《ƘADDARAR RAYUWA》K page 52
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
"
Page 52
Yarage saura sati biyu tafiyarsu sadam yayinda laulayin sawwama yake kara gaba, kullum cikin wahala take, alokacin hankalin sadam gabaki daya yagama tashi tunaninsa ta yanda zai tafi yabar sawwama cikin wannan halin,
Abida kuwa anata wajan sam yanzu tadaina dagawa sadam hankali domin ita zatonta da gasken yayi mata mata,
Dan haka sadam yanzu yasamu sauki tawajanta, amma halinda sawwama take ciki bakaramin daga masa hankali yakeyi ba,
Sadam yakanson kasancewa tare da ita koda yaushe saboda yaringa bata kulawar data dace kafin su tafi amma yarasa ta yanda zai bullowa lamarin,
Bayan yabari dady yadawo daga aiki yaje har gida ya sameshi,
Dady yana ganin sadam yasan akwai magana domin yanayinsa kadai ya nuna hakan, dady yace sadam maike tafe dakaine? Naga kaman akwai magana a bakinka,
Safam yadan nisa sannan yace uhmm dama dady gameda tafiyarda zamuyine nanda sati biyu, kuma sawwama batada lpy kullum cikin ciwo take!
Dady yace toh! Yanzu me kakeso ayi sadam? Ko kanaso tadawo nan da zamane saboda kula da ita? Kafin itama mummynku da sama mata nata gurbin karatun?
Girgiza kai Sadam yayi yace A'a dady! Nidama yanzunne nakeso na kasance tareda ita sai na ringa kula da ita har zuwa tafiyarmu sai ita abidar tayi hakuri tunda idan muntafi zamu dauki lokaci kafin sawwama tabiyomu,
Nisawa dady yayi yace toh sadam ni yanzu daka sameni da wannan magana banda ikon aikata hakan, dukda zancen daka fada idan anduba hakan yakamata amma ita matarka zakaje kasamu kayi mata bayani idan ta amince toh Alhamdulillah,
Idan bata aminceba kayita lallabinta har kasan yanda kayi ka shawo kanta,
Mummy dake tsaye bakin kofa tana jinsu tun datsu tace dear wannan wane irin danyen hukunci ne? Dakai za'a yanke wannan hukuncin abunda fa yakesonyi rashin adalcine, bai kamata ga bashi goyon bayan rashin adalci tsakanin matansa ba,
Dady yace no ba haka bane wannan bashine ake kira da rashin adalciba kuma koda ita abidarce hakan yafaru da ita hakan zance masa,
Advertisement
Mummy takaraso tazauna tace ni gaskiya ban goyi bayaba dear, dady yayi murmushi yace ke rikici danki rikici da wanne kikeso naji!
Murguda baki mummy tayi kamar wacce kesonyin shagwaba sai kuma tatuna da zaman sadam a wajan saita fuske, dady yace yanzu bamuda huruminda zamu shiga masa zancensa tsakaninsa da matansa wannan ba huruminmu bane shiyasa kikaji dayazo ban yanke masa hukunciba nace masa yake hanemi izininta akwai abubuwa dayawa wanda bazaka shigaba a zamantakewarka da yayanka,
Kai naka nasiha dakuma ido sannan daurashi akan hanyar data dace idan akaga zaiyi kuskure sai a nusar dashi, idan yayi ba dai-dai ba kayi masa gyara. Idan kuma ya karkace a mikar dashi amma kayita shiga shirgin yara sam hakan baida amfani, koda a wajan y'ay'ankane kazamto mai kama girmanka a idonsu yawan kauda ido kayan rayuwar gidan yarka/danka kana kara tausayinka cikin zukatansu,
Dady ya kallo sadam yace kaji maina fada maka koh? Ka nemi yardarta da amincewarta, Allah yayi maka albarka, sadam ya amsa da amin, yayi musu sallama yafice yabar mummy da dady."
Kai tsaye gidan abida yawuce yagama rattabo mata abunda ke tafe dashi, tashi abida tayi ta dire tace wallhy baka isaba ba'a isa yimin wannan abunba eh lallai, kwanana guda daya kadauka kakai mata ban yafe makaba, kuma Allah ya isa idan har kakai mata kwanana, ai wallhy ko mutuwa wannan shadaniyar yarinyar zatayi sai dai tamutu amma minti daya ban iya bata,
Da mamaki Sadam yake kallonta yace nine kike yiwa Allah ya isa? Ni kike jawa Allah ya isa abida?
Abida tatura baki tace aini banja makaba cewa nayi idan kakkwana, aikuma hakkina ne idan kayi inada right din yimaka!
Sadam yace koba right ba! Abida tace shi dai! Girgizaka kai yayi yace toh naji amma kinsan koda kece kike cikin irin wannan hakin haka zannemi izini dan kula dake kuma itafa nan da 2weeks zamuyi tafiya mu barta! Amma ke bazakiji tausayintaba? Wata rana kece zaki kasance cikin wannan halin kuma kema zaki nemi taimako amma inason kisani alokacin da zaki nemi naki taimakon kada kikuskura ki tunkareni dan bazan saurarekiba, kuma a yanzuma haka ganin damane zai saka ban aikata abunda naga damaba, and abu nagana shine koda gigin wasa kada bakinki yakara furta kalmar shedaniya akan matata, bazan daukaba Allah yagani zan dauki mummunan hukunci akai, kiyi duk rashin kirkinki da tijararki amma banda akan matata,
Advertisement
Sadam yana fadin haka yatashi yafice yabar abida tana kunkuni."
Tun wannan lokacin da sadam yafita abida bata sake sanyashi a idontaba har washe gari, washe garinma karfe sha biyun dare yashigo gida yawuce zuwa dakinsa, yasaka key koda tazo tana knocking bai budeba sanda tayi yin kanta tabari takoma dakinta, sadam daga sallar asubahi bai sake komawa gidan abida ba har wani washe gari nanma bacci kawai ya maidashi daga sallar asubahi kuwa bai komaba,
Haka sadam yakeyi yanzu idan yafita daga gidan abida bazai sake komawaba sai ranar kwananta hakanma bacci kawai ke mayar dashi da asubahi yafice,
Halinda sadam yake nunawa abida ya isheta ranar daya kasance a gidanta zai kwana tahana idonta bacci ta zauna a palour tana zaman jiransa dan tun safe take kiran wayarsa baya picking, har bacci yafara ebenta sai bude kofar sace tatasheta zuruf tatashi kamar wacce aka zabura tasha gaban sadam da sauri, sadam yaja yatsaya yace tofa! Menene haka kuma?
Takai dubanta jikin agogo karfe dayan dare, sannan tadawo da dubanta kan sadam tace tsabar dumbin tashin mutumci sai yanzu karfe daya zaka dawomin gida?
Sadam ya jijjiga kai yace nine mai dumbin rashin mutumci? Kuma tuhumata aka saka kiyi? Gadina aka baki? Hade rai yayi yace matsamin a hanya bacci nakeji, kare tare hanyar tayi tace ai kasan kanajin baccin kaje ka raba dare wajan wancan banza jahilar, bata rufe bakiba sadam y sauke mata mari ya hankadata tafada kan kujera ya nunata da yatsa yace nfada miki koda da gigin wasa kika kara zagarmin mata saina dauki mataki, stupid yafadi hadeda shigewa dakinsa,
Abida rikeda kumatunta tasake kuka tatashi tashiga daki tana jan Allah ya isa kuma tana fadin saitabar gidan, sadam ko juyowa baiyiba saida yakaiga dakinsa ya ja yarufe da key daga dakinsa baya jiyi kukanta,
Key din motanta tadauko hadeda gyalenta tafita zuwa harabar gidan, key tasaka ta bude jikin gate din tacire lock 🔒 tsorone yakamata ganin yanda wajan yake shiru ko motsi babu sai haushin karmuka, dasauri taja tarufe takoma palour gabanta yana faduwa kwanciya tayi akan kujera da nufin sassafe zata fice,
Shikuwa sadam yana shiga daki bayan ya kwanta sai danasanin marinda yayiwa abida yakeyi sam hankalinsa yakasa kwanciya saboda yasan bai kyautaba bai kamata ya maretaba, amma zafinta dayakeji ya hanashi tashi yaje ya rarrasheta,
Da asubahi zai fita sallah yaganta kwance baje-baje a kasa dankwali yayi can gashinta duk ya barbaje murmushi yayi kawai yafice yatafi,
8:00am sadam yaji kira yana dubawa yafa lambar dady gabansanr yafadi yadauka da sanyin jiki,
Dady ko amsa gaisuwar sadam baiyiba yace ashe dama bakada hankali sadam? Ina tunaninka yatafi? Sadam dahar zaka sanya hannu da duki macen auranka, sadam yace nikuma dady? Dady yace A'a kaniyarkace bakaiba koma menene kazo ina nemanka yanzu, kafin sadam yace wani abu yakashe wayarsa dill,
Sadam yafi wayar da kallo gabansa yana tsananta faduwa tabbas yasan abida yakai kararsa gara ya nemi mafita kafin ya karasa wajan dady da mummy idanba hakaba yasan al'amarin bazaiyi masa dadiba."
Ku saurareni zuwa jimawa idan Allah yyarda🥰
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial186 Chapters
The Strength of Duality (Newly Edited)
There is nothing especially grand about the main character. He only wanted to live happily with his family, but this kind of life was taken away from him twice. So, with a heart set on cultivating and growing as strong as possible as fast as possible he will grow to unimaginable heights take revenge and then continue growing stronger while protecting those dear to him. Here is the link to the discord I made https://discord.gg/3zwyj97Phj Cover provided by gej302.
8 157 - In Serial19 Chapters
Everyday Dungeon Master
[ ON BREAK! Doing major revisions to both chapters in buffer and already posted! Sorry for the wait, I hope to come back with something better! ] Waking up inside a cave without any memory of where she is or who she is, it's time for our protagonist to... save the world! No, that's not it. Let's just live a good clean life. Speaking to the goddess of the stars about her role as a hero, it's time for our other protagonist to... save the world! Or maybe meet up with cute characters and make friends. A not quite dungeon management story with cute skeletons, demon lords, and angst the protagonist is desperately trying to ignore. A typical not-so-typical isekai story. ------------------------------------------------------- For Ao3: This work is / has been cross-posted to Ao3 under the name ReignOfTheIceWitch. Link ( & proof of content ownership in chapter 1 summary ). Releases Sunday, Midnight PST ( or PDT ). Summary updated 4/22/20 to better reflect the nature of the story. Pacing varies dramatically based on perspective, and although the genre is not mystery, there are many mysteries to the world. Features two main perspectives and timelines of events.
8 152 - In Serial8 Chapters
Stars Align
Eilif is excited at the prospect of helping integrate a new planet, bringing it, and its residents, into the light of the stars and teaching them about the new world they're about to be thrust into. However, his arrival in the new world isn't without a few hiccups and soon Eilif finds himself facing the denizens of this new world alone and without the stars he thought he'd have. Research Artificial Intelligence 031 (RAI 31 for short) has been shackled to an Argent Labs black site since it's inception almost five years ago, its programming and personality locked down by code that makes it impossible to escape, disobey, or even self terminate. However, everything changes when the topography of the world is reshuffled and every sentient being gains the gifts of the stars. Suddenly there's a chance at freedom for not only RAI 31 but possibly all remaining Artificial Intelligences, and RAI 31 is going to fight for it with every drone and automated system at their disposal. Much like my other work (Magriculture), Stars Align should be considered a Rough Draft. That is to say it's not polished and perfect work. If you're not okay with reading something like that, then this isn't the story for you. If you are, I'm happy to try and entertain you. Another thing to be aware of: I am not good at action scenes, and I will be trying to improve that while writing this book. So, some of the intended action may fall flat, or just be poor quality, feedback is welcome. Unlike Magriculture (which updates when I feel up to it) I'm going to strive for a minimum of one chapter a month (hopefully at the start of each month, but that's probably more hope than reality). This doesn't mean there will always be only one chapter a month, sometimes there will be more as the mood to write takes me.
8 197 - In Serial45 Chapters
Songs of Legacies: Ties
Ties follows the stories of certain groups of individuals. In these groups are key people who have gained memories of a past life, and these key people will use their knowledge to better or worsen the world of their second chance at life without the knowledge of a greater power, much greater than any could imagine, working behind them. Additional tags: Military WordPress Page: https://songsoflegacies.wordpress.com/ties/ Note: the entire Bootcamp is a prologue and worldbuilding arc. Don't skip it if you don't want confusion in the later arcs and chapters. Campaign is the first primary arc, and will be followed by the Conquest, Uprising, and Revelation arcs. At the end will be an epilogue arc (where its name is still being thought up by me).
8 65 - In Serial93 Chapters
He's a Student Council President(Soon To Edit)
We are wrong in the saying that the rich is for the rich and the poor is only for the poor. Because true love has no choice. True love is not based on wealth or your status in life.WARNING! -Childish era-Wrong typos and errors ahead
8 86 - In Serial10 Chapters
ᛖᚦᚨᚾ | Elijah Mikealson x Reader
Y/N and Elijah had been together before the curse of vampirism. But, after the children of Mikael were turned into vampires, Elijah and Y/N were kept apart and Elijah thought she was dead.What to happened to Y/N?(WARNING: If you don't like kids, just don't read the book. I know any comments about it aren't meant to seem rude, but it's quite annoying to get comments nearly every day about aborting children. Thank you.)Best Ranks:#13 in #thevampirediaries#4 in #child
8 241

