《ƘADDARAR RAYUWA》K page 58
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
"
Muna saida kaya, material, laces, atampha, shadda, takalma kayan kitchen da sauransu akan farashi mai sauki siya daya ko sari,
Alarabee's hair cream is available pcs, cotton, half cotton, yana gyara gashi, cire dandruff, hana karyewar gashi, yana softening gashi, yana saka bakin gashi yana saka cika da tswon gashi🥰 masu bukatar kaya ko hair cream ku tuntubu wannan lambar 08161146563
Page 58
Akaci sa'a adaren ranar sadam yakira sawwama sun dan dade suna tadi kafin daga bisani tayi masa bayanin hatsarin da yake ciki a zamansu su biyu a gida bbu wani babba gashi kuma tashiga watan haihuwarta akowani lokaci yanzu zata uya haihuwa,
Haihuwa kuma ba'asan yaushe zata tashiba wala Allah safe koda dare kokuma da rana da kowanne mai saukine akan ace da rana dare tatashi,
Sadam yace to ai ga halima nan kuma dalilin zamannata kenan danta kula dake in sha Allahu komai zaizo dasauki,
Sawwama tace yaya sadam nida halima duka yarane bamusan yaya zamuyiba har indai abunnan yatashi, inaga kaman tafiya gidan zaifi sauki da kwanciyar hankali idan ya kasance muna tareda babba kusa damu,
Sadam yace toh amma idan hakane ai inaga kaman ba dole bane sai kin koma gida za'a iya neman babban matar da zata zauna dake har izuwa lokacin,
Sawwama tace yaya sadam kaga koda wata babbar matarda zata zauna damu aka nemo idan abun yatashi cikkn dare bamuda tabbacin samun abun hawa idan muka fita barinma yanda anguwar take shiru bbu mutane sosai,
Sadam yace toh shikenan bbu damuwa saiki
Koma gidan amma wajan mummy dan can zaifi sauki, jikin sawwama yayi sanyi saboda taga duk hanyar da tafito mawa sadam saiya kauce ta wata toh ko gidan nasune bayaso taje?
Ita bawai batason zuwa gidansu bane amma batasan halinda zata fuskanta wajan mummy ba kuma shima kafin yace mata taje can kamata yayi yafara tunanin irin halin mummy dakuma irin kulawarda zata bata, irin tsanar da mummy take nuna mata afili ba lallai tasamu kulawa a wajantaba,
Advertisement
Jiki a sanyaye sawwama tace kayi hakuri yaya sadam bawai ina jayayya dakai bane amma gidan namune bakaso naje?
Sadam da shima jikinsa yayi sanyi kardai sawwamafa tana tunanin ko ya raina arizikin iyayenta bayaso ahaifa masa yaya acan shiyasa yaketa gocewa kuma shi bahaka yake nufiba,
A sanyaye yace no sawwama bawai gidan bane banaso kije kinsan dai halinda baba yake ciki idan bamu tausaya masa ba bai kamata mukara daura masa nauyiba dawauniya kuma damai ciki sai ahankali shiyasa banaso ya zamana zamanki zai kama takura a gareshi amma bawai dan banaso ba saboda nima idan acan kike hankalina zaifi kwanciya,
Amma yanzu bbu damuwa kishirya kikoma can din tunda akwai kudi wajanki kada kibari yayi komai, komai da kika sani kiyi amfani da kudin wajanki dan Allah karki daura masa nauyi, in sha Allahu bazan daura masaba sawwama tafadi cikin murna,
Tunda suke waya da sawwama bata taba tambayi abida ba koda a akasi bata taba kiran sunantaba haka itama abidar bata taba tambayar sawwama ba, yanaso koda sau daya ya hadasu su gaisa dan ya lura itama abida tanada dan saukin kai zamansu nacan bai zauna yanda zai fahimceta bane kuma wasu abubuwan datakeyi harda dan rashin adalcinsa aciki,
Har suka gama waya da sawwama lokacin yanaso yayi mata magana akan abidar amma baiyiba saboda baisan yanda zata dauki
Washe gari sawwama ta tattare duk wani abunda zata bukata a jakankunanta dake dama tayiwa mama waya kafin tazo an gyara musu daki an share an shimfifa leda da katifa jakankunanta kawai aka zuba aciki,
Sawwama na samun kulawa sosai wajan mahaifiyarta wani lokacin da kanta take rakata su fita su zazzaga tayi excercise ta motsa jiki,
Sadam kullum yakira sawwama ya ringa nanata mata akan cewa karta zauna agida da zaran tafarajin wani abun sutafi asibiti shi bayason haihuwar gidannan, da toh kawai sawwama ke amsa masa,
Yau sawwama tatashi batajin dadi sosai duk mararta sai ciwo take hakan yasa mama tace tayita zagaye tsakar gidan hakan kuwa tayi idan tanayi taji kafarya tadan rike saita tsaya ta huta, idan tasake sai tacigaba cikin tausayawa mama dake gefe tadubi sawwama tace ni cikin sawwaman ma yanada girmane shiyasa take tafiya dakyar, halima dake gefe tace ai mama yan biyune acikin, mama ta watsa mata harara tace toh Masaniya ke har kika gani yan biyune a cikin?
Advertisement
Halima tace mama ta mukaje scanning ne suka fada fa shine yaya sawwama tace kar afadawa kowa, mama tace aikuwa tayi kyan kai garada ta rabuda wadannan makaryatan su sun isa su gano abunda yake cikin mutum ne, idan kabiye tasu sausu kunya taka idan jama'a ka zage kayita fadin yan biyune kazo ka haifi dan daya, ai Allahn daya haliccesu shine kadai yasan mai yake ciki, halima tace amma mama sau nawa ake scanning kuma ahaifa abunda suka fadi din? Mama tace rufamin baki da Allah wannan cikin har yakai girman da za'ace yan biyune aciki?
Ni lokacin inada cikin sawwama nawa cikin yafi haka girma shikuma sai ace yan uku koh?
Hakima tayi shiru bata sake cewa komaiba, mama yadubi sawwama tace dawonan ki zauna ki huta, dakyar sawwama tatako tazauna mama tamika mata wani jikakken magani tace tasha wai yana rage ciwon nakuda, sawwama takarba ta shanye,
Cikin dare kuwa sawwama tatashi da nakuda tadade tanada zirya cikin daki saida taga abun babuci sannan tatashi halima takira mata mama,
Koda mama tazo maimakon ayi zancen tafiya asibiti kuma sai suka zauna agida takira wata makwafciyarsu akan zasu karbi haihuwar tun dare ake abu daya har asubahi halima dataga basuda niyyar tafiya asibiti tafita taje tayiwa baba bayani,
Baba ya kwalawa mama kira tafito yace yanzu-yanzu su shirya atafi asibiti, dattijuwar da mama tadauko tace ai ankusa takusa sauka yanzu haka ba sai anjeba, baba yaja yatsaya yana jira amma sanada awa daya shiru har gari ya waye a lokacin kam yafita yatsaro adai-daita ya sanya mama dole tafito da sawwama lokacin duk karfinta yakare suka nufi asibiti haliima dayake tasan asibitin da suke zuwa kai tsaye tace su wuce can, zata debo kayan da aka siya na yaro tataho dashi,
Bayan sun isa aka karbesu aka shiga da sawwama ta galabaita sosai bazata iya haihuwa da kantaba dama ankawota da wurine akwai yiwuwar zata iya haihuwa da kanta baba aka nema yasaka hannu aka shiga da ita theatre, lokacin ba'a fitoba aka kirasu mummy aka sanar dasu harda dady suka iso asibitin suna wajan aka fito da ita,
Da yara guda biyu mace danamiji,
Ba karamin murna sukayiba barin baba da halima dadyma yanuna nasa farin cikin itakuwa mama hankalinta yana kan diyarta taji halinda take ciki, mummy fuskarta bbu yabo bbu fallasa sai yake kawai takeyi,
Sai yamma kafin sawwama ta farfado lokacin jikinta duk yayi mata nauyi ga wahalar datasha gakuma wahalar cs, mummy ne ta hanata akan kada tafadawa sadam zancen haihuwar kar hankalinsa yatashi,
Kwanansu uku aka sallamesu lokacin jikinta yadanyi kwari, gidansu aka koma da ita, tana samun kulawa sosai wajan iyayenta daga wajan yan uwansama bbu laifi anata zuwa ana dubata,
Sadam kuwa baisan wainar da ake toyawaba domin mummy tahana a fada masa saida sukayi 2weeks da haihuwa kafin akayi suna lokacin sun kara warwarewa,
Har lokacin mummy bata fadawa sadam haihuwar ba sannan kuma bata bari sun sanar dashi ba."
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial37 Chapters
Infracto Animo
Pain. Lies. Betrayal. Deceit. Struggles. Sufferings. Humans are an Embodiment of Sin. They Lie, Cheat, Steal, Kill, Threaten, Rape, Betray, and Blackmail. All of this in order to sate their Greed, their Lust, their Envy, their Wrath, their Laziness, their Gluttony and their Pride. As such, Humans go to incredible lengths to achieve their goals. This reaches the point where it can be called "Inhumane". But if Humans are an Embodiment of Sin, is there really such a thing called "Inhumane"? They say "God created us all equal." and "We are equal in God's eyes." yet why are there many people who are poor, sickly and deformed. Did they do something to be punished as such? Even before they were born? Is there really such a thing called "Equality"? Is there really such a thing called "Peace"? Is there really such a thing called "God"? This is a story about the pain, struggles and sufferings of a man bound in a loop of never ending hatred and betrayal. Will he break the loop and end his ordeals? Or will he accept his fate and accept the loop? Light and Dark; Good and Bad; Angels and Demons; Abyss or Utopia. What will the man choose? Succumb to Darkness or reach out towards the Light. Now his story begins... This story is pretty grim and depressing with vivid violence (gore on the later part). Sexual content is included but I don't plan on making this an ero-novel so it will just involve rape and (not-so)normal intercourse. MC starts normal and simple then turns anti-hero but... well, let's just say he won't stay that way but he also won't be a "good guy". Just a HEADS UP, I am not into satanism or cults or anti-christ but some themes and dialogues here are related to demons and stuff like that so to those who will read this, YOU HAVE BEEN WARNED. This story is a fictional novel by which is created by the author's own words and thoughts. Any person, circumstances or happenings that are written here is purely fictional and does not relate to anything that might coincide with the plot settings and characters of this story. This story is the manifestation of the author's (my) own understanding of pain, deceit, struggles, betrayal and suffering but it does not represent the author's (my) own experiences in life.
8 303 - In Serial11 Chapters
Divik: Companion Two in the Orak'Thune Series
A city built on honour. A downfall built on lies. Divik is a cesspool. Left too long to its own devices, it is a city ruled by degenerate barons, unique in that on the surface, they’re part of the shiny ruling class. Enter the terrorists. Having decided on vulnerable Divik for their plans long ago, it is an easy corridor of which to get a foothold on the otherwise impenetrable, ultra-patriotic Orak’thune nation; and they have a message for its Fire Queen. The countdown to their demise has been set, the players on the board unwittingly outmatched. The innocent residents will be victims in the crossfire if the last good knight, Colonel Rabb, can’t clear them out of the way in time. Living Fire: Book Four in the Orak'Thune Series tells the tale of how King River and Hanna get embroiled in the coup, and how Queen Nyssa and Jara get them back from the clutches of a sociopathic terrorist and out of an imploding city. But what really happened inside Divik that it fell so quickly? How did Malta and his underling Krug, even get this close at all? Divik is number two of nine companion novellas to the epic fantasy series Orak’Thune. It is the current freebie available on my website - you can download the full ebook version with no obligation (but why not sign up to the newsletter so you don't miss out on the next one?) Offer on now for a limited time! ***** Curious to know who the heck these characters are? Why the hell would the Rogun Black Tower be attacking a foreign city? Meet the characters in The Armoured Queen: Book One of the Orak'Thune Series, follow the progression of the queen and her introduction to magic in The Necromancer's Fire: Book Two of the Orak'Thune Series. And for the history of the Rogun animosity against Nyssa and the Orak'Thune, check out Rogun: Companion One. (the novella prequel to books 1-3) All on Royal Roads in part at the moment, but full versions now available through Kindle Unlimited and Amazon. Please feel free to check out the website for more details about what's going on, the reading lists and what's to come. Sign up to my newsletter for news on release dates, freebies and promos. https://www.genevieveginn.com Or visit us on Facebook page or join the Fan Group: https://www.facebook.com/GenevieveGinnAuthor/ Instagram.https://www.instagram.com/genevieveginnauthor/ Thank you readers!
8 175 - In Serial25 Chapters
Fools of Fate
One boy survives an ordeal. Another man is killed by one. Their fates become twisted around while those who lurk behind the scenes plot and scheme against them. What happens when one stranger helps another live with himself, only to be put in his friend's shoes? "At least it is far away from that damn princess..." This is their story. This is his story. =Warning! Chapter 9 has content that may be considered extreme for some people. View at your own risk.=
8 69 - In Serial8 Chapters
Proabe
What should I do before I die? One day this question popped up in the mind of a 20-year old student who was struggling with his life and was waiting for his death. So in the end...he decided to write!Yep, write! A person who hasn't ever written a decent essay was going to write a novel!! I know the idea seems ridiculous but it was the truth. But...just as NOT expected, his novel turns out to be a big flop. The depressed and troubled author decides to go to sleep to get some peace but eventually ends up dying under unknown circumstances and reincarnating in his own novel. How will he live in a world created by himself? Or was the world really created by him in the first place? Will he be able to live this life while facing his past actions, his sins, and his regrets? Or will he break into pieces again and wait for his death in the same way he did in his old life? (This story is also available on Webnovel.com and tapas.io)
8 170 - In Serial10 Chapters
Forbidden Knowledge
The history of this world is known to almost no one, those that try to uncover its secrets are never seen again. While those that still cling to the Old Words try to repent, the enemies that they were once safeguarded from are no longer under threat and have come to reclaim what was once theirs. A young man stumbles across a ruin that thrusts him into an adventure of magic and monsters. As he tries to survive in the remnants of a once thriving world, he is beckoned by the call of the unknown.This is my first time writing publicly, any criticism is welcome and encouraged.
8 215 - In Serial42 Chapters
Erza's instagram
Hello, come with me and see what my adventures has to offer☺Don't even with this.
8 194

