《ƘADDARAR RAYUWA》K page 48
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
"
Page 48
Zaman nabila a gidansu! mai makon ta samu kwanciyar hankali da nutsuwa kamar yanda take tunani saita samu akasin haka, domin kuwa sam zuciyarta takasa nutsuwa kullum tana cikin tunanin halin databar yarima ko cikekken bacci takasa yi,
Maimakon ta danyi kumari sai kara ramewa data keyi domin tunani dakuma tausayin yarima da kullum yake addabanta cikin zuciyarta,
Abaya tana ganin tana son dariya dayawa amma yanzu data rabu dashi na wani lokaci sannan tagane matukar kaunar tadake masa nabaya ba komai bane,
Duk da kasancewar ko kallon kirki bata samu wajan yarima koda tana waje shi baya zama a wajan amma hakan bai hanata sabawa dashiba kamar yanda hausawa sukace sabo tirken wawa, so sabo da kuma soyayya sun yiwa nabila dabaibayi,
Kwana biyu takara akai ko zata iya cire tunaninsa aranta amma hakan ya faskara maimakon ya ragu sai karuwa yakeyi,
Ita kanta ta tabbata zaman datakeyi a haka a gidansu cutar kanta da zuciyarta takeyi domin sam takasa samun nutsuwa, lokacin tana tareda yarima gani takeyi kamar rayuwarta tana cikin kurkuku, yanzu kuma data rabu dashi sai ta sanya zuciyarta da tunaninta cikin kurkuku,
Addu'a ta dage sosai dayi tasan idan zama da yarima ba alkhairi bane Allah zai canza mata da mafi alkhairi, cikin kwana biyu babu wani takamammen canji a abunda takeji, hakan yasa ta yankewa kanta da zuciyarta shawara dukda kuwa wani gurbi na jikinta da zuciyarta basason wannan hukunci data yanke,
Da yamma likis tasamu mahaifiyarta tana zaune palourn mahaifinsu ta sanya masu aiki su gyaggyara mata ko'ina saboda dawowar mahaifinsu nabila,
Nabila tashiga tazauna cikin nutsuwa, mahaifiyarta ta dubeta cikin tausayawa domin duk tabi ta canja tadawo gida maimakon tasamu sukuni amma sai dada ramewa takeyi,
Kasa nabila tayi dakanta takasa cewa komai domin maganar tayi mata nauyi a baki, mahaifiyarta ta zura mata idanuwa kawai batace komaiba,
Dakyar nabila ta iya bude baki tace mama inason komawa gidan mijinane, dasauri mahaifiyarta ta kalleta tace banganeba wani abun akai miki anan din? Girgiza kai nabila tayi tace babu abunda akayi min kawai dai inason komawane,
Advertisement
Jijjiga kai mahaifiyarta tayi tace babban lamari toh naga keda kanki kikazo kikace kin gaji da zama?
Nabila ta jijjiga kanta tace eh amma yanzu inason komawa saboda koda ina zaune anan dinma hankalina yaki kwanciya hankalina gabaki daya yanacan, ina kwana da tashi da tunanin halinda yake ciki kullum, dama nadawone koda zan samu sukuni amma bansamuba saima abunda yakaru na rashin samun nutsuwar zuciya gara nakoma din kawai ko babu komai nasan ibada nakeyi kuma zan samu lada,
Mahaifiyarta ta jijjiga kai tace ina tausaya mikj sosai saboda halinda kika shiga amma har in dai hakan ne zabin zuciyarki a yanzu bazan hanaki tafiya ba saboda bani nakawo kiba kamar yanda kikazo da kanki kika nemi komawa da kanki bazance komaiba sai Allah yakawo miki sauki cikin lamuranki yabaki ladan ibadan da kikeyi,
Amin thumma amin nabila ta amsa mahaifiyarta tace amma zaki dakata zuwa gobe kafinnan koda mahaifinki bai dawoba nida kaina zan sanya akaiki,
Gyada kai nabila tayi tace nagode mahaifiyarta tace babu komai, Allah ya kawo miki dauki yabashi lpy nabila ta amsa da amin,
Ta mike tatafi mahaifiyarta tabita da kallon tausayawa,
Washe gari mahaifinta bai dawoba dan haka ta sanya aka kai nabila, nabila tasamu kanta da mummunan faduwar gaba a yayinsa takoma gidan, wajan mai martaba tafara isha tabashi hakuri mai martaba yace babu komai na fahimci halinda kike ciki kokadan banji wani abuba Allah yabawa mijinki lpy, kanta kasa ta amsa da amin,
Har umma ma tayi murna da dawowar nabila umma tadanyi mata nasiha hadeda godiya sannan suka maidata sashinta." Wannan kenan!
—————
Kwanan sawwama biyu gidan sadam amman ko sau daya bai taba yimata zancen uwargidansa ba koda kaita wajan uwargidan bai taba yiba balle su gaisa,
Tanason ta tambayeshi amma bataso yaga kamar tanason sany masa ido a rayuwar gidansa kokuma shige masa rayuwar gida,
Dalilin daya hanata tambaya kenan,
Yakan fita lokaci zuwa lokaci sannan taji dawowarsa,
Sai dai idan yafita baya dadewa yake dawowa,
Abida na zaune tacika tayi dam jin zuciyarta takeyi kamar tafashe sakamakon cin karo datayi da video din sadama na ranar da aka kai masa amarya a instagram, ita iya tsawon rayuwarta bata taba kallon angonda ya nuna zumudi akan amaryarsa ba haka kaman sadam, iya zamanta dashi bai taba nuna son wani abuba haka kamar yanda ya nuna akan amaryarsa ba,
Advertisement
Hawayen bakin ciki taji yana zirara akan kumatunta, fuuu tayi daki tadauko gyalenta tadawo tafice tadauki mota tafice a gidan gabaki daya,
Mummy takaiwa video din tagami ai mummy har tafi abida bakin cikin ganin video dinnan har wani huci take zuciyarta zafi take a zafafe tafara neman layin sadam amma mene? Layinsa a kashe diff,
Mummy tadubi abida tace wayarshi a kashe datsu yazo ya gaidani ya koma wallhy danaga video dinnan tun datsu dana ci masa uwa dan iskan yaro, oh yau ni naga ja'iba anya wannan yarinya ba asirceshi tayiba? Sadam nacikin hankalinsa kuwa yake wannan abun?
Anya bai fara tabuwa ba? Abida tace kema dai kya fadi mummy wallhy yanzu ni banma isheshi kalloba yana shigowa gidannan zaiyi wuff yafice ban sake sanyashi a idona,
Mummy tace ih yoh toh ba wannan kanwar ubannasa azabebbiya masifaffiya ta daure masa gindiba? Iyi ai dole yayi abunda ransa yakeso, ai naso akai miki yarinyarnan gidan da kike kici ubanta dakyau, amma ni zaizo ya sameni ina dai-dai dasu gabaki daya,
Abida tace ai mummy ni bansan me yasama aka fasa kawota gidana ba wallhy harda anyi jere aka fasa,
Mummy tace nima ina nasani basa kasani a cikin abunsu shida dadynsu da kanwar ubansa suke shirya komai, daba kin sanar dani ba'a kawota gidan canba aini bazan saniba,
Abida tace mummy dan Allah kiyi wani abu idan ba hakaba muna kallo yarinyarnan zata juyashi yanda ranta yakeso, mummy tace eh ai munanan dake zakiga mai zanyi, tunda nabawa sadam umarni yakibi akan yarinyarnan yasa naji duk na tsaneta duniya banga wanda na tsana fiyeda itaba, abida tayta zuga mummy, mummy tayita zurmawa🙄
Shikam sadam baisan wainar da ake tayawaba wayarshi tana kashe yana can yana shan soyayyarsa da sawwama,
Washe gari kuwa dayazo gaida mummy yasha bala'i kamar zata dakeshi tayita tsinewa sawwama shidai hakuri kawai yake bata,
Bayan tagama yace mata zaiyi tafiya kwana 2 an turashi wani aiki,
Mummy tadan sauka tace yawwa Allah yabada sa'a nace bada wannan yarinya zaka tafi ba? Jijjiga kai sadam yayi saurin yi yace eh mummy aikine ai bazai yiwu natafi da itaba,
Sai lokacin tadan sake ranta tace yawwa sai akula da akwai halima daka tafi da abida,
Sadam ya rusunar dakai yace mummy nima da zanzo hakan saboda ko zata tayani da wnai aiki amma kuma bazai yiwuba,
Mummy tace toh shikenan Allah ya taimaka sadam ya amsa da amin."
Mummy dataji bazai tafi da sawwama ba sai hankalinta yadan kwanta ko babu komai zasu rabu na kwanaki, zata bar mata yaro yadan sarara,
Nikuwa nace anya mummy ba kishi take da sawwama ba? Ba irin iyaye masu kishi da matan yayansu bane?
Sadam yana komawa gida yacewa sawwama tahada kayanta zasuyi tafiya, da mamaki take kallonsa dan batasanda zancen tafiya ba, amma batayi masa gardama ba ta hada kayanta kadan tasaka yazo da kansa yakara dayawa, yace zai fita kafin tadawo tagama shiryawa, zuwa yayi nanma ya shirga abida itama harda murnarta zai tafi at least dai zataji dadi bai tafida kowacce ba a cikinsu, aadam ya gargadi sawwama akan ko family dinta kada ta sanar dasu zancen tafiyarda zasuyi, suna gama shiryawa suka kama hanya sai YANKARI antafi honeymoon🥰."
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial110 Chapters
Fox’s Tongue and Kirin’s Bone
Humanity is dying, hunted to extinction by creatures of legend. One boy was born to save them all. That boy just got knifed in the back. He looked a bit too much like Aaron, you see. Now it’s Aaron’s job to step up, lest his Death correct that little mix-up. But Aaron’s skills as a street rat run more towards stealing and stabbing than towards saving. And the more he learns of what brought dear dead Markus to that fatal alleyway, the more he has to wonder just what the world’s savior was really up to the night the wrong boy died. Cover art by the incredible Lakatos Csenge (@art-emisz)
8 1188 - In Serial50 Chapters
Under a Boundless Sky
If you were to ask someone what they thought of Revian Snow, they would say that she's small. Cute too. Doesn't talk much. Average grades, and hard to find in a crowd, though you'd think that someone with her looks would be more noticeable. She also plays the popular VRMMO's for some reason, but doesn't like to interact with others too much, even online. In short, she doesn't stand out too much. She likes it that way—After all, it's much easier to keep a secret when nobody's looking for one. If you enjoy my work, please consider supporting me on Patreon. It's a great help to me, and a very good motivation to do better, and more. I hope you continue to enjoy what I write!
8 163 - In Serial21 Chapters
Fragmented Realms
This is neither a fairy tale nor a happy story. This is the story of a man, a man whose sole wish was to achieve the peak of swordsmanship. Alas, fate had other plans for him. Finding himself, in a place where many wouldn’t even dare to so much as set a foot in and with no recollection of himself, he wakes up. His journey will be thorny, his beliefs will be shattered, his screams will be heard and his tears will run dry... Will he prevail through the countless hurdles awaiting him? Or will he end up broken by the end of it? Join Reizel, as he travels through the shattered world of Fragmented Realms and you will find out. ~~~ Author's note: First things first, thank you for reading. I hope you enjoy the story as much as I like writing it. Updates will be weekly for now, so take it slow and feel free to check back once in a while. Feedback is always welcome and so is constructive criticism. I wish you have a great read and I'll see you again later!
8 79 - In Serial20 Chapters
A Broken Promise
Sayhas was a killer. He was a mindless blade. A mercenary, a brigand, an outlaw Thief, Assassin. Murderer. He's done it all. Now, he's had a change of heart; he wants to go home and grow old by a fire with the ones he holds dear. But the past cannot be so easily forgotten, and grievances of long ago haunt him at every step. Instead, he travels the world, waiting for old friends to come and collect their dues, hoping that there will come a day when he can finally go home. Unfortunately, Sayhas' talents have caught the unwanted attention by the gods themselves. And when even the god's nasty plots are intertwined with Sayhas, he has two options: To run and pray it all blows over. Or to fight, and to pick a side.
8 96 - In Serial16 Chapters
Yandere Neko Boy x Reader
You should have never brought him home.At first he was cute and innocent.He adored you but that adoration quickly turned into an obsession.Now no one else can have you.I do not own the picture.
8 203 - In Serial55 Chapters
A Dragon Rider's Element
When dark armies and evils of the past awaken in the 21st century, anicent powers choose four new dragon rider are chosen to be the guardians and protecters of their world. Together they mount thier dragons and defend the world from the drakness. This generation Larisa Highlander, an 18-year-old girl from Manhattan's Upper West Side armed with only sarcasm and a sword, has been chosen by a fierce fire dragon to be her rider. With new friends and two powerful brothers she learns long-forgotten secrets and may even find love in the mix of battle. But will love be enough to save her from the ancient evil that threatens to destroy the world as she knows it?Original/Fantasy/RomanceDisclaimer: I own everything in the book expect the pictures I just pulled those off the internet. I hope you enjoy it!
8 106

