《ƘADDARAR RAYUWA》K page 44
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 44
Mama tadubi baba cikin mamaki da al'ajabi jikinta duk yabi yayi sanyi basu gama al'ajabin kayan aure ba ga kuma na adda saratu ya biyo baya,
Nisawa tayi tace baban sawwama yaya kagani akan wannnan lanarin, baba wanda yarasa tacewa yace toh nidai a yanzu banda tacewa bansan gababa amma jikina yayi sanyi da wannan lamari kwarai da gaske,
Mama tace bbu komai bbu abunda yafi karfin ubangiji mu namu addu'a Allah ya sanya albarka a cikin lamarin amma kam wannan abubuwa sunyi yawa ina tsoron daga baya gori yazo yabiyi baya, baba shima aransa abunda yake gudu kenan hakan yasa ya mike yace barina shiga daga ciki zuwa gobe da safe zanje gida nasamu baba na sanar masa lokacin da sukeso ayi biki nan da sati biyu, mama tace Allah yakaimu, tatashi tabi bayan baba,
Sawwmaa na jiyosu daga dakinta ita kanta jikinta yayi sanyi matuka ko amafarki bata taba tunanin haka su sadam zasuyi kayan aure ba, ita kamma batayi zaton dukiyarsu harta kai haka bama,
Ranar baba da mama adarare suka kwana a gidan sakamakon kayan auren sawwama da suke tunanin jin labarinsa kadai ya isa ayi musu fashi a wannan rana bacci ragegge sukayi,
Adda saratu kuwa tun a daren tabi ta shaidawa dady yanda sukayi da iyayen yarinyar sannan tadaura da fadin a gaskiya sadam yayi sa'ar mata da dangi masu karamci hadeda gudun zuciya, domin nasamesu suna shawara akan dawoda kayan auren da aka kai musu wai yayi yawa sukuma albarkar aure sukeso, dady yaji dady matuka a ransa hankalinsa ya kwanta domin yasan tabbas duk abunda anty saratu ta yabeshi to tabbas abune mai kyau kuma baida makusa, dan ita kusancinta da abu bai hana ta kusheshi, kusancinta da mutum bai hana taki fadin gaskiya koda kuwa a gabansane, dady yace toh Allah yakaimu goben muji abunda suka yanke dan gara ayi abunnan kowa ya huta, adda saratu ta amsa da fadin amin."
Da safe bayan sun gama karin kumallo baba yawuce gidan mahaifinsa ya sanar dashi bukatar dangin sadam, malam sa'adu yadubi baba yace toh kai hamisu yaya naka shirin yake? Idan ka tanado abunda ka tanada sai na hado dana wajena sai asanya bikin idan kuma Abunda yake hannunka baida yawa sai muce suyi hakuri har izuwa lokacinda zamu shirya kar azo ayi abu a matse,
Baba yace toh da dai akwai wacce tace tadauki nauyin kujeru da gado toh mudai bamu nuna mana amincewarmu ba saboda gudun abunda zaije yazo ko kuma azo aga son zuciyarmu tunda mu muka haifi yarinyar mukeda hakkin yimata kayan dakin, mlm sa'adu yace toh Alhamdulillah abu yayi kyau matuka in sha Allahu bbu wani abunda zaije yazo, abarta tayi mai sonka shike taimakonka, bbu batun son zuciya a wannan lamari ai kai baka roketaba itace taga zata taimakeka to ka karba hannu bibbiyu kayi godiya,
Saika sanar dasu sati biyun yayi tunda dama abunda zai saka muja lokaci kenan na tabbata sauran kudin hannunmu zai ishemu muyi sauran abunda yarage,
Baba yaciro kudi a aljihunsa ya mikawa mlm sa'adu yana fadin baba ga wannan na kasan akwatin ne suka kawo,
Mlm sa'adu ya girgiza kai yace A'a A'a sam bazan karba ba aje ayi sauran sayayya dashi wanda yarage ka fulaste gidanka ayi wasu yan gyare-gyare tunda kasan baki zasu sauka,
Advertisement
Bbu yanda baba baiyiba akan yakarba amma fir haka yaki, baba yayi masa sallama yatafi, bayan yakoma gida ya sanarwa mama yanda sukayi da mahaifinsa sannan yadaura da fadin saiki shirya kishiga kasuwa abubuwan daya kamata si sassaya mata,
Mama tace toh shikenan angode zan cire abunda zamuyi amfani dashi sauran kamar yanda baba yafada ka gyara gida dashi domin baki, sannan aciki zan saya katifa koda guda biyune yan kananu da tabirmi, baba yace kiyi duk abunda yadace sauran zan san yanda za'ayi dashi,
Mama ta amshi kudin tashiga daki ta adanasu da zummar zata kira kanwarta sushiga kasuwa tare,
Bayan isha'i dady sukazo tareda adda saratu baba ya sanar musu ya amince a tsayarda biki nanda sati biyu, bakaramin murna sukayiba,
Dady bai sanarwa sadam ba sai washe gari ya sanar masa akan an sanya biki nanda 2weeks remain 12days dan haka duk wani shirinda zaiyi yafarashi yanzu, sadam kamar ya dauki dady ya tsomashi a aljanna haka yakejinsa sai faman sirfa masa godiya yakeyi finally shida sawwamarsa zasu kasance atare, jinsa yakeyi wani daban farin ciki sai ratsa gabbai da jijiyoyin jikinsa yakeyi,
Aranar wuni yayi yana kiran sawwama yana jinawa kadan zai kirata koda baida abun fada mata yaji muryarta kawai ya kashe, ba sawwama kadaiba duk wanda yake tareda sadam saida ya fuskanci farin cikin dayake ciki har gida yasamu najeeb ya sanar dashi najeeb yace ikon Allah, Allah buwayi gagara misali wai sadam a shekarunka kaine har zakayi mata biyu? Amma baka ganin kamar mata biyu sunyi maka yawa kaduba rike macefa ba abun wasa bane masu guda daya ma yaya suka kare??
Sadam ya hade rai gam-gam yace har indai kasan bazaka yimun addu'ar sanya alkhairi ba kayi shiru da bakinka kawai,
Murmusawa najeeb yayi yace wannan yazama dole, dolene nayi maka addu'ar alkhairi, Allah yabaka ikon rikesu dayin adalci atsakaninsu, bbu wani bata lokaci sadam yacewa najeeb ya shirya ya rakashi a buga kati, najeeb yace ayau za'a buga katin? Daga sanar maka sai buga kati? Toh kasanma yanda za'a daura aurenne? Kuma karfe nawa? Sadam yace duk zan tambaya,
Dariya najeeb yayi yace ban taba kallon mai zumudin aure irin naka ba, 😅😅😅,
Sadam yace bazaka gane bane ai kai duk yanda zanyi maka bayani bazaka fahimta ba, najeeb yace mai zai hana? Sai dai idan ba'a yimun bayani ba, sadam yace nikam tashi muje, aranar aka buga katin tsabar zumudi irinna sadam,
Bayan isha'i yaje har gida yakaiwa sawwama nata sannan yace aina zatayi walima sai yakama mata hall kafin ya bugo katin walimar wanda zata raba, murmusawa sawwama tayi domin zumudin sadam yanason wuce tunaninta, kamar bazata tankaba dan wata irin kunyarsa datakeji sai kuma tace ni bazanyi walima ba, da mamaki ya kalleta yace meyasa bazakiyi walima ba? Girgiza kanta tayi tace haka kawai, kaima ina fatan bazakiyi wani event ba?
Bakyasone? Ya tambayeta cikin kulawa, gyada masa kai tayi alamun eh, murmusawa yayi yace in sha Allahu bazan yiba tunda bakyso Allah ya sanyawa aurenmu albarka, ciki-ciki sawwama ta amsa da amin yanda bazai jiyota sosai ba,
Biki yanata matsowa yayinda mama ta sanya kai sosai wajan gyara diyarta sanin abunda yafaru da ita abaya, dafarko maganin infection kala-kala tafara hada mata kullum acikinsu take sannan daga baya aka koma na gyaran ciki da waje,
Advertisement
Mama tagama duk wata sayayyar da zatayiwa sawwama baba harya fara gyaran gida, afilin dake cikin gidan aka fara gina dakuna guda biyu idan angama mama zasu koma ciki sai agyara nasu domin saukar baki,
Biki yarage saura 1week takowani bangare anata shirye-shirye amma banda mummy wacce takejin zuciyarta kamar wuta, ko gaisuwa sadam bata amsawa, ganin haka shima yasanya yabata iska na kwana biyu, canma abida sai tijara takeyi akan batason auren da zaiyi, ko kulata sadam bayayi dan abunma mamaki yabashi ita sawwama lokacin daya tashi aurensa sam bata nuna masa tadamu ba dukda yanada tabbacin sonda takeyi masa abida bata dauki 20% cikin 100% ba, shiyasa ya debeta ya watsar dan ganinsa borin samun waje takeyi, shikuma a yanda yakeji yanzu babu wani abunda zai sanya yafasa auren sawwama idan bai aureta yanaga sai dai idan yamutu kafin lokacin aurensu,
Sam mama tahana sawwama fita koda kofar gidane dai-dai da wyaar hannunta kusan kullum akashe take sadam yakan kira ya kira harya gaji bai samuba, wani sa'in sai dare yake samunta hakanma idan taga mama tashiga dakinta ta kwantane sai takunna wayar tasakata a silent, kwana biyunnan sadam kamar akan kaya yake jinsa, koda yazo kofar gida yatura akirata mama saita tura masa haalima aikar daya kawo mata yabawa halima yakoma jiki duk amace, wani irin son ganin sawwama yakeyi ga wata azabebbiyar soyayyarta da take neman zautar dashi a kullum kamar kara masa sonta akeyi,
Halima ta shigo da kayan kai tsaye dakinsu tawuce dan mama tana ciki tana shafawa sawwama hadin datayi mata na Nikakken ridi da dakakken lalle da zuma da garin hulba sai ganyen nim da aka busar dashi a inuwa ya bushe aka dake garin, aka hadesu waje daya tana shafa mata safe da yanma idaya bushe saita murje matashi a jikin ta debo tafasesshen ruwan shamferan lalle ta rufeta dashi har sai tiririn yagama shiga ko'ina ajikinta sannan kuma sai tayi wanke da ruwan lallen bayan ya huce, na kwana uku kadai mama tayiwa sawwama wannan hadin amma jikinta yayi bala'in kyau da wani irin laushi da taushi sai sheki takeyi kamar madara wacce takashe kudi masu yawa wajan yin dilka dasu halawa bazata gwada mata kyallin fata ba,
Halima tashiga dakin da sallama hannunta rikeda wata bag haka trolley sai envalope adayan hannun, mama tadubeta tace meye wannan haka a hannunki kuma? Halima tace wai aikane shine yabani nakawo, mama tace zauna kibude ina kallo, halima tafara bude jakan dinkakkun kayane da gyalluka da takalma, sake baki mama tayi tace meye wannan nake gani me za'ayi dasu?
Halima tace toh yanzu sai dai ta kirashi ta tambayeshi danni baiyimin bayanin komai ba, mika mata envelope din tayi tace yace inbaki wannan sawwama ta sanya hannu ta karba kudine a ciki bandir na 500 yakama 50k kenan,
Mama tace ke yimaza kikirashi ni ban gane wannan zancen ba, lalubo wayar sawwama tayi aka kunna sannan tayi dialing mo dinsa yana shiga ring daya ya daga kamar wanda dama yake zaman jiran kiranta,
Sallama sawwama tayi ya saukar da ajiyar zuciya, cikin muryar kalar tausayi sadam yace sawwamaty mai nayi dana cancanci wannan hukunci mai tsauri haka? Koda muryarki anyimun katanga da jinta, uhum kawai sawwama tace shiyasa bata sanya a handsfree ba saboda tasan za'a rina, kawarda zancen tayi da fadin ina wuni? Lpy sawwamaty nayi missing dinki sosai uhum kawai takara fadi sanna tace naga ka aiko halima ban ganeba shine nakira na tambaya,
Lumshe idanuwa sadam yayi sanyin muryarta yana ratsashi yace kayan fitar bikine na bada aka dinka miki dan kayan dayake cikin akwati ina tunanin bbu dinkakku,
Kudin kuma nasan baza'a rasa abunda zakiyi ba sai kiyi amfani dashi,
Sawwama tace amma yaya sadam wannan kayan sunyi yawa harda kudinma ina zan kaisu haka?" Sadam yace basuyi yawa ba sawwamaty zan iya dukan duk wani abunda na mallaka na kashe miki shi muddin zai sanyaki farin ciki, shiru sawwama tayi tana jinsa aikuwa sai yafara janta da zance, dankwalo mama tayi mata alamun takashe wayar, dasauri sawwama tayi masa sallama tayi hanging call din batareda tajira amsarsa ba, mama tace mikomin wayar nan daga cewa ki tambaya saiki bige. Da tadi, sawwama batace komaiba mama takashe wayar ta rike a hannunta, sawama tayi musu bayanin yanda sukayi mama tace Allah ya kyauta daganan ta mike dan ebowa ruwan shamferan lallen dake kan wuta,
Biki na matsowa mafarkai suna damun sawwama sam har bataso ta kwanta dan da zarar da kwanta sai tayi mafarki wani lokacin tayi mai cikeda tausayi wani lokacin kuma mai cikeda tsoro."
Yau naga ikon Allah😅😅 yanda kasan kun hada baki wannan tana kira ta tambayi kaddarar rayuwa zuwa jimawa wannan zata kira😅 inajin ringing wayana nasan masu neman book ne masu cewa zaku tura kudi abaku Kaddarar rayuwa kaddarar rayuwa bana kudi bane kyautane🥰 fisabilillahi addu'ar ku kawai nake bukata nagode sosai da kulawa."
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Yarima fayada akan naira dari biyu kacal🥰
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial47 Chapters
Demon Heart
It almost feels like Mira is cursed. Her life is going from bad to worse, and just when it feels like she’s bottomed out, she gets kidnapped by a demon named Jorath and taken to another world. She quickly learns that worse is a relative term, and that her life’s trajectory is on a steep decline. Now all she wants is to find a way back to Earth, to her normal boring life in a too-small apartment with a crappy retail job. Jorath has other ideas. He’s tired of being a slave, and he thinks Mira might just be the key to his freedom. He’ll return her home for a price. All she has to do is somehow survive long enough to confront the King of Demons and carve out his heart. Updates Mondays and Thursdays at 6:00 p.m. eastern time.
8 107 - In Serial70 Chapters
Twilight over Arcania
SynopsisA child dies in an alley, but it's not the end.A mysterious entity known as Voice saves the child.The child is reborn in a world named Arcania. A world where magic exists.With a second chance at life, what will the child do in this strange new world?Rebirth Arc (17 chapters - Complete)Liara is reborn in the world of Arcania as a baby. She must grow, and learn of this strange new world.Twilight Arc (Ongoing)Liara makes a place of herself in the world and learns of Arcania and what will happen if she does not intervene.Author's NoteWhat you can expect from this storyThis novel is my take on the resurrection theme. I wanted to write a resurrection story with every element I liked about the theme, but without the elements I disliked. This is the story of Liara. MC's second go at life in a world where magic is real.Arcania is not a nice place. It is my answer to the question "How would civilizations develop if powerful magic was real and widespread enough." I try hard to make a large consistent story in a large consistent world. There will be lots of characters and organizations built to various levels of depth. The story starts small and grows in size and scope.I try to avoid plot armor as much as I can. You can expect at least MC to make it alive quite far in the story. It's the MC's story after all.I spent time building the world before beginning with the writing itself. How continents are shaped, the evolutionary history of the species, the history of the world, the structure of the solar system, the rules of magic, etc... I have planned the whole overarching plot. I have a clear ending in mind.There will be lots of battles and action. From large scale magic battles between immensely powerful beings to small skirmishes. Expect fights to be bloody. In Arcania, magic is just another set of law of physics. It's a natural phenomenon with clear rules to it. Gods exists, they are absolute being that see humanity like a human would see an ant. They are not just really powerful individuals. They act rarely, and indirectly.What this story will not beThere will be no harem element and little to no romance or sex in this story.There will be some comedy and comic relief, but Arcania in general is not a nice place.Fights will be bloody, but I won't write gory descriptions.
8 205 - In Serial33 Chapters
The Cyclical Nature of Time
A girl’s life ends unexpectedly early, or so it would seem. Instead of eternal nothingness, she wakes up in an empty valley with no clue how she got there. Taking her predicament in stride, she sets out to do something about it. Unfortunately for her, the first couple of people she meets aren’t much help. They claim they haven’t heard of electricity and dress as if they were on a break from their job at a Viking-themed amusement park. MC is a somewhat normal girl. She's pragmatic and not very angsty. The story is tagged with anti-hero, but to be clear, she is not a villain. She does good if she can, she just isn't morally motivated to do so. The story starts out smelling of fantasy but will eventually shift towards sci-fi. It contains some supernatural elements and has a strong lead, but it is not your usual power trip. Expect a story that takes its time, but not to the point where entire chapters are spent on mindless chit-chat. I’m not into that. This is my first serious attempt at writing and I've learnt a lot writing this. Unfortunately, that shows. Chapter 1-10 is slow and rather pointless. Things get better, but it is not until chapter 25 or so that I began understanding how to structure chapters and to make them support the larger story. I publish about 3000 words a week (every sunday) but I write about 10000 words a week. Sticking to that pace, which is easy, the last chapter will be out by July.
8 74 - In Serial73 Chapters
The Verant Chronicles - Book One
The once powerful Verant Empire had been brought to its knees after seven years of civil war. The war maybe over, a new emperor maybe at the helm, but the empire remains broken. Deadly plagues, encroaching monsters, divided political loyalties only scratch the surface of the problems the empire now faces. Highwaymen make the roads unsafe, powerful wizards go unchecked and goblin hordes threaten local towns and villages. Elwin doesn’t want to spend his days as a farmer and dreams of adventure. He, his brother Rith, best friend Emerson and adopted cousin Anna, decide to go out into this world as adventurers hoping to seek fame and fortune just like in the books they read. The empire is at a crossroads as Elwin and his friends experience the aftermath of the war, they must come to terms with what it means to live in the Verant Empire as one of it's citizens. It all begins with an intriguing map sewn into cloth, written in a strange language and depicting a place that doesn’t seem to exist. Elwin and his friends decide to go to the capital city to join the adventurer’s guild and find someone who can translate the map and hopeful recognize the locations depicted. Along the way they encounter lizard creatures, goblins, former soldiers, a bard, druid and a powerful wizard who has his own eye on the map. They meet new friends and create deadly enemies. From great plains to a bustling metropolis, to a town devastated by an earthquake, their world of Gaia has a gritty realism to it and the empire is only a small part of a much large realm. It is a Romanesque world teetering on a renaissance in which Gods, gunpowder, armored knights, griffin riders and magic coexist uneasily. Elwin and his companions drink, they swear, they have sexual encounters, they make mistakes and face serious moral dilemmas at every turn. Planned out to be 30+ chapters in total including a prologue and epilogue. Chapters will be released about twice a week when possible.
8 335 - In Serial8 Chapters
Electric (Phillip Carlyle x OC) ~DISCONTINUED~
Just a little fanfic I made up with the help of wildmustang4002 who inspired me to write this story!
8 73 - In Serial71 Chapters
Devil's Meal // Jungkook ✔
Kim Na Ra started working in the most successful company in Seoul.Without her knowing, the Chairman of the company has thousand and one secret. A dark and twisted secret.A secret that involve blood, sweat and tears."Being the devil's vessel is not easy but it is a blessing."⚠️Read at your own risk. There are some sensitive content. If you can't handle it, stop reading and find another book to read.⚠️🔞𝑪𝒐𝒎𝒑𝒍𝒆𝒕𝒆𝒅: 22/5/2020Ranking:#7 - occult#6 - thriller#1- Cannibalism
8 66

