《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 69
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 69
Alwala Sawwama yayi tafito wayam taga bbu kowa sai yara akan bed suna wasansu, Sallah ta gabatar sannan ta leƙa palour nanma bbushi,
Dawowa tayi gabanta yacigaba da faɗuwa wai komawa yayi? Hakan ya muna yanason yarinyar man kenan?
Duk abunda tayiwa matansa yaji yagani haka yakeso zai jure kenan? Lallai Yaya Sadam yana neman tarwatsa musu farin cikinsu,
Bbu abunda ta iyaci bayan tanajin yunwa haka ta kwanta,
Sadam kuwa yana can suna shirin raka ango, najeeb kamar wanda yakejin kunya ana cewa za'a tafi sai ɗauko wani uzurin daban, Sadam daya gama cika yace kai karka ɗauka bamuda abunyi munbar matanmu agida suna jiranmu idan zakazo mu kaika kazo kowa ya samu ya koma wajan iyalinsa"
Najeeb ya harareshi yana faɗin toh an anfaɗa maka kowama irin kane? Maras kunya mai rawar kai,
Kaine lokacin da zakayi Aure kake zumuɗi ko akaika ko kakai kanka, amma baniba danni inada kunya, tsaki Sadam yaja yace kunyar ƙarya abunda muna kaika muna tafiya zaka lalume ƴar mutane kana faɗin wai kanajin kunya, Kasan kanajin kunya kayi auren? Najeeb yace" kanka akeji kuma,
danni ba irinka bane, Sadam yace "idanm akai irinane ko akasin haka yau zaka sani, wata ƴar dariyar mugunta Sadam yayi, Najeeb daya fara ƙuluwa yace "koh me akayi na dariyar?
Kawai tunani nake cikin raina da sai kaje sakamu amaryarka tana fashin sallah sai muga ƙarshen kunya,
Duka Najeeb yakai masa yana faɗin amma kai karshen mugune wallhy Sadam, miƙewa yayi yace wallhy yanzu har indai baka tashi mun rakaka ba toh zan tafi abuna inada iyalai,
Najeeb yace daɗinta ma yanzu kowa yayi iyalan, Hannun rigarsa yagyara yace "da bambamci tsakanin nawada naka danni mata biyu gareni da yara Amma kaifa? Sunan an ɗaura aurenne kawai har yanzu bakamasan menene shi kansa aurenba,
abokanansu da suke gefe sunata dariyar Sadam da Najeeb, ɗaya acikinsu yace "amma gaskiya baka yiwa Najeeb adalci ba tayaya zakayi masa fatan yaje ya samu amarya na fashi sallah zai haɗiya kwaɗayinsa kenan, toh kai idan ka koma gida ka samu uwargidan ahaka fa? Aishi munfurci yakeyi yanata wani nuƙu-nuƙu wai dole shi mai kunya dama bamusan halinsa bane, nikuma dama ban ɓoye maitata ba afili na fito da ita kuma ni gida biyu nake dashi maganin gobara, Yana faɗin haka yafara tafiya zuwa motarsa,
Dukansu abokan shiga mota sukayi suka raka Najeeb sun sami ƙawayen amarya acan, Sadam yayi kicin-kicin ya ɗaurewa hafsa fuska ko kallon yanda take baiyiba har suka gama abunda zasuyi wajan karfe goma,
Abokanan ango zasu maida ƙawayen amarya amma Sadam ko tsayawa baiyiba bbu wacce yaɗauka a motarsa, ganin haka yasa Hafsa itama ta kama kanta,
Gidan Sawwama yanufa kai tsaye dake yau ce ranarda zai dawo gidanta,
Yashigo ya rufe ko'ina a cikin gidan, hayaƙin turaren wutane kawai yake tashi a burner gidan ya ɗauki kamshi mai daɗin gaske, ga dukkan alamu bata daɗe da shiga ɗaki ba, ƙarasawa yayi yakashe burner sannan ya shiga ɗakin da sallama,
Sawwama takasa bacci sam ga yunwa ga kishi gakuma damuwar rashin dawowarsa hakan yasa tafito taketa zurga-zurga a palour, gashi twins sunƙiyin bacci tayi musu wanka ta canja musu kaya ta kwantar dasu sai sannan baccin ya ɗaukesu takoma palour ta kunna turaren wuta tana jin shigowar motarsa tayi saurin shigewa ɗaki,
Advertisement
Kwanciya tayi akan bed gefen yaranta tayi luff kamar mai bacci,
A hankali ya taka ya isa zuwa gaban gadon murmushi yayi dan yagane ya bacci takeyi ba kawai pretending ne,
shima kwanciya yayi akan bed ɗin ya rumgumota ta baya jikinta yayi laushi, dai-dai kunneta yakai bakinsa a hankali yafara yimata raɗa,
Yau sawwanaty tayi fushi da Yaya Sadam ɗinta, banyi tunanin zaki ɗauka a yanzu zan iya son wata mace har naji zan aureta ba, bayan ke shaidace akan irin sonda nake miki,
Inasonki! Inasonki! Inasonki,
ina sonki alokacin da idona yake buɗe ina sonki a lokacin da idona yake rufe, ina sonki idan ina zaune ko ina tsaye, ina sonki akowani irin hali da yanayi,
inasonki kuma can iya furta hakan agaban koma waye batareda fargaba ko tsoro ba, zanbi duniya gabaki ɗaya na shaida musu irin sonda nake miki, bai kamata wata mace can ta ɗaga miki hankali ba bayan kinsan matsayinki a wajena,
A'iya tsammanina bakida kishi, amma yau naga ashe ba haka bane,
Sawwama ta duk maganganunsa sun gama kashe mata jiki a hankali ta juyo cikin sanyin murya tafara magana, Yaya Sadam shin dama aakwai macenda batada kishi ne? Sai dai dauriyar wata ce tafi ta wata,
Ko lokacin Abida ma ai bawai banji kishi bane bbu yanda na iya ne tunda bazamu jaa da maganar iyaye ba,
amma ni yanzu bazan iya jurewa ba domin ko ayanzu ina daure rainane narasaka nawani lokaci idan baka kusa dani kasan da yaya nake iya bacci?
Shine kakeso ka sake nisanta kanka dani? Kasan irin farin cikinmu da kake shirin tarwatsawa kuwa?
Kuma ina ganinka ka keɓe da ita da baka bata fuska ba bazata taɓa yin wannan abun datayi ba, sai bango ya tsage ƙadangare ke shiga, na roƙeka dan Allah yaya Sadam ka dakatar da zancen yin aure zuwa wani lokaci,
Kallon bakinta kawai yakeyi tana magana yana murmushi, bai katseta ba saida ta ida sannan ya ɗora lips nata akan nasa ahankali yake kissing nata itama tana biye dashi saida yaga dama dan kansa ya saketa mirginota yayi ya ɗaurata a saman cikinsa ya kankmeta sanna yafara magana,
Naji daɗi daya kasance matata tana kishina sau dayawa nakanyi tunanin shariyarki akan wasu abubuwa daga baya nayi la'akari cewa Allah ya ɗaura miki kawaici da haƙuri, amma yau naganki cikin wani hali hakan ya tabbatar mun da tabbas na ɓata miki rai,
Tabbas na ƙebe da ita amma ba hakan yana nuna ina sonta ba, hasalima nina ƙebe da itane dan na sanar mata ba aurenta zanyi ba, kuma ta nunamin kamar taji abunda nafaɗa mata, amma ga mamakina saita biyoni har gabanki,
Sawwamaty idan ayau inason budurwa zan aura kikace batayi miki ba bazan aureta ba bare kuma bana sonta banida niyyar aurenta,
Ko Abida Allah ya rubuta saina aureta ne amma ni banida ra'ayin tara mata,
kuma abunda Allah ya rubuta banida jaa akai,
idan Zuciya tace ma Sawwama kaɗai na bawa har karshen rayuwata saboda kinfi kowa sanin muhimmancinta yanda kike tarairayarta da rashin son ganinta cikin wani hali, yanda kika nuna kulawa da soyayya akaina dolena na faranta miki nabar abunda bakyaso,
har indai akan wannan yarinya ce in sha Allahu an rufe babinta har abada, babu mai ɓata ran Sawwama ta kuma nacigaba da mu'amala dasu sai wanda yazamemin dole bbu yanda na'iya,
Advertisement
Murmushi Sawwama tayi ranta yayi fari ta haɗe kansa na nata yayinda numfashinsu yake dukan na juna haɗe lips dinsu tayi waje ɗaya a hankali tafara tsotsan lips dinta haɗeda lumshe idanuwa, batareda ya tayata abunda takeyiba yabarta tana sarrafashi son ransa, shikansa yayi mamakin Sawwama baiyu tunanin zata iya sarrafashi har haka ba,
Miƙewa yayi ya ɗauketa cakk yafice da ita zuwa palour domin yara dake kwance akan gadon,
Bin illahirin jikinta yayi yana shinshina ga kamshin turararen wuta dake falon gakuma khamshin dake fitowa a jikinta kamshin da haɗu yabada wani sanyi na daban mai ratsa zuciya,
Sadam gani yakeyi kamar ba Sawwama ba domin salonta na yau yatafi da hankalinsa gabaki ɗaya."
Saida suka dawo hayyacinsu sai ta kwanta ajikinsa tana maida nunfashi, shima nunfashin yake maidawa ahankali yana shafa bayanta" yakasa magana gabaki ɗaya sai can ya iya buɗe baki in a whisper voice yace" Sawwmaty dama kin iya wannan salon kika barni? Yanda kikebi dani a baya na ɗauka nafi kowa sa'a, ashe-ashe ahakanma anamin rowa sunne kanta tayi a cikin jikinsa kamar wata maijin kunya tace Yaya sadam kayi shiru ni kunya kake bank,
kunya koh?
Duk abubuwan da kika gamayi yanzu bakisan kinajin kunya ba saida nayi magana,
ƙokarin tashi take cikin shagwaɓa tana faɗin ni mai nayi bbu abunda nayi dawo da ita kwance yayi ya murgina yadawo sama kanta, yace" bayanda zakije sai kinyimin bayani,
Nauyinsa ya sake mata tayi ƴar ƙara haɗeda saka kukan taɓara tana faɗin yyaa Sadam nauyi, ina sane na sakar miki nauyinai, ina jinki yimin bayani saina sakeki ki tafi, cikin kukan sangarta tace "nimafa bansan yanda na koya ba kawai najini na iya ne, kuma kasan ance kowacce mace da baiwarta, ɗagata yayi yana faɗin tabbas lallai Allah yayi miki baiwa ta kowacce fanni ɗari bisa ɗari,
Miƙewa tayi ta saka rigar jamfarsa tashige ciki danyin wanka,
tana toilet batayi auneba taji shigowar Yaya sadam ciki toilet ɗin,
A zatonta wanka zaiyi amma saitaga wani abun daban yake ƙara nema, haka babu yanta ta iya saida tasake biya masa buƙatarsa, kukanda su twins suka farane ya sanyashi yin wanka yafita wajansu yabarta cikin toilet din,
Tafara wanka zancen Sadam na datsu yafaɗo mata a ranta, itama mamakim kanta take toh A'ina takoyi wannan salon? Itadai tasan ba'a waya ta karanta ko a littafi ba,
amma a'ina kenan?
Gabanta ne yyi mummunan faɗuwa saida tazauna daɓas tunowa a yanda ta koya tayi, kukane ya ƙwace mata mai ƙarfi tayi saurin kunna shower tafara zuba tazauna tacigaba da kukanta,
Tabbas sai ayanzu take tuna yanda ta ɗauki wannan salon, abunda yafaru da its shekarun baya ko second ɗaya aciki baigoge daga cikin ƙwaƙwalwarta ba, duk kuwa da ƙarancin shekarun da take dashi a wancan lokacin,
salon da wannan mutumi yabida ita alokacin da yayi mata fyaɗe ayanzu shi tabi da mijinta, haushun kanta da takaici ya cikata mutumin da batasan koshi waye ba yayi mata kuma abunda har tamutu bazata manta dashi ba, menene abun koyi acikin abunda ya aikata mata dahar zatabi da mijinta da irin salonsa?
Har yanzu wannan abun bai fita akanta ba yana mata yawo a kwakwalwa,
Tana kuka tana Allah ya isa, taja masa Allah ya isa yafi ƙafa ɗari,
Kafin tagama wankan ta ɗauki lokaci dan gabaki ɗaya jikinta yayi sanyi tafito ta samesu shida twins yana yimusu wasa,
Ƙarasawa tayi ɗaure da towel tazauna a bakin gadon
Ɗagowa yayi ya dubeta idonsa cikeda tsantsar ƙaunarta,
Zama tayi ta saki fuskarta kamar bbu wani abunda yake damunta,
Muskuɗawa tayi zuwa tsakiyan gadon yanda suke zaune ta zauna itama,
Sadam yana kallonta cikeda murmushi tace "dana nasan zasu tashi dan sun kwanta da yunwa, Sadam yace nima nayi mamaki dan idan sukayi bacci basa tashi,
Jawosu tayi ta zubawasu tsakankanin kafarta sadam ya rufeta ta baya shima ya miƙarda ƙafarsa,
Towel ɗin dake ɗaure a kirjinta yaja yayi ƙasa yakai bakinsa dai-dai kunnenta yace "ki shyar dasu" bata musa masa ba tafara shayar dasu,
Wuyanta yake shanshanawa zuwa kanta yana shaƙar kamshin dake fitowa a gashinta, hannunsa yakai ƙirjinta tayi saurin raba jikinsa da nata ta haɗe rai tana faɗin menene haka yaya Sadam?
Langaɓar dakansa yayi yace nima yunwa nakeji,
Turo baki tayi cikin shagwaɓa tace "ba kaƙi dawowa da wuri ba ni yanzu dare yayi bazan iya girki ba,
iska ya hura mata a kunne tayi saurin kaucewa gefe, a hankali ya ringa sumbatar bayanta izuwa wuyanta saida yazo daf kunneta yace "badamuwa idan bazaki iya girkin ba dama yunwa biyu nakeji kowanne nasamu aciki zan iya haƙura yana karasa faɗin ya fara saka harshensa a kunnenta, ihu tasaka ta kwace ta sauka daga kan gadon dariya sadam yasaka bbu shiri tace barinaje na dafa maka abincin."
Sadam yace "nace miki kowanne nasamu zan haƙuta da ɗayan, tana tafiya tace " aishiyasa nace maka zanje na girka maka,
Ajiyar zuciya ta sauke bayan tafice a ɗakin wai yau meyake damun Yaya Sadam ne? take tambayar kanta,
Abu mai sauƙi tadafa masa ta kawo kintsa kinta tayi tazauna sukaci abincin, sannan ta kwantar da twins suka shiga suma suka kwanta,
Baccine yafara ɗaukar taji sadam yana shafata haushin kanta da tausayin kanta tafara ji hawaye, tausayin Sadam ne yakamta da yasan cewa ga salon wanda tqyi amfani dashi ta rikitashi d tabbas sai ya shiga mummunan hali dan batasan irin halinda zai shiga itama kanta haushin kanta takeji bare shikuma."
Har washe gari batada wata kataɓus ya hanata sake har kuka saida tayi masa sannan yabarta ta sarara,
Tayi danasanin wannan salo da tayi amfani dashi gashi ya zame mata maƙale mata."
Tayi dana sani yafi sau ashirin,
Suna zaune a palour kan carfet tana jikinsa akwance hamdan da hameeda na gefe suna wasa"
Wayarsace taɗauki ruri yakai kallonsa kan wayar Mummy yaga mai kiransa hakan yasa ya ɗaga amma hannunsa nakan Sawwama yana wasa da gashinta,
Gaisheda mummy yayi ta amsa sannan tave kana ina? Kazo yanzu ina jiranka, toh mummy ganinan zuwa yafaɗi takashe wayar,
Juyawa tayi tadubi Abida tace "kwantar da hankalinki gasshi nan zuwa."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial1672 Chapters
Sylver Seeker
After fulfilling the duty all arch necromancers are tasked with, Sylver Sezari was not expecting to ever wake up again. But he did. And after crawling his way back into the land of the living, he’s alive once again. In a strange land, a strange time, and with a strange floating screen in front of his new face. Either through plan or chance, he’s alive again, and planning to enjoy himself to his heart's content. -The story isn’t grimdark, but it’s not all sunshine and rainbows either. There will be lighthearted and positive moments, as well as some sad ones. That being said, it’s a whole lot more light than dark. -This is a LITRPG story. Chapters are published every 2 days at 21:00 GMT. Author’s note:-It can get very GORY. I’m somewhat desensitized to gore and violence. So while the story isn’t full of gore for the sake of gore, it can get a little too descriptive.-The MC is a necromancer, so corpses and decay, and all the things that come with it, will be mentioned from time to time.-I’m a huge fan of Egyptian, Slavic, and Greek mythology, so expect quite a bit of that. That said, so much is altered, you’ll be hard-pressed to guess how exactly it is being used.-Despite being ‘immortal’ the MC can die. In the event he does, the story doesn’t end, simply time skips forward. Which in some cases is going to be worse than just dying.-I love plot twists, as much as I love red herrings and Chekhov guns. Deus Ex Machina’s not so much. Cover: https://angshumandhar.artstation.com/projects
8 219 - In Serial37 Chapters
Tim the Engineer
Summoned against his will to a world of swords and magic, an engineering student struggles to find a way home under the shadow of a world devouring threat. ***************************** Updates: 5/13/19: Revisions to several chapters for clarity, grammar, and style. 4/29/19: A short side story and artwork has been added to the blog. 4/8/19: A Side Story has been updated on my new blog (every writer is required to have one). https://talesfromliahar.wordpress.com/ ***************************** “The summoning scenarios are broken down into groups of ten.” Emi Ito stated. “Don’t, don’t you dare say another word.” Muttered Genzo Uchida. His eyes had turned bloodshot and his hands shook with rage. “The first thirty…” “Shut up!” Genzo bellowed “How dare you help these disrespectful gaijin?” Flecks of spit and madness flew from his face, his fist raised ready to strike. But Emi did not flinch, instead she was about ready to continue when Yuma Takeuchi interrupted her. “Uchida, please,” her sweet sounding words could melt ice. “I think we will have a better chance of getting home if we all work together.” When she glanced up with her sleepy looking eyes at Genzo Uchida he deflated visibly. “Were not getting home.” Uchida said coolly. “Group summoning, large, that puts us in the 60 series. No one came to greet us after five minutes of arrival. That leaves scenarios 68 and 69. In scenario 68 there is something that binds the large group together; they are all classmates or a single family. But thanks to the gaijin” he spit out the word “I think we are scenario 69 with no way home.” Ikko Inoue’s eyes went wide, while Katsukno and Hayata started muttering to themselves. Tim took on a serious look and rubbed his scruffy chin. Emi maintained her stoic expression while trying to find something to refute. McKenzie glanced at Randall and giggled. Randall took the prompting of his teammate and followed up by approaching Genzo. “Uh, so we are in a sixty-nine?” “Yes.” Replied Genzo with the seriousness of someone who’s life was about to end. McKenzie covered her mouth and snickered. “You and me, were stuck in a sixty-nine situation?” Randall pushed with a grin. “Yes, we are all stuck in a sixty-nine scenario together!” Genzo retorted in anger. McKenzie fell on her butt laughing. “What the hell is so funny?” Demanded Genzo, whose face had turned red. “It’s a problem with the automatic translation.” Retorted Tim. Randall, who seemed unable to quit started in again “So, about this sixty-ni…” Genzo interrupted Randall with a swift punch to the face. But, because of their height difference it was a bit of an uppercut that left Randall rattled. Tim and Ikko moved to step in between the two, but Genzo showed no further hostility. Instead he just stared at his clenched fist with such intensity it grabbed the attention of the room. “I unlocked a skill.” He said bluntly. ***************************** This is not a light novel, but people who like light novels should enjoy the themes of this book. ***************************** A Map of the Region
8 164 - In Serial8 Chapters
Sacrifice
Michael Strong never had a very good life nor he thinks he has done anything special. But then, something comes his way. Something that will finally change everything that was bad. Something which will give him the meaning he always wanted. But every meaning requires a sacrifice...
8 196 - In Serial9 Chapters
Exiled Nomads of the Galaxy
Follow the story of David Navi and his companions as they try to survive away from the Home systems; fleeing a predatory Alien race, Slavers, Pirates and other unscrupulous characters who would take advantage of their precarious situation. With potential enemies everywhere their only hope for survival is to reach the Human Colonies that have gained the protection of friendly aliens.But until they reach the safety of human allied territories they must stay hidden and rely on solitude for protection. If they are discovered by hostile alien forces they will surely be destroyed.This is a Sci-Fi Space Opera meant to slot in between my other writings Crystal Guardian and Realm Eternal (Main) as such the Updates will invariably be erratic an inconsistent.?Written in South African English which means closer to the British Standard?Warning: Mature Content ?Violence, Language and Adult Themes ? List of My Novels:?Realm Eternal??Crystal Guardian ??Exiled Nomads of the Galaxy??Soul Vessel Psyche?
8 246 - In Serial37 Chapters
Running with the wolves (Supernatural x Wolfblood) BOOK 1
Leona was not like your average girl. She was running away but what happens when she runs into two of the most infamous hunters? Best rankings#1 - Jaredpadalecki (01/18-22)#1 - Jimbeaver (08/12-20)#1 - Wolfblood (02/04-21)#1 - Winchester (03/05-21)#2 - Jensenackles (08/25-20)#4 - Impala (10/17-20)#12 - Deanwinchester (02/23-21)#20 - Samwinchester (08/25-20)#75 - Supernatural (10/18-20)Takes place in Season 3. Some dialogue and scenes may not be totally the same. I am taking inspiration from Wolfblood to create my own character. English is not my first language so sorry for any mistakes. All rights goes to CW and WB as well as BBC for Wolfblood. I don't own anyone besides Leona and her storyline.
8 127 - In Serial16 Chapters
BLIND LOVE ✔{Completed}
||❤COMPLETED❤||This is my first fic.I apologize in advance for any inaccuracies.✖This fic is written with only imagination✖[♥Taɛҡօօҡ Yօօռʍɨռ Naʍʝɨռ J-ɦօքɛ♥]~~~~~~~THANKS❤~~~~~~~
8 307

