《ƘADDARAR RAYUWA》K Page 59
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
"
_Rayuwannan tadawo abun tsoro😢 Allah ya karemu da sharrin mutum da aljan, dole sai mun tashi mun riki addu'a hannu bibbiyu Allah yakawo mana dauki, Allah yashiga tsakanin nagari da mugu, ya Allah muna rokonka ka kare bayinka a duk yanda suke, addu'a tana da kyau sosai kuma makamice_ idan muka riqi addu'a sai Allah ya dubemu yajikanmu samnan kuma ya karemu."
*(Hasbiyallahu la'ilaha illah huwa alaihi tawakkaltu ahuwa rabbil arshir azim)* wannan addu'a tana da kyau yakamata mu riketa mu koyawa kannenmu da yayanmu, safe rana dare duka muringa Karantata kafa bakwai Allah ya karemu."
Page 59
Saida sawwama tayi 2weeks da haihuwa sannan akayi suna, lokacin jikinta ya dad'a warwarewa,
Idan ka ganta ma bazakace CS bane saboda
tana samun kulawa yanda yakamata daga wajan mahaifanta, duk wani abunda zasu bukata daga mai jegom har jariran dady ya tanadar musu dashi, suma mahaifanta suna iya nasu qoqarin dai-dai karfinsu dan ganin sun fidda diyar tasu,
Yara sunci sunan daddy da mummy wanda mummy ce ta bukaci hakan, kokadan ran mahaifan sawwama bai baci ba tunda dama sunsan sukeda iko da yara,
Kuma sunada ikon zabar musu sunanda yadace asaka musu, ko inkiyar da za'a ringa fadawa yaran ma mummy ce ta aiko da wadanda takeso hamdan da hameeda,
Duk wani iko da gadara da mummy ke nunawa babu wanda ya tanka mata mahaifan sawwama sun kauda kansu kawai dan zaman lpy, fun fiso ayi komai arabu lpy cikin mutumci da aminci,
Har akayi suna aka gama yan uwan sawwama ne da tsirarrun wasu daga cikin yan uwansa mummy bata yarda ta sanarwa yan uwa da abokan arziki da yawa ba sai iyakacin wanda tasan idan basu saniba za'a iya samun sabani, cewarta idan abida ta haihu zata sanar musu,
Sadam ma har lokacin bai saniba saboda bata fada masa ba bata kuma bada damar fada masa ba, dukda kullum sukayi waya da mummu yana tambayarta lpyrs sawwaman,
Yakan tambayane kawai amma yasan ba lallai idan tana zuwa dubasu ba, yadai lura kwana biyu akai-akai mummy ke kiransa awaya duk kuwa da yanda samunsa ke wahala,
Mummy koh tana kiransa ne tanaso taji ko sawwama ta bijirewa umarninta ta sanar masa daga nan sai tasan matakin da zata dauka akanta,
Halima da tasan wainar da ake toyawa cewa mummy ce tahana sawwama fadawa sadam zancen haihuwar ranta yabaci sosai, haushin sawwama ma taji na biyewa mummy datayi kuma tanaji kusan kullum sai sadam yakira waya sun gaisa ko wani lokacin yakan tambayi jikinnta dasauki kawai take amsa amsa,
Yakance har yanzu shiru? Kin wuce EDD dinki sawwama takance eh kawai saita canja zancen, dake bawani jimawa sukeyi suna hira ba wani lokacinma ita kece masa tanajin bacci,
Advertisement
Idan suka fara wayar halima ficewa takeyi daga dakin dan acewarta takaicine yake cikata bataga dalilin sawwama nabiye mummy a wannan shirmenba duk kuwa da tasan mummyn ba sonta takeyiba kuma bawai tayi hakanne da wani dalili ba sai dalilin kiyayyar da take mata,
Halima cikin jin haushin sanyin hali irinna sawwama da dubeta tace dan Allah yanzu haka zakuci gaba da zama?
Kinsan ranarda yagane cewa boye masa kikeyi zaku samu matsala?
Ina fata kinsan hakan?
Ita mahaifiyarsa ce tanada hanyoyi da zata kare kanta dayawa kuma dole yayi hakuri,
Sanyayyen murmushi sawwama tayi da muryarta mai sanyi tace in sha Allahu zai fahimta kuma
Mummy tayi hakanne dan kada yanar karatunsa dinsa yace zai dawo dan suna gabar fara exam na fahimceta,
Cikin takaici halima ta gyada kanta tace ya kamata daga nan bata sake cewa komai ba,
Dady zaune suke da mmmmy a daki phone dinsa tafara ruri yakai dubansa kan wayar no din sadam yagani, hannu yakai yadauka yana fadin kwana biyu munata dafka sabani a tsakani,
Amsawa yayi yakai wayar kunnensa hade dayin sallama sadam ya amsa hadeda gaisheda dady,
Dady ya amsa gaisuwa yana fadin kwana biyu munata sabani ko shekaran jiya daga kira muna meeting na fito kuma na nemeka ban sameka ba, kasan yanayin samun layinku nacan nada wahala ba kamar yanda ku kuke iya riskomu a saukake ba, shiyasa ma wani lokacin idan na tadda takira bana bi,
Dady yace ko shekaran jiyanma danayi trying akan sunan da kacewa mummynku asakawa yaranne sai naga rashin dacewar hakan amma tunda tace kai kayi insisting kuma nakiraka ban samuba ga lokaci yana kurewa shiyasa, amma alokacin dana sameka dako ni sai ahakura da sunana asaka na mahaifinta hakan shine adalci, tunda dai haihuwa kam in sha Allahu yanzu aka farata idan ba'a saka yanzu ba za'a saka wani lokacin,
Cikin rashin fahimtar zancen da dady yakeyi sadam yace dady yaro! Yaron waye kuma?
Dady yace ungo naka sadam yaronnaka kake tambaya wane yaro?
Mummy dake jiyosu a gefe saita fara share gumi ita batajin na sadam dadynsu batasan yanda zai dauki lamarinba, sake-sake tafarayi a cikin ranta na abunda zata fada masa kafin yagama wayar,
Muryar dady tajiyo yana fadin bani minute saika sake kira zamuyi magana da mummynka, gabantane yayi mugun fadi amma tadake,
Dady yajuya ya kalleta yace nasan baki bukatar karin bayani dan kinji me muka tattauna dashi, yakamata kiyimin karin bayani ina saurarenki? Menene dalilinki nayin haka?
Shiru mummy tayi dady yacigaba da fadin meyasa bakya kama girmanki? Kina shiga hakkin yarinyarnan dayawa, kina tunanin Allah bazai tambayeki bane akanta, kokuwa kawai danta auri danki saita zama abun musgunawa?
Mummy da wtaa idea da fado mata tayi wani narai-narai da fuska tace kayi hakuri da nasan abunnan zai bata maka rai har haka toh daban biyewa yarinyar nan ba,
Advertisement
Daddy yace wace yarinya? Mummy ta kara kasa da muryarta tace ita matar sadam din lokacin tana asibiti ita ta rokeni kan cewa bataso na fadawa sadam saboda yana gab da fara exam kuma ysha fada mata cewa tana haihuwa zai baro can kasar yadawo,
Toh nima dai da ban aminceba sai naduba naga zancenta yana kan manya yanzu idan yataho yabar karatunsa ai kaga ansamu matsala,
Daddy yace subhanallahi kaji wani rashin wayo shidin yana shirun jarabawar zai taho dan akansa aka fara haihuwa?
Mummy tace wai hakafa inji matarsa haka ya gaya mata, dady yace toh duk dai da hakan da kun fadamin ni kukayimin bayani nasan yanda zanyi dashi bai isa ya taho ba, kiran sadam ne yasake shigowa dan yamatsu dady yadaga yayi masa bayani, yace yo ai kaine ka sanya suka boye maka ai bazakce zakabar karatunka ka taho ba amma dukda hakanma naga rashin wayonsu da sun fadamin ni nasan yanda zanyi dakai,
Sadam shidai baice komai ba Allah-Allah yake suyi sallama da dady yakira sawwama,
Ransa yabaci kam da abunda sukayi masa amma kuma farin cikin dayake ciki dole ya take bacin ransa,
Mummy tacewa daddy idan kun gama banishi nan Zamuyi magana dady yace barshi yanzu yakira matarsa idan yaso idan sunyi waya saiya kiraki, mummy ta hade rai amma batace komai na dady yana nufin waya da matarsa yafi waya da ita muhimmanci kenan, miqewa tayi ta fita a dakin dan sam abunda dady yayi baiyi mata dadi ba,
Sau biyu sadam na kiran wayar sawwama ba'ayi picking ba sawwama kuwa lokacin tana wanka, yaran kuma suna wajan mama,
Ganin batayi picking ba ya sanya yakira mummy,
Mummy da shigarta daki taji wayarta tafara ruri, ganin sadam ya sanya ta saki murmushi saboda tasan wannan tsakanin lokacin bai isa ace har yayi waya da sawwama ba yazo kuma ya kirata,
Mummy tayi picking bayan sun gaisa sannan tace dama hakuri nakeso na baka, sadam yace hakuri kuma mummy? Mummy tace eh mana sadam matarka ta haihu amma munkasa fada maka, sadam yace bbu komai mummy yanzu gashi ai nasani,
Mummy tace toh ai babu dadi ne dan koni da farko data kawo shawarar banyi na'am da itaba amma data cemin zaka taso ka dawo to shine na amince kasanni sam banason wasa da karatu, bana daukan sakaci akan karatu,
Shiyasa kaga kwanakinnan na dage da kiranka wani lokacin haka naketa kira bai shiga ba amma dake abun yana raina inaso na fada maka shiyasa nake nacewa har saina sameka amma kuma saina kasa fadar,
Sadam yace mummy karki damu kanki bbu komai, mummy yaya abidar take?
Lpynya qlau tana dakinta sadam yabata amsa mummy tasake cewa kakira matar taka ne?
Kai tsaye sadam yace mata A'a,
Dadi taji a ranta, tace toh kakirata mana sadam; saida yadanyi jimm sannan ya amsa da toh atakaice dagajin yanda ya amsa maganar kasan ba har cikin ransa ba, ba karamin dady mummy tajiba dan tasan ko babu komai sai sun sami sabani tsakaninsa da sawwama,
Sallama yayi mata ya kashe,
Bayan sadam ya kashe ya ringa tunanin wani lokacine ya fadawa sawwama haka dahar zata sanarwa iyayensa tasan iyeynsa bbu abunda sukeso samada karatu kuma rashin maida hankali da zaiyi akan karatunsa zaisa su iya samun sabani, yadauka koda ya fada mata haka ita mai boye wane karta sanarwa mahaifansa dan kada suga kaman yana musu wasa da hankali kokuma ya fifitata akan muradinsu,
Tunane-tunane kawai sadam yakeyi bai sake daga waya yakira sawwama ba yana cikin tunanin abida wacce mummy tatura text akan taje wajan sadam ta dauke masa hankali ta shigo dakin, tayi nasarar dauke masa hankalin kuwa gabaki daya yanda bai sake bi takan wayarsa bama balle kiran sawwama,
Itako data dawo daga wanka batabi takan wayarta ba dan bakowa ke kiranta ba sai sadam shikuma bai saba kiranta a dai-dai wannan lokacin ba, yawanci lokaci daya tsayayye wanda yake kiranta,
Har dare bai kiraba bata dauki hakan a matsayin wani abunba ta kwanta tayi baccinta kawai,
Washe gari ma harta cire rai da kiransa sai kuma gashi yakira,
Murmushi sawwama tayi alokacinda taga sunan sadam daukan wyaar tayi a hannunta tayi picking ta kara a kunnenta da sanyayyar muryarta tace Amincin Allah ya tabbata agareka."
Kwanaki da yawa babu posting wasunku daga ciki sunsan cewa banda lpy yayinda wasunku basusan hakanba, amma duk da haka ina mai baku hakuri akan rashin samun update, Allah yakara mana lpy Amin."
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial7 Chapters
RUNIC WORLD
Svend a young woodcutter who buried his past behind just started his new life. When one day while wandering in a deep forest, he stumbled upon an incident which will change him for the better and worst. Captured and humiliated the past he once buried was now unsealed to the eyes of public. But all of this changed when he met an old man who opened him to new possibilities, now emitting runic power inside him and new skills at his disposal, he conquered his demons and made his former self a vessel, finally accepting who he is. And hoping to clear his name he must seek justice and redemption, venturing in the world of Ru’Nesia where he meets friends, allies and foes alike. As the journey continue, the realization made him aware that vengeance is not the only key to what he seeks but the magic that makes this world wonderful and unique.
8 164 - In Serial11 Chapters
MARVEL: I Am The Sorcerer Supreme
In this reality, Stephen Strange does not exist, and the disciple chosen by the Ancient One to become the next Sorcerer Supreme is a young man named Edward Erickson.Edward is only 21 years old, but what made the Ancient One choose him as the next Sorcerer Supreme is something only she knows, which has left all the other disciples of Kamar Taj completely confused.Some disciples were angry, others were jealous, and only a small minority gladly accepted it.But Edward is not an ordinary young man, he is a person transmigrated from another world to this world, he saw this story as a movie, but it ended up becoming his new life.Fortunately, to help Edward establish himself as the most powerful existence in the multiverses, he has a System.He can create Systems with powers from anime and movies he saw in his previous life for people he wants.Disciples with One Piece Devil Fruit powers.Disciples with Naruto's Kekkei Genkais such as the Sharingan, Byakugan.Loki was fascinated by this mysterious magic and asked to become a disciple of Edward.Jean Gray was fascinated by the magic that could bring peace to her and asked to become a disciple of Edward.Hulk finally felt that someone appreciated him and asked to be a disciple of Edward.Even people from other universes asked to join Kamar Taj. While the only thing Edward asked of disciples was loyalty, whether in Marvel, Naruto, Harry Potter, DC, or many other worlds, Kamar Taj became the most powerful place with the most talented disciples in the universe. Cover Credits: ReizDrawing
8 194 - In Serial19 Chapters
Xenos The Abysmal
After what seemed like vengeance, he was given a chance in a new world, Titan. Reborn as a half vampire and half human, 'Dhampir'. Will he be scrutinized for his mixed blood, or rule the world in darkness.
8 210 - In Serial6 Chapters
The Space Detriment
When a driven treasure seeker and a wilful bounty hunter find themselves on the wrong end of a deal that involves a space mafia and a superpowered crystal in which they are strong-armed to retrieve from one of the most powerful figures in the galaxy. The fate of the galaxy rests on their uncooperative hands, and if they can work out their differences in time, they might just have a chance in stopping a galaxy turmoil, and possibly, war. The story, titled The Space Detriment, flips through the perspectives of our two main characters, Aread Sears, a defiant treasure seeker looking to quit and return back home, and Klara Onder, a bounty hunter with a personal vendetta that she has been chasing for years. Our two main characters find themselves having to work together, applying what they’ve learnt in order to overcome conflict, space battles, some bad writing, a terrible robot companion, and most importantly, their past. NEW CHAPTERS EVERY WEEK! SEE YOU THEN, GALAXY-RIDDEN READER!
8 131 - In Serial6 Chapters
Game of Hell
After his death, Lucifer, King of Hell, leaves his four generals, the Horsemen of the Apocolypse, to deal with the aftermath. Not only trying to figer out who killed her father, Thanatos must deal with the Court that makes nightmares hide; run-away creatures of myth and legends; and outside threats from every corner and turn. But what Thanatos doesn't know, that the Seven Deadly Sins that served her father and Hell itself are rising up and gathering their strength for one last stand that could win them the throne, could kill her and the few she holds dear. A kingdom of fire and despair without a king is thrown into chaos that only Death herself can save them from. But what happens if she can't?
8 114 - In Serial27 Chapters
Dimensions Collide: Destiny Bond
An old character, a new beginning. An old task, a new world. An old storyline, a new twist. The world of many awaits, but our attention will be on a select few. An anomaly will be thrown into a world in which it never should have been. A mistake will be made in the shape of a human, created to do something that never should have been done. The two will find each other, and a connection will be tied that can never be broken. The world will try to break the bond, but will never defeat what was tied by destiny. A new adventure awaits.
8 208

