gaba Abida tace mene ka sakeni? Ka sakeni fa kace?
Nashiga uku ta sanya hannu akayi riƙe ƙafafunsa tayi tana kuka yaja ƙafarsa ya kalleta yace har indai kuma kika kuskura kikaje gidanmu saina ƙara akan ɗayan da nayi miki,
Juyawa yayi ya fuce gidan Sawwama ya nufa itadai taga ransa aaɓace amma bai sanarda abubda yafaru ba, ta tace masa ya koma can yace mata bazai iya barinsu da yaro cikin wannan halin ba,
Ran mahaifin Abida yayi matuƙar ɓaci ganin yanda Sadam ya sako masa yarinya da dare, Sassafe ya nemi ganin mummy, itama kanta mummy ranta ba ƙaramin ɓaci yayiba,
Tana gidansu Abida ta kira Sadam kamar bazaije ba sai kuma yaje faɗa sosai takeyi hhat saida abun yabashi mamaki dan tunda take da mummy bata taɓa yimasa irin wannan faɗan ba,
kuma a wajan ta sanya ya mayarda Abida, badan ransa yasoba ya maidata, Takarda ta miƙa masa da mamakinsa sai yaji tace itama waccar kayi mata saki ɗaya ɗagowa yayi jikins ahar raw ayake yace Mummy mai tayimin da can saketa?
Mummu ta ɓata rai tace itama Abida mai tayi maka daka saketa? Girgiza kai yayi yace kiyi hakuri mummy bazan iya ba, Allah bazan iya rabuwa da matata ba,
Mummy ciki tsananin ɓacin rai tace hanya ɗaya ce da zata sanya na yafe maka abunda nayi maka itama ka dawo da igiyar aurenta biyu kamar na Abida
Sadam yace mummy dan Allah dan girman Allah mining rai wallhy bazan iyaba,
Mari mummy takai masa tace saketa saketa yanzu nace, ka saketa saki ɗaya tall ni can riƙe takardar a wajena ba lallai saika nuna mata ba ranar dana huce dance kadawo da its amma dole sai igiyar aurensu ya dawo ɗaya,
Idan kuma ba haka ba toh can saka ka zaɓa ko ni ko its, hhat indai its zaka zaɓa kasan sauran dan yafeka zanyi gabaki ɗaya ya zamana ban taɓa haifan wani yaro mai suna Sadam ba, wannan itace hanya ɗaya da zaka gujewa rabuwa da ita na har abada ko rabuwa da mahaifiyarka na har abada,
Duk wannan abunda yake faruwa a idon mahaifin Abida amma ko alamu baidashi na hana mummy abunda take aikatawa,
Sadam ya dubi mummy cikin tsantsar tashin hankali yaga babu alamun wasa a fuskarta,
cikin sarƙewar murya yace toh mummy kimin Alƙawarin idan na rubuta bazaki taɓa bari taga letter ɗinba ko tasan cewa na saketa ba hhat lokacin da zaki bank umarnin maida auren,
Jijjiga kai mummy tayi tace"you have my words,
_Cikin mutuwar jiki Sadam ya rubuta saki ɗaya ma Sawwama kamar haka, Ni Sadam na saki matata Sawwama saki ɗaya batareda ta aikatamin wani laifi ba sai dan bin umarnin da zai zame mana maslaha gabaki ɗaya_
Taɓe baki mummy tayi bata damuba idan yaga dama yarubuta cewa na saketa saboda mummy ta sakani,
Ƙarɓan takardar tayi tace tashi kaje karka sake nunamin furkarka hhat ranarda na nemeka da kaina nabaka umarnin dawo da ita, idan kuma ka dawo da ita bada izinina ba toh ban yafe maka ba,
Miƙewa yayi har wani dushi-dushi take kallo yafice yana fita Abida ta rumgume mummy tana faɗin mummy kin burgeni wallhy gara da kikayi masa haka,
Mummy tace "yarinyar nan ta tsayamun a wuya fiyeda yanda ta tsaya miki Abida duk tabi ta maida yaro shashasha,
Sanya hannu Abida tayi ta ɗauki letter tace ni zan ajiyeta mummy saboda kashe bakin yarinyar nan mumny tace nidama bbu amfanin da zatayi a wajena,
Sadam yana fita yayi kuka amota saida ya isheshi ya tada its yatafi yana zuwa yacewa Sawwama ta haɗa masa kaya zaiyi tafiya da mamaki tace Yaya Sadam tafiya haka kwatsam wani abunne yafaru?
Sadam cikin dauriya yace haka tafiyar tataso,
zan tafine kawai dan bbu yanda na iya, Sawwama taga yanayinsa wani iri amma duk yanda taso ta tambayeshi yaƙi faɗa mata,
Ta shirya masa kayan a jaka har mota ta rakashi, Sadam zaiyi tafiyane saboda bazai iya zama da Sawwama wane ɗaya ba cikin inuwar sure ba zai tafi yajira har lokacin da mummy zata umarceshi ya maida matarsa, yatafi yabar Sawwama akan kwana ɗaya kawao zaiyi amma yana fita bada daɗewa ba taga alert na 700k a account ɗinta, alokacin ta kirashi amma bai ɗaukaba jikinta gabaki ɗaya yayi mata wani iri sai takeji kamar akwai abunda yake faruwa,
Saida yakusan isa yanda zaije kafinnan ya kira wayar mahaifinsa take sanar dashi cewa mummy tasaka yasaki Sawwama,
Dady ya tambayeshi garinda zaije ya faɗa masa sannan yace masa yadawo zai samu mummynsu itama zaiyi mata hukuncin abunda ta aikata, yana gama faɗin haka yaji wayar ta yanke, yayita nema bai sameshi ba"
Itakuwa Abida aranar ta shirya takoma gidanta,
Har washe gari Sawwama nata kiran wayan Sadamma amma yaƙi shiga, haka dadyma,
Dady shiru yayiwa mummy kamar bai san abunda ta aikata ba ganin batada niyyar sanar dashi yasa ya kirata batareda jan dogon bayani ba yace taje gida duk ranarda sadam ya dawo da matarsa itama saita dawo,
Mummy ta ruɗe ta kiɗima haƙuri take bawa dady amma yace takira Sadam idan ya amsa ta sashi yadawo da matarsa sai itama tazauna basai tatafi ba idan kuma bai amsa ba tatafi sai yadawo,
Mummy takira wayar Sadam yafi sau 70 amma akashe tayi kuka harta gaji,
sun doshi shekara talatin da aurensu ko yaji bata taɓa yiba gashi yau an korata gida gabaki ɗaya,
Har dare bata sameshi ba dady yace mata karta bari dare yayi gara tatafi, tana kuka tana bashi haƙuri amma hka yaƙi saida tatafi."
Kwanan Sadam biyu da tafiya Sawwama tana cikin wani hali na rashin samunsa,
knocking akayi tatashi da sauri tayi bakin ƙofa dan azatonta Sadam ne, ganin Abida ya sanyata haɗe rai tace "mai kikazomin gida?."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial24 Chapters
Demon slayer:Family
In this story,the Main character is reincarnated in the world of demon slayer as Kamado Tanjiro's older brother, beofore reincarnation,he gets to have 2 of his wishes fullfilled.Kamado Tanjiro, his younger sister Nezuko,and his older brother,the MC survived the demon attack on the family.Now the MC must take care of his entire family while fighting the demons. Author's note: I just downloaded a random pic for the cover,and I'll update almost everyday.
8 188 - In Serial7 Chapters
These days,
Best friends Lilly and Rea have been inseparable since they first met at the local park years ago. On the tenth anniversary of their friendship, Rea makes her true feelings clear. In the weeks following this development, strange phenomena have begun to occur around Lilly. This slice-of-life story follows two girls exploring this new change in their relationship, while also dealing with the bizarre happenings around them. Will their bond survive ‘these days'?---On royalroadl I'll be uploading only the chapters that directly pertain to the novel's plot, as such things like Chapter 0, Side Stories, volume titles, future illustrations and other misc. materials will not be available on royalroadl. For the full experience in full, please consider checking out the website the novel exists on:yuriwebnovel.wordpress.comThank you for understanding.
8 167 - In Serial29 Chapters
The Immortal Game
Immortal Game (Noun): A singular game that will be remembered for centuries for its brilliance and ingenuity, typically involving heavy sacrifices and beautiful attacks. Forced into a game created out of boredom, Evan gets a new chance at life; something he specifically refused. He sets out to return to his loved one, but not before he creates his own game. His Immortal Game.
8 219 - In Serial12 Chapters
Becoming Itachi Uchiha in a Different world!
Good bit of your time. (maybe...not) Based off of Naruto and IDWWNS. Warning : Contains profanity usage, a bit of sexual content, and gore. Introduction: 37 year old, Charlton Triston was a huge fan of Naruto. At first, he thought it was some random anime his colleagues wanted to torture him with, but as he watched episode after episode, he became addicted to the fighting secenes, justus, but most of all, The Sharingan. (Most thought he was too old for something so childish. However he didn't mind.) His favorite character was Itachi Uchiha, because of his tranquility and intellegence. He even admired Itachi for planning the future for Sasuke. On one saturday morning, Charlton Triston was driving to the store where popular manga was sold, he was caught up in an accident (truck-san), so in order to keep his childern safe, he sacrifced himself... ........ "Welcome Charlton, atlthough it feels rushed, but you shall be reincarnated into a world that will be similar to the anime you will choose." Happily said the odd voice. Ranks for Different World: -G,G, -F,F, -E,E, -C,C, -D,D -B,B, -A, A, -S, S Academy Student, Genin, Chuunin, Jounin, Special(SS) Jounin, Kage, Other : Medical-ninja, S-class, Missing-ninja, Hunter-ninja, Courier-ninja, Disclaimer : I do not own Naruto nor anything associated to it. As it is owned by Kishimoto. Any images or quotes are owned by their respective owners. I'm not accurate with my naruto knowledge, so please, deal with it.
8 114 - In Serial51 Chapters
The Puppy Project
"Give me my puppy!" I demanded, my eyes ablazed with fiery anger."Correction, it's not your puppy. It's our puppy," He smiled, but it was anything but sweet nor happy."You know what? Damn you! You're nothing but a cold, emotionless, and heartless bad boy!" I sneered, glaring at him fiercely.He chuckled at my words, taking a step closer to me. He slammed his hand unto the wall, trapping me, before leaning in close. "You got that right sweetheart but I think you got one thing wrong." He said, his eyes piercing straight into mine."And what is that?" I managed to asked, my throat seeming to get drier the more he looked at me."I'm neither one of those when I'm with you," and with those words, slammed his lips into mine.#1 in Strong-Female Character - 1/29/21#1 in Sarcasm - 2/4/21#2 in BadBoy - 2/13/21#3 in Teen Fiction - 2/13/21#1 in Mysterious - 3/4/21Copyrighted 2017. All rights Reserved.
8 144 - In Serial36 Chapters
The Shy one (Domani Harris story)
Domani Harris Is What every one would like to say .."The Quite Type"...He had Been told Lies all his Life to Cover Up the Bigest One of all , himself©2016 "The Shy one" Domani harris story @Domanitheking
8 82

