《ƘADDARAR RAYUWA》K Page 59
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
"
_Rayuwannan tadawo abun tsoro😢 Allah ya karemu da sharrin mutum da aljan, dole sai mun tashi mun riki addu'a hannu bibbiyu Allah yakawo mana dauki, Allah yashiga tsakanin nagari da mugu, ya Allah muna rokonka ka kare bayinka a duk yanda suke, addu'a tana da kyau sosai kuma makamice_ idan muka riqi addu'a sai Allah ya dubemu yajikanmu samnan kuma ya karemu."
*(Hasbiyallahu la'ilaha illah huwa alaihi tawakkaltu ahuwa rabbil arshir azim)* wannan addu'a tana da kyau yakamata mu riketa mu koyawa kannenmu da yayanmu, safe rana dare duka muringa Karantata kafa bakwai Allah ya karemu."
Page 59
Saida sawwama tayi 2weeks da haihuwa sannan akayi suna, lokacin jikinta ya dad'a warwarewa,
Idan ka ganta ma bazakace CS bane saboda
tana samun kulawa yanda yakamata daga wajan mahaifanta, duk wani abunda zasu bukata daga mai jegom har jariran dady ya tanadar musu dashi, suma mahaifanta suna iya nasu qoqarin dai-dai karfinsu dan ganin sun fidda diyar tasu,
Yara sunci sunan daddy da mummy wanda mummy ce ta bukaci hakan, kokadan ran mahaifan sawwama bai baci ba tunda dama sunsan sukeda iko da yara,
Kuma sunada ikon zabar musu sunanda yadace asaka musu, ko inkiyar da za'a ringa fadawa yaran ma mummy ce ta aiko da wadanda takeso hamdan da hameeda,
Duk wani iko da gadara da mummy ke nunawa babu wanda ya tanka mata mahaifan sawwama sun kauda kansu kawai dan zaman lpy, fun fiso ayi komai arabu lpy cikin mutumci da aminci,
Har akayi suna aka gama yan uwan sawwama ne da tsirarrun wasu daga cikin yan uwansa mummy bata yarda ta sanarwa yan uwa da abokan arziki da yawa ba sai iyakacin wanda tasan idan basu saniba za'a iya samun sabani, cewarta idan abida ta haihu zata sanar musu,
Sadam ma har lokacin bai saniba saboda bata fada masa ba bata kuma bada damar fada masa ba, dukda kullum sukayi waya da mummu yana tambayarta lpyrs sawwaman,
Yakan tambayane kawai amma yasan ba lallai idan tana zuwa dubasu ba, yadai lura kwana biyu akai-akai mummy ke kiransa awaya duk kuwa da yanda samunsa ke wahala,
Mummy koh tana kiransa ne tanaso taji ko sawwama ta bijirewa umarninta ta sanar masa daga nan sai tasan matakin da zata dauka akanta,
Halima da tasan wainar da ake toyawa cewa mummy ce tahana sawwama fadawa sadam zancen haihuwar ranta yabaci sosai, haushin sawwama ma taji na biyewa mummy datayi kuma tanaji kusan kullum sai sadam yakira waya sun gaisa ko wani lokacin yakan tambayi jikinnta dasauki kawai take amsa amsa,
Yakance har yanzu shiru? Kin wuce EDD dinki sawwama takance eh kawai saita canja zancen, dake bawani jimawa sukeyi suna hira ba wani lokacinma ita kece masa tanajin bacci,
Advertisement
Idan suka fara wayar halima ficewa takeyi daga dakin dan acewarta takaicine yake cikata bataga dalilin sawwama nabiye mummy a wannan shirmenba duk kuwa da tasan mummyn ba sonta takeyiba kuma bawai tayi hakanne da wani dalili ba sai dalilin kiyayyar da take mata,
Halima cikin jin haushin sanyin hali irinna sawwama da dubeta tace dan Allah yanzu haka zakuci gaba da zama?
Kinsan ranarda yagane cewa boye masa kikeyi zaku samu matsala?
Ina fata kinsan hakan?
Ita mahaifiyarsa ce tanada hanyoyi da zata kare kanta dayawa kuma dole yayi hakuri,
Sanyayyen murmushi sawwama tayi da muryarta mai sanyi tace in sha Allahu zai fahimta kuma
Mummy tayi hakanne dan kada yanar karatunsa dinsa yace zai dawo dan suna gabar fara exam na fahimceta,
Cikin takaici halima ta gyada kanta tace ya kamata daga nan bata sake cewa komai ba,
Dady zaune suke da mmmmy a daki phone dinsa tafara ruri yakai dubansa kan wayar no din sadam yagani, hannu yakai yadauka yana fadin kwana biyu munata dafka sabani a tsakani,
Amsawa yayi yakai wayar kunnensa hade dayin sallama sadam ya amsa hadeda gaisheda dady,
Dady ya amsa gaisuwa yana fadin kwana biyu munata sabani ko shekaran jiya daga kira muna meeting na fito kuma na nemeka ban sameka ba, kasan yanayin samun layinku nacan nada wahala ba kamar yanda ku kuke iya riskomu a saukake ba, shiyasa ma wani lokacin idan na tadda takira bana bi,
Dady yace ko shekaran jiyanma danayi trying akan sunan da kacewa mummynku asakawa yaranne sai naga rashin dacewar hakan amma tunda tace kai kayi insisting kuma nakiraka ban samuba ga lokaci yana kurewa shiyasa, amma alokacin dana sameka dako ni sai ahakura da sunana asaka na mahaifinta hakan shine adalci, tunda dai haihuwa kam in sha Allahu yanzu aka farata idan ba'a saka yanzu ba za'a saka wani lokacin,
Cikin rashin fahimtar zancen da dady yakeyi sadam yace dady yaro! Yaron waye kuma?
Dady yace ungo naka sadam yaronnaka kake tambaya wane yaro?
Mummy dake jiyosu a gefe saita fara share gumi ita batajin na sadam dadynsu batasan yanda zai dauki lamarinba, sake-sake tafarayi a cikin ranta na abunda zata fada masa kafin yagama wayar,
Muryar dady tajiyo yana fadin bani minute saika sake kira zamuyi magana da mummynka, gabantane yayi mugun fadi amma tadake,
Dady yajuya ya kalleta yace nasan baki bukatar karin bayani dan kinji me muka tattauna dashi, yakamata kiyimin karin bayani ina saurarenki? Menene dalilinki nayin haka?
Shiru mummy tayi dady yacigaba da fadin meyasa bakya kama girmanki? Kina shiga hakkin yarinyarnan dayawa, kina tunanin Allah bazai tambayeki bane akanta, kokuwa kawai danta auri danki saita zama abun musgunawa?
Mummy da wtaa idea da fado mata tayi wani narai-narai da fuska tace kayi hakuri da nasan abunnan zai bata maka rai har haka toh daban biyewa yarinyar nan ba,
Advertisement
Daddy yace wace yarinya? Mummy ta kara kasa da muryarta tace ita matar sadam din lokacin tana asibiti ita ta rokeni kan cewa bataso na fadawa sadam saboda yana gab da fara exam kuma ysha fada mata cewa tana haihuwa zai baro can kasar yadawo,
Toh nima dai da ban aminceba sai naduba naga zancenta yana kan manya yanzu idan yataho yabar karatunsa ai kaga ansamu matsala,
Daddy yace subhanallahi kaji wani rashin wayo shidin yana shirun jarabawar zai taho dan akansa aka fara haihuwa?
Mummy tace wai hakafa inji matarsa haka ya gaya mata, dady yace toh duk dai da hakan da kun fadamin ni kukayimin bayani nasan yanda zanyi dashi bai isa ya taho ba, kiran sadam ne yasake shigowa dan yamatsu dady yadaga yayi masa bayani, yace yo ai kaine ka sanya suka boye maka ai bazakce zakabar karatunka ka taho ba amma dukda hakanma naga rashin wayonsu da sun fadamin ni nasan yanda zanyi dakai,
Sadam shidai baice komai ba Allah-Allah yake suyi sallama da dady yakira sawwama,
Ransa yabaci kam da abunda sukayi masa amma kuma farin cikin dayake ciki dole ya take bacin ransa,
Mummy tacewa daddy idan kun gama banishi nan Zamuyi magana dady yace barshi yanzu yakira matarsa idan yaso idan sunyi waya saiya kiraki, mummy ta hade rai amma batace komai na dady yana nufin waya da matarsa yafi waya da ita muhimmanci kenan, miqewa tayi ta fita a dakin dan sam abunda dady yayi baiyi mata dadi ba,
Sau biyu sadam na kiran wayar sawwama ba'ayi picking ba sawwama kuwa lokacin tana wanka, yaran kuma suna wajan mama,
Ganin batayi picking ba ya sanya yakira mummy,
Mummy da shigarta daki taji wayarta tafara ruri, ganin sadam ya sanya ta saki murmushi saboda tasan wannan tsakanin lokacin bai isa ace har yayi waya da sawwama ba yazo kuma ya kirata,
Mummy tayi picking bayan sun gaisa sannan tace dama hakuri nakeso na baka, sadam yace hakuri kuma mummy? Mummy tace eh mana sadam matarka ta haihu amma munkasa fada maka, sadam yace bbu komai mummy yanzu gashi ai nasani,
Mummy tace toh ai babu dadi ne dan koni da farko data kawo shawarar banyi na'am da itaba amma data cemin zaka taso ka dawo to shine na amince kasanni sam banason wasa da karatu, bana daukan sakaci akan karatu,
Shiyasa kaga kwanakinnan na dage da kiranka wani lokacin haka naketa kira bai shiga ba amma dake abun yana raina inaso na fada maka shiyasa nake nacewa har saina sameka amma kuma saina kasa fadar,
Sadam yace mummy karki damu kanki bbu komai, mummy yaya abidar take?
Lpynya qlau tana dakinta sadam yabata amsa mummy tasake cewa kakira matar taka ne?
Kai tsaye sadam yace mata A'a,
Dadi taji a ranta, tace toh kakirata mana sadam; saida yadanyi jimm sannan ya amsa da toh atakaice dagajin yanda ya amsa maganar kasan ba har cikin ransa ba, ba karamin dady mummy tajiba dan tasan ko babu komai sai sun sami sabani tsakaninsa da sawwama,
Sallama yayi mata ya kashe,
Bayan sadam ya kashe ya ringa tunanin wani lokacine ya fadawa sawwama haka dahar zata sanarwa iyayensa tasan iyeynsa bbu abunda sukeso samada karatu kuma rashin maida hankali da zaiyi akan karatunsa zaisa su iya samun sabani, yadauka koda ya fada mata haka ita mai boye wane karta sanarwa mahaifansa dan kada suga kaman yana musu wasa da hankali kokuma ya fifitata akan muradinsu,
Tunane-tunane kawai sadam yakeyi bai sake daga waya yakira sawwama ba yana cikin tunanin abida wacce mummy tatura text akan taje wajan sadam ta dauke masa hankali ta shigo dakin, tayi nasarar dauke masa hankalin kuwa gabaki daya yanda bai sake bi takan wayarsa bama balle kiran sawwama,
Itako data dawo daga wanka batabi takan wayarta ba dan bakowa ke kiranta ba sai sadam shikuma bai saba kiranta a dai-dai wannan lokacin ba, yawanci lokaci daya tsayayye wanda yake kiranta,
Har dare bai kiraba bata dauki hakan a matsayin wani abunba ta kwanta tayi baccinta kawai,
Washe gari ma harta cire rai da kiransa sai kuma gashi yakira,
Murmushi sawwama tayi alokacinda taga sunan sadam daukan wyaar tayi a hannunta tayi picking ta kara a kunnenta da sanyayyar muryarta tace Amincin Allah ya tabbata agareka."
Kwanaki da yawa babu posting wasunku daga ciki sunsan cewa banda lpy yayinda wasunku basusan hakanba, amma duk da haka ina mai baku hakuri akan rashin samun update, Allah yakara mana lpy Amin."
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial85 Chapters
Humanity's End
Given a year to prepare by the mysterious ‘system’ for contact with the wider galaxy, humanity must work to ensure the Earth’s defense is ready to meet any challenge. Sadly, most of the world seems dedicated to tearing itself apart as the year-end deadline gets closer. The west is in barely contained Chaos, while the east descends into internal conflict and war. The Pillar Forts, one of the few successful projects of the United Nations headed by the United States, stand ready to defend humanity against any invasion that may come through the strange Connection Pillars that appeared on each continent. Massive steel and stone walls that surround the Connection Pillars. They are filled with deadly men and women trained in all manner of warfare, each trained in the newly acquired System with skills and magical abilities that they put to deadly purpose. Beside these brave warriors, tanks, helicopters, artillery and more stand ready to defend humanity at each of these powerful installations. But, can they overcome the disparity in levels and experience between themselves and the forces that threaten them and the rest of humanity? Main Characters Jessica Brown- A young African American girl. Her 18th birthday in Detroit was the same day the systems message appeared. She discovered she was Level 7, much higher than most of the rest of the world. Why she is blessed, or cursed, with the power she doesn’t know. But what she does know is that she rather likes the feeling that comes with manipulating magic. The week after her birthday, government workers started testing every person in the US in a massive census effort of skills and abilities. Jessica Brown found herself conscripted into the US Magical Corp, a new branch of the US Military, and shipped off to a Pillar Fort. Somewhere hot and muggy in her ancestors’ home of Africa. As she grows stronger, she finds she has some connection to the pillars. While everyone else sees beauty or danger when they look at the pillars, after connection is made all Jessica can see is a Tree. A tree the size of the entire universe. Isaka Smith - is a third generation American and farmer who just wants to be left alone. But she is dragged into the situation by events beyond her control. When people in her small town had to deal with rioters and looters after the system announcement, she rallied them to defend themselves, earning her a trait that the government found extraordinarily useful. After a visit to a local reservation, she finds herself conscripted to lead one of the many small support towns erected around the great pillar forts. Not near her old home, but in far-flung Africa. John McIntire, the “Fighting Bull” -The commander of the African Fort, but because of circumstances beyond his ability to contend with shortly after taking command after being re-activated from retirement, he finds communication with his chain of command increasingly difficult. The US government, hell, even the United Nations, seems to have fallen into complete and utter chaos. The African Union is embroiled in a bitter civil war just outside his door, and supposedly, most of the world governments are in similar situations. Meanwhile, John must do his best to be ready to facilitate diplomacy, or to match the hostile argument of whatever force might come through the pillar of light when the year timer finishes counting down. Can our heros defend Earth from outside threats, while it tares itself apart? Or will they need to rebuild from the ground up? DEDICATION: This story is dedicated to my father who passed away recently. Jim Holloway, you’ll be missed you old silverback gorilla. Love you dad. Always have, always will.
8 301 - In Serial18 Chapters
Soulbound Hunter
Soulbound Hunter is a LitRPG-inspired, no-transmigration, fantasy web novel. Thrae, a world where different humanoid species co-exist; though, they happen to wage wars and quarrel diplomatically like any other flourishing civilization. Lately, Thrae’s lands have turned into pandemonium. Monsters of countless species have decided to join heads and tails in an attempt to wipe out and conquer the Lands of Thrae. Dungeons have started to appear while the lands are still divided. Will new Hunters arise, and will a crisis be averted? The series includes: ¤ LitRPG-characteristics - stat boxes, leveling up, and character progression. ¤ Items, Quests, Dungeons, Classes, Skills, Ratings, and much more. ¤ Intermittent School Life (starts around chapter 13) and Guilds. ¤ Plot mysteries that are solved through tactful actions and critical thinking rather than sheer luck or coincidence. Release schedule: Discontinued indefinitely
8 157 - In Serial10 Chapters
The Illiterate Interdimensional Warriors
Unlimited magic power, unparalleled swordsmanship, the ability to travel between dimensions, none of that is useful when you need to order off a menu! Follow the adventures of the strongest interdimensional warriors as they face their greatest weakness: They can't read. Joyce is the most powerful mage alive, an interdimensional traveler searching for a way back to her homeworld. Her everyday life consists of fighting world-threatening evil and mapping out the universe, as well as struggling for her life in coffee shops as she tries to figure out whether or not matcha lattes are on the menu. She can open interdimensional gates with a flick of her hand and defeat Demon Kings without blinking, but the one thing her magic can't do is unlock a translation skill.
8 171 - In Serial25 Chapters
South of Guadarrama
A novel set in Cordoba X century during the Umayyad dynasty. Among historical figures such as Al-Mansur, and the Sultana Subh or Aurora, using her Latin name, mingle fictional characters interwoven with historical facts, that will make you go through loves, betrayals, emotions, and the dangers of Muslim splendor of time during the Islamic conquest of Hispania in century X. Two plots run in parallel; the first involving the attempt to rescue the power to Hisham II, overshadowed by Al-Mansur ambition and the second in the intricacies of the famous Al-Zahara Palace Library, when the discovery of a manuscript of the Koran can change the destiny of Islam and of its faithful. The Sierra de Guadarrama is a mountain range of Central System (mountain range of the center of the Iberian Peninsula) and was south of this chain of mountains that stood the Muslims domains based in Cordoba. As the Wattpad does not allow automatic inclusion of footnotes, I have informed at the end of each chapter the explanation of a typical ancient expression or personage that can generate doubts. Check the end of each chapter to see if your doubt is explained there.Classified as an adult, according to WattPad rules, because it involves one sex scene, not described in an explicit way, and contains episodes of violence. It does not contain pornography. Cover art by Camila Rodrigues (https://www.wattpad.com/user/CapistaCamila)
8 146 - In Serial16 Chapters
Deepest Desire
Sent to a new world with a few extra ""items"" Jake was told if he won his deepest desire would be granted. In a world of Dark Ages it was time for light to shine through.
8 167 - In Serial44 Chapters
The Truth Untold | BTS | Vampire AU
{COMPLETED✔}"Stop this please," I begged earning a chuckle from him."We haven't even started yet."..A twisted fairytale in which Y/n discovers her own life secrets.#1 horror#4 fanfiction#5 horror-thriller#7 wattpad#10 ksj#14 jhs
8 184

