《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 37
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 37
Sadam yana zaune yana aikin tunani kamar yanda ya saba kwana biyu baida aikinda ya wuce shi, hussaina ta buɗe ƙofa tashiga ɗakin da sallama, juyowa yayi ya kalleta fuskarsa bbu annuri, kafin yayi magana hussaina tayi saurin katseshi da faɗin dady yana kiranka, juyarda kansa gefe yayi yace ina zuwa, dasauri ta juya ta fice saboda yanda taganshi tasan yanzu sai ya hau mata masifa,
Miƙewa yayi ya fita domin amsa kiran dady bai ganshi a palour ba kamar yanda ya barshi hakan yasa ba wuce aɗakin dady kai tsaye yabar mummy a palour tanata waya wucewa sadam yayi zuwa ɗakin mahaifinsa, Mummy kuwa da yayanta commisioner take waya ta tura masa result ɗin sadam shine ya kirata yana tuna mata zancen auren sadam da abida, mummy ta shaida masa kada yaji komai, zasuyi magana soon,
Abida dake zaune kusada mahaifinta bayan yagama waya ta dubeshi tana faɗin abba mai tace maka? shafa fuskar tilom ɗiyarsa abba yayi yace tacemin bbu damuwa zamuyi magana, murmushi abida tayi tace dan Allah abba ka matsa wata Allah bazan iya auren kowaba idam ba shi ba, karkiji komai zaki aureshi abba yabata amsa."
da sallama sadam ya shiga ya zauna dady ya amsa da fara'a kwance akan fuskarsa,
Fursarda iska dady yayi yace sadam ma sha Allah naga result yayi kyau Allah ya sanya alkhairi sannan kuma ya sanya rai aka yiwa, sadam ya amsa da amin dady yaci gabada faɗin toh yau dai sadam ka cikawa mummy burinta kamar yanda ta buƙata saura ita kuma ta cika maka naka burin, da rashin fahimta sadam ya ɗago yana kallon mahafinsa yace kafin na faɗa maka abunda nake nufi inaso zanyi maka wasu yan tambayoyi gameda yarinyarda kake nema?"
Dady yace"
Wacece ita?
Waye mahaifinta?
Yaya tarbiyarta take?
Yaya kuma yanayin tarbiyar gidansu take?
Shin matace ka zaɓawa kanka kai kaɗai kokuma harda ƴaƴanka kayiwa zaɓi? menene dalilinka nason aurenta?
Nisawa sadam yayi yace dady ita ba kowa bace face ƴar masu ƙaramin ƙarfi, ƙaramin ƙarfi ina nufin basuda komai sai godiyar Allah da rufin asiri, basuda dukiya basuda arziki amma zuciyarsu cike take d aabubuwan arziki ina nufin sunada zyciya mai kyau, matsayinda suke dashi na rashi bai sanya sun faɗawa halaka suna rayuwarsu dai-dai su, mahafinta yana fita yayi buga-buga ya samawa iyalinsa abunda zai rufa musu asiri, basuda kwadayi ko kadan yanda Allah yabarsu anan suke barin kansu, mahaifinta ya bawa yarnsa tarbiya rashi bai sanya ya barsu sun sangartaba, yabasu tarbiya kamar yanda nake sanya ran zata bawa yaranda zata haifa tarbiya, sunanta hafsa tanada matuƙar hakuri, halayanta masu kyau suka sanya naji ina son aurenta, dady sam abun duniya bai damesu ba, saboda ko lokacin dana furta mata ina sonta mahaifinta sai ya shiga zancen ya gwadamin muhimmancin ta a wajansa da muhimmanci riƙe amana akan tarbiyar ɗiyarsa, dady in katse maka kawai daga ita har mahaifanta mutanen kirki ne, babanta ma bawani babba bane domin itace babba a wajansa bazai wuce 35-36yrs ba gabaki ɗaya,
Advertisement
Jijjiga kai dady yayi yace status ɗinsu hai dameni ba sadam nidai damuwata ace mutanen kirki sannan kuma sun bawa ɗiyarsu tarbiya duk sanda kake mata har in dai batada tarbiya bazan taɓa bari ka aureta ba, jin daɗi shine ka auri mace tagari wacce zata bawa ƴaƴanka tarbiya, kaga mahaifiyarku kada ka ganta haka tanada tsauri akan yaranta but deep inside mutuniyar kirki ce sosai, saboda har gobe ina alfahari da irin tarbiyarda tabaku,
Jijjiga kai sadam yayi yace hakane dady dan tarbiya kam na shaidi mummy, sannan itama wancan satinda yawuce ta sauke Ƙur'ani, jijji ga kai dady yayi yace ahh toh ma sha Allah kace hafiza ce,
Murmushi sadam yayi dady yace karatun boko fa?
Sadam yace she's 16 dady sai wannan year ɗin zata gama secoundry, dady yace amma sadam kana gani iyayenta zasu yarda suyi mata aure a 16yrs?
Eh kawai sadam yace dady yace toh shikenan tun farko abunda yasa ban amsa makaba ina bari naga yanda mahaifiyarka zata ɗauki zancen, nabata damarta a matsayinta na mahaifiyarka amma tana neman wuce gona da iri shiyasa na yanke shawarar cewa d aamincewarta da babu zanyi maka aure, tunda har kunyi yar jejeniya akan zaka cika mata burinta kayi karatu ka fito da result mai kyau sai ita kuma ta cika maka naka burin, toh a yau kacika mata nata, inaso ka dauki wannan abunda zanyi kamar shine nata alƙawarin da zata cika maka,
abu na biyu kuma danakeso ka sani shine zan sanya amin bincikr akan yarinyar da mahaifinta har in dai naji wani mummunan abu to bazaka aureta ba, dammm gaban sadam ya faɗi dady yace iya adalcin da zan iya maka shine zance ka nemi wata ka aura, sannan zan nema maka aiki kafin lokacim bikin yanzu zan kira abokina ayau ko zuwa gobe zai baka aiki a ministry ɗinsu, saboda ministry ɗinsu tafi tamu kyau shiyasa zan nemi a wajansa aamma da a tamu ministry ɗin zan baka,
amma kuma banso ace ni kai da mummynka duka muna aiki ministry ɗaya,
Zaka iya tafiya Zuwa gobe zan saka ayimun bincike idan anyi zan kiraka, kafin katafi ka sanar dani sunan gidansu da anguwarsu,
Advertisement
Godiya sadam yayiwa dady sosai sannan yayi masa saida safe ya fita,
Yana jin abu biyu a ransa ga fargaba ga daɗi, amma daya tuna baba ya taɓa faɗa masa bbu wanda yasan da faruwar hakan zai yaji daɗi,
Washe gari dady ya aiko akazo akayi masa bincike akan ita yarinyar da mahaifinta duk wani abunda aka samo akansu akazo aka faɗawa dady,
Dady ya kira sadam domin faɗa masa abund aya jiyo,
Sadam yana zaune gaban dady duk idanuwansa yayi zuru-zuru, dady yayi gyaran murya yace sadam! Da faɗuwar gaba sadam ya ɗago ya dubeshi yace na'am dady, dady yace nasa anyimin bincike toh ma sha Allah sadam kayi zaɓen mace ta gari da gida na gari, domin an shaidamim cewa mahaifinta shekararsa sha bakwai anguwarsu amma har rana mai kamar tayau ba'a ta6a jinsa da wani ba, sa'insa bata taɓa shiga tsakaninsa da wani ba, sannan kuma maganar tarbiyar yaransa an shaidesu nan ma,
Yanzu abunda zance Allah ya sanya mana alkhairi akan abunda muke shirin yi, gobe in sha Allah zamuje dan nema maka auranta,
Washe baki sadam yayi yafara jerowa mahaifinsa addu'a dady yana amsawa da amin."
Suna zazzaune a palour mummy itama tana zaune ranta fari ƙal yanzu hakama result ɗin sadam ne a hannunta, dady ma yana zaune a gefe,
Mummy ta dubi sadam tace sadam na yarda zan barka kayi aure, da mamaki sadam ya dubeta ganin yanda tayi magana bbu ko alamun ɓacin rai a tattare da ita, mummy taci gabada faɗin idan kayi aure sai kaci gaba da karatunka, dama burina ba anan zakaci gabada karatun ba, waje zan fiddaka idan zaku tafi da matar can sai ku tafi saboda itama matarda zaka aura ɗin acan zataci gaba da karatunta, amma da sharaɗi,
Kallonta dady yayi yana jira yaji sharaɗinda zata faɗa."
* FITATTU BIYAR NA KUD'INE.*
*FEEDOHM - SILAR WAYE?*
*ZAINAB BAWA- YARIMA FAYAD.*
*ZEE YABOUR - DR MUHRIX.*
*HAJJA CE - ANNURIN ZUCIYA.*
*NANA DISO - GIMBIYA SUHAYMA.*
LITTAFI BIYAR AKAN___500,
IDAN HUDU KIKE SO___450,
IDAN KUMA UKU NE___400,
IDAN BIYU KIKE SO___350,
IDAN KUMA D'AYA KIKE SO 200.!
TURA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT D'IN.
3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK TARE DA SHAIDAR BIYA A 08036953516
KO KUMA.
ACCOUNT NUMBER:- 0003075326 ZAINAB M BAWA
Jaiz bank SHAIDAR BIYA TA 08161146563.
*KO KATIN MTN TA WANNAN LAMBAR 07065283730 TARE DA SHAIDAR BIYA.*
*SANNAN MUYI ADDING D'INKI A FITATTU GROUP🌹...*
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial23 Chapters
My Undesired High School Repeat
Wren was in his college dorm when he got a text asking if he would like the chance to travel back in time. Having answered no, he fell asleep and woke up five years into the past right at the beginning of his first year in high school. Annoyed with the fact that he had to repeat high school once more, strange things begin to happen as he relives certain events from his past with a new perspective. And with his new ability to somehow recall certain memories from the previous timeline, Wren will discover a new side to his high school life from five years ago. Contains elements of magic and fantasy. --- Note: This is also crossposted on ScribbleHub and my first time attempting an original story. Criticism and comments are advised, but please don't be mean about it. I'm a sensitive guy.
8 193 - In Serial11 Chapters
The World of Alaris: The Chronicles of Darkness
Fifteen years ago the Kingdom of Livnar was overthrown by a coven of vampires that lied in waiting and plotted for years before making their move and claiming their prize. The world was shocked, as in a single bloody night the ruling nobles of the kingdom were either killed, fled, or aided in the vampiric coup. As such, the Sanguinium was formed. To south the Kingdom of Dragons--Draconia did little, and even begrudgingly accepting the new vampire Kingdom. To the east, the Yfanorisian Republic eagerly opened trade with the newly formed kingdom eager to monopolize trade rights within the land. However, to the east, the Empire of Nimastar refused to acknowledge the fledgling kingdom.An unsteady peace has hovered over the land for the past fifteen years--but in the shadows, there are forces at work to stoke the flames of hatred and disdain between the Empire, and Vampiric kingdom. Tyrius and Leanna Elmount, a pair of orphans living in the southwestern part of the empire are caught in the middle of the plot to stoke the flames of war--and are forced to flee east for fear of their lives.
8 192 - In Serial18 Chapters
A Long Refrain
September, in the Continuate: For most students living in the Third Division, the month's arrival usually means the start of a new school year. But not so for one particular freshman, whose first month at college seems to never end—literally. Set during the 20th year of the nation's Rectification Era, A Long Refrain follows Melody Quick’s attempts to escape from the month-long time loop she's found herself trapped in. Her journey, which starts in the capital city of Somnhaven, will take her across the vast expanse of land once known as Circadia, whose forgotten histories, ancient secrets and eccentric inhabitants could hold the key to discovering the true nature of the loop and the role she herself plays within it. However, the more she learns, the more cruel truths she must face: Will she really be able to handle the awful reality behind the loop, and all that it entails? And will those very same answers she's found be enough to not only break her free from the loop, but to also protect the people she holds dear? (A-and from what, exactly ...?)
8 91 - In Serial67 Chapters
MEMÓRIAS DE UM DEUS - Ficção [português]
E o Trovão criou os anjos, de onde surgiram os demônios; e o Trovão criou as pessoas, de onde surgiram os dahrs; e o Trovão criou os homens, de onde surgiram os nefelins. A cada nova criação uma triste estranheza entre elas, numa silenciosa disputa, desnecessária, pela atenção e amor do Trovão, esquecidos que cada um partilha a mesma origem, sementes do próprio Trovão, experimentando toda a criação. Não era isso o que se buscava? Surgimos inocentes e evoluímos, nos esforçando novamente para voltarmos ao UM e podermos ser inocentes novamente. Como serão os multiversos quando aprendermos que somos apenas sementes, lançadas num dia luminoso? Então, até lá ...
8 149 - In Serial22 Chapters
Birthday surprise (Dnf)
George has something special planned for Dream's birthday and things are said. This is going to be a short story. This is a dreamnotfound fan fiction I don't expect this to get big BUT saying that george, dream and anyone else from the dream smp do not read this please (nothing bad just embarrassed). if anyone mentioned in this fan fiction reaches out to me or just overall says their uncomfortable with it I will take it down straight away.
8 190 - In Serial76 Chapters
Manan - Entangled
Manik is the beloved son of Raj and Nyonika. He has almost everything in life, and he loves to win at everything he lays his hands on. However, there is one thing he despises, he doesn't want to get entangled in love or marriage. Nandini grew up in an orphanage. She was full of life earlier, but an incident changed her life and left her depressed. She has lost her purpose in life, but she is trying to move on from her past. Manik and Nandini cross paths as strangers, and they start off on the wrong foot. Manik's dislike towards Nandini turns into hatred, when he comes to know that she had betrayed his cousin, and he agrees to take revenge from Nandini. Is Manik successful in getting Nandini entangled in the revenge plan or does he himself get entangled in the process? How does the revenge plan affect Nandini who is already depressed?Their lives aren't the only ones that are entangled. The lives of their dear ones are entangled too. Hop in to unravel the entanglements.#1 in Manik on 12th November 2022#1 in shortstory on 29th October 2022#1 in manan on June 30th 2022#1 in nandini on 29th April 2022#43 in newstory on 29th June 2021#82 in novel on 9th July 2022
8 159

