《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 39
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 39
Buɗe ƙofar ɗakin sadam da akayine ya sanyashi juyowa ya dubi wanda ya shigo, ganin najeeb ya sanya ya miƙe zaune, ƙarasawa ciki najeeb yayi ya zauna kusada sadam, Kallonsa sadam yakeyi har ya zauna baice masa komai ba, duka najeeb yakai masa yana faɗin me yake damunka sadam kasan kwana nawa ina kiranka baka amsawa? Ko ranar da result ya fita sanda na kiraka amma bakayi picking ba, nisawa sadam yayi yace bazaka gane bane najeeb wallhy ita kanta wayar ma ni wani lokacin bansan yanda takeba, gabaki ɗaya kaina yayi zafi, mai yafaru kanka yayi zafi? Najeeb ya tambaya, nisawa sadam yayi sannan ya shaida masa abunda yake faruwa, dariya najeeb yayi yace sadam mijin mata biyu, tsaki sadam yaja yace meye hakan? Na faɗa maka magana kuma kana yimun dariya, wata dariyar najeeb ya ƙara yi yace to ai naga kai ɗan gata ne mata biyu lokaci ɗaya, kaga mummy tayi suprising ɗinmu muna tunanin bazata barka ka auri ɗaya ba sai gashi har biyu zata aura maka, nisawa sadam yayi yace amma najeen nifa kaga abidar nan idan nace maka ga cikekken kamanninta nayi maka ƙarya, rabona dana ganta na manta, kuma kai ni inaga zamuzo sa'anni da ita dan ba ƙaramar yarinya bace, dafa kafaɗarsa sadam najeeb yayi yace haka zakayi hakuri sadam, kaga yanda mummy dakyar ta amince da zancennan abu kaɗan zaka yimata ta nemo abunda zata nemi ruguza maka naka auren, tausayin sawwama nakeji! Sadam ya faɗa cikim sanyin jiki, sannan ya ɗaura da faɗin bata nunanin bataji daɗi zancen aurenba bata nunamin damuwa akan cewa su biyu can aura ba, amma ko bata faɗa ba nasan deep down cikin ranta bazataji daɗi ba, tana da hakuri fiyeda tunani najeeb banaso hakurinta yasa acuceta, banaso ta shiga wani hali dalilin aurena, banaso a musgunawa sawwama saboda ina matuƙar sonta, nisawa najeeb yayi yace naji wannan sadam abu ɗaya zakayi idan bakaso a musguna mata, idan bakaso mummy ta tsaneta kayi ƙoƙari wajen kwatanta adalci atsakaninsu, kayi ƙoƙari ka fita hakkin kowacce acikinsu, kayi ƙoƙari wajan kwatanta adalci, ka danne sonda Kake yiwa sawwana idan suna tare su biyu da abida, hakanne zaisa mummy ta kalli cewa ka riƙe mata zaɓinda tayi maka hannu bibbiyu itama saita riƙe maka naka zaɓin hannu bibbiyu,
Advertisement
Allah yasa kawai sadam yace, sannan kuma ka daure ka ringa zuwa wajan abidan domin itama kuɗan saba ko kadanne bazai yiwu ace anyi sure bbu sabo ko kaɗan ba, hmm kawai sadam yace daga man suka bar wannan zancen suka shiga wani dance daban."
Bayan 5days sadam yana zaune a ɗaki mummy ta aiko a kirashi tashi yayi da sauri saboda shi yanzu sam bayason kiran mummy a akoda yaushe ta kirashi yasan akwai wani abun a ƙasa,
Zama yayi gefe yace gani mummy! Uhmm sadam dadynka ya bada kuɗi a haɗa kayan aure lefe, duka na abida dana wannan yarinya wayema sunanta? Sawwama sadam yabata amsa atakaice, eh ita toh shine na kiraka naji yanayin gidansu saboda kowa a haɗa masa dai-dai ƙarfinsa,
Amma mummy mai zai hana a haɗa duka iri ɗaya ba dai-dai dady ya bada kudin ba?
Dankwalo mummy tayi masa tace ungo naka nan ai dai-dai ruwa dai-dai gari akanme zamu hada musu kayanda yafi ƙarfinsu? Ai ayi musu iya abunda hankalinsu zai iya ɗauka kawai,
Jijjiga kai sadam yayi yace iyayenta ba masu karfi bane, wani aiki yakeyi? Mummy ta tambaya, baya aikin komai sayarda abu yakeyi akasuwa, zaro ido mummy tayi tace kai dai sadam wallhy taurin kanka ne yayi yawa mace ɗaya bata isheka ba? Iyeh? Mata biyun ba wani amfani garesu ba, sadam yace nima abunda na gani kennan mummy gara abarni na auri wacce nakeso yafi, sake baki mummy tayi tace ahh kajimim banzan yaro toh tashi ka bani wuri baza'a bari ka auri wacce kakeso ɗinba,
Miƙewa sadam yayi ya fice cikin five days mummy tagama haɗa kayan lefe nasu su duka, amma na abida yafi na sawwama, zannuwa 40 ne ana abida na sawwama 20 komai na abida ya ninka na sawwama dukda kuwa mummy bataga gidansu sawwamma ba,
Bata bar dady yaga kayan ba saboda tasan zaiyi faɗa sannan kuma yace dole sai an ƙara na sawaama, haka a cikin week ɗin aka kai kayan abida yayinda biki sai matsowa yakeyi baifi saura 10days ba idan kaga mummy alokacin gaba ki ɗaya ta dawo busy,
Advertisement
Sadam kuwa yanda kasan ba bikinsa akeyi ba, domin shi ko sau ɗaya baije yaga amaryar ba,
Sai da mummy ta sameshi tayi masa faɗa sosai sannan yafar zuwa ya ganta,
Ita kuwa sawwama ta maida hankalinta gabaki ɗaya akan karatunta taƙi saka zancen aurenda sadam zaiyi a ranta bare ya dameta koda sau ɗaya bata taɓa yimasa zancen ba kuma,
Daga taji zancen yana shirin damunta saita ɗauki Ƙur'ani taita karatu sai taji sanyi sannan ta ajiye,
Malam sa'adu ya tara yaransa gabaki ɗaya ya sanar musu da zancen auren sawwama ga sadakinta da aka kawo kowa sai ya kawo nasa karon a haɗa ayi abunda ya dace kowa sai mamki yakeyi sadaki 200k dan gidan waye haka kowa ya faɗi abunda zai iyayi banda yaya zakari wanda mamaki yagama kasheshi wato kuɗi hamisu yagani ya sanya yaƙi bawa isma'il auren hafsa kenan? Ya kasa ɓoyewa yabar abun cikin ransa gaban mahaifinsu da kowa yace ashe hamisu kuɗi yafi maka zumunci kenan? Sun kuida kai baba yayi ya kasa cewa komai, mahaifinsu malam sa'adu yace zakari mekake nufi kenan? Yaya zakari yace kwanaki nazo nasamu hamisu da wani zance ni aganina abun farin cikine da murna na shaida masa cewa ismail yaga ƴar wajansa yanaso tunda na faɗa sai naga fuskarsa ta canja maimakon yayi murna sai naga gabaki ɗaya ya canja fuska nida na ɗauka zaifi kowa murna, nabarshi akan zaiyi shawara da iyalinsa akan zai nemeni har yanzu zancen da nake maka baicemim zai bada ko bazai bada ba nidai kawai an kirawoni nazo da nazo na tarasda wannan zance, kaji ashe shi kuɗi yafi masa zumuncine, aikuwa kuɗi ba shine kwanciyar hankali ba inji yaya amadu, yaya sabiru yace amma hamisu ka bamu mamaki banyi zaton cewa zakaƙi ɗam uwanka akan kuɗiba, laraba mahaifiyarsu datake gefe tace yoh wannan matar tasa zata barshi ne ya farantawa ƴan uwansa rai? Itada take haifo masa ƴaƴa mata kaga sun zama mata jari, miƙewa tayi tana faɗin toh ni dai wannan aure bada yawunaba, malam sa'adu daya gama sauraron abunda suke faɗi yace laraba dawo man ki zauna, bbu musu tadawo ta zauna, malam sa'adu ya dubi baba yace hamisu kaji mai ƴan uwanka sukace inaso inji ta bakinka menene dalilinka na aikata hakan?
Laraba tace toh koma menene dalilinsa gida bai koshi ba za'a kaiwa wajene iyih fisabilillhi malam." aina aka taɓa yin haka? Ace gana gida yanaso a ɗauki yarinya abawa bare, ba'a taɓa yiba baza'a fara akanmu ba."
* FITATTU BIYAR NA KUD'INE.*
*FEEDOHM - SILAR WAYE?*
*ZAINAB BAWA- YARIMA FAYAD.*
*ZEE YABOUR - DR MUHRIX.*
*HAJJA CE - ANNURIN ZUCIYA.*
*NANA DISO - GIMBIYA SUHAYMA.*
LITTAFI BIYAR AKAN___500,
IDAN HUDU KIKE SO___450,
IDAN KUMA UKU NE___400,
IDAN BIYU KIKE SO___350,
IDAN KUMA D'AYA KIKE SO 200.!
TURA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT D'IN.
3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK TARE DA SHAIDAR BIYA A 08036953516
KO KUMA.
ACCOUNT NUMBER:- 0003075326 ZAINAB M BAWA
Jaiz bank SHAIDAR BIYA TA 08161146563.
*KO KATIN MTN TA WANNAN LAMBAR 07065283730 TARE DA SHAIDAR BIYA.*
*SANNAN MUYI ADDING D'INKI A FITATTU GROUP🌹...*
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial11 Chapters
RE: Souls War Apocalyse
When I and every other humans on earth have been summoned to the cursed world of Yvelmore, to serve as a front-line soldier in an impossible war against an invasion of nightmarish creatures, I knew right away that something was going to go wrong. I was right. The war? Hell, we lost it so much all the nations of the world have been destroyed and all the races have disappeared. Me? I was a veteran who survived until the end. Was I strong? Fuck yeah of course I was, except ... it was useless, I died like everybody else. The bad news? When I thought it was finally over, I woke up in the past, the moment I was summoned to the beginning of the war. Come on, seriously? Do I really have to go through all that again? What? And everything restarts every time I die? No... are you fucking kidding me? Right? Genre: Action, Adventure, Medieval Apocalypse, Times Loops, Progression, War & Fantasy, Grimdark, Magic, Horror, LitRPG (but RP). Tone: Despair at the firsts chapters (which makes sense for a story that begins with the end of the world, doesn't it?), and lots of humor and stupid situations after to lighten the tone of the story. (Oh, and the MC is NOT a psychopath, a rapist, a hypocrite, or human garbage, so sorry for those who like that, because I don't like that). Note: Expect this story to contain grammatical errors and occasional random conjugations. I am learning English, and I have made a lot of progress, but I still have some gaps. So if you're allergic to it, don't read this story, you would inevitably be disappointed.
8 187 - In Serial24 Chapters
The [Bookworm] Who Couldn't Read
Vesper's excitement is palpable on his 15th birthday, the day he chooses his path. When he roles some unsavory options Vesper is pigeonholed into a class that spirals him down into a conflict that is way over his head. How will Vesper navigate and make sense of the world with his new class and recover the part of him that goes missing?
8 361 - In Serial23 Chapters
A Wizard's Soul
There are those who dislike the way things are within their world and work to change it. They are often called the Simpler Souls. Yet there are also those that will do all they can to change the world itself. Most of them are called mad. Some of them have another title though. Wizard. An Epic Level 3.5 Wizard is sent to Remnant. (RWBY/D&D 3.5 Crossover) (Crossposted onto A03, RRL, and Sufficient Velocity.)
8 144 - In Serial17 Chapters
Meet Me in Another World: For You
Five years have gone by since Michael last opened Lunar Masquerade, an MMORPG where you don’t choose a class, a calling chooses you. Yet, here he is, awake inside the game, naked in a circle of arcane symbols. Summoned. But, when he finds that the one to summon him is no other than his fiancée’s character, Selrah, it soon dawns on him that they may have left the game, but the game continued without them. No longer Michael, but Mythril, and a few quests and a raid later, he is on the run. His summoning no accident, he must flee the very person he thought he could rely upon, not to mention an ego-maniac of a guild leader, and a forlorn ostrich named Audreg. His calling changing to one thought only of legend, his companions a womanizing bard and a noxiri too fond of daggers, Mythril must regain his strength and reach the Feylands, before another calls upon the ancients leading the world into destruction once again.
8 131 - In Serial44 Chapters
The Making of a God Slayer
I wasn't born blind. After an accident, when I was very small, I became blind. Well, I didn't care because I "trained" my other senses until I was 16 years old. When I was 14, I moved from my rural home in Hokkaido to Tokyo because of my father's job.There, at my new high school, I met someone. From what I heard, she was the "idol" of our school. Well, not that I care about appearances, since I'm blind...Oh? How did I become a Godslayer? Well, everything began two years later when I heard a genderless voice saying:"You all were summoned to another world." -------------------------------------------------------------------------------------- WARNING: This fiction is just an side project, so the posting frequency will be very... erratic. It can take from some hours to months between chapters... You've been warned...
8 189 - In Serial27 Chapters
BURNER ✅
HIGHEST RANK: #238 in CHICKLIT (18/7/18) Anastasia Carmichael stumbles across a lost phone. When she tries to return it she meets Marcello Morretti the leader of the Italian Mob. Book 2 in the Morretti Brothers Series.
8 273

