《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 37
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 37
Sadam yana zaune yana aikin tunani kamar yanda ya saba kwana biyu baida aikinda ya wuce shi, hussaina ta buɗe ƙofa tashiga ɗakin da sallama, juyowa yayi ya kalleta fuskarsa bbu annuri, kafin yayi magana hussaina tayi saurin katseshi da faɗin dady yana kiranka, juyarda kansa gefe yayi yace ina zuwa, dasauri ta juya ta fice saboda yanda taganshi tasan yanzu sai ya hau mata masifa,
Miƙewa yayi ya fita domin amsa kiran dady bai ganshi a palour ba kamar yanda ya barshi hakan yasa ba wuce aɗakin dady kai tsaye yabar mummy a palour tanata waya wucewa sadam yayi zuwa ɗakin mahaifinsa, Mummy kuwa da yayanta commisioner take waya ta tura masa result ɗin sadam shine ya kirata yana tuna mata zancen auren sadam da abida, mummy ta shaida masa kada yaji komai, zasuyi magana soon,
Abida dake zaune kusada mahaifinta bayan yagama waya ta dubeshi tana faɗin abba mai tace maka? shafa fuskar tilom ɗiyarsa abba yayi yace tacemin bbu damuwa zamuyi magana, murmushi abida tayi tace dan Allah abba ka matsa wata Allah bazan iya auren kowaba idam ba shi ba, karkiji komai zaki aureshi abba yabata amsa."
da sallama sadam ya shiga ya zauna dady ya amsa da fara'a kwance akan fuskarsa,
Fursarda iska dady yayi yace sadam ma sha Allah naga result yayi kyau Allah ya sanya alkhairi sannan kuma ya sanya rai aka yiwa, sadam ya amsa da amin dady yaci gabada faɗin toh yau dai sadam ka cikawa mummy burinta kamar yanda ta buƙata saura ita kuma ta cika maka naka burin, da rashin fahimta sadam ya ɗago yana kallon mahafinsa yace kafin na faɗa maka abunda nake nufi inaso zanyi maka wasu yan tambayoyi gameda yarinyarda kake nema?"
Dady yace"
Wacece ita?
Waye mahaifinta?
Yaya tarbiyarta take?
Yaya kuma yanayin tarbiyar gidansu take?
Shin matace ka zaɓawa kanka kai kaɗai kokuma harda ƴaƴanka kayiwa zaɓi? menene dalilinka nason aurenta?
Nisawa sadam yayi yace dady ita ba kowa bace face ƴar masu ƙaramin ƙarfi, ƙaramin ƙarfi ina nufin basuda komai sai godiyar Allah da rufin asiri, basuda dukiya basuda arziki amma zuciyarsu cike take d aabubuwan arziki ina nufin sunada zyciya mai kyau, matsayinda suke dashi na rashi bai sanya sun faɗawa halaka suna rayuwarsu dai-dai su, mahafinta yana fita yayi buga-buga ya samawa iyalinsa abunda zai rufa musu asiri, basuda kwadayi ko kadan yanda Allah yabarsu anan suke barin kansu, mahaifinta ya bawa yarnsa tarbiya rashi bai sanya ya barsu sun sangartaba, yabasu tarbiya kamar yanda nake sanya ran zata bawa yaranda zata haifa tarbiya, sunanta hafsa tanada matuƙar hakuri, halayanta masu kyau suka sanya naji ina son aurenta, dady sam abun duniya bai damesu ba, saboda ko lokacin dana furta mata ina sonta mahaifinta sai ya shiga zancen ya gwadamin muhimmancin ta a wajansa da muhimmanci riƙe amana akan tarbiyar ɗiyarsa, dady in katse maka kawai daga ita har mahaifanta mutanen kirki ne, babanta ma bawani babba bane domin itace babba a wajansa bazai wuce 35-36yrs ba gabaki ɗaya,
Advertisement
Jijjiga kai dady yayi yace status ɗinsu hai dameni ba sadam nidai damuwata ace mutanen kirki sannan kuma sun bawa ɗiyarsu tarbiya duk sanda kake mata har in dai batada tarbiya bazan taɓa bari ka aureta ba, jin daɗi shine ka auri mace tagari wacce zata bawa ƴaƴanka tarbiya, kaga mahaifiyarku kada ka ganta haka tanada tsauri akan yaranta but deep inside mutuniyar kirki ce sosai, saboda har gobe ina alfahari da irin tarbiyarda tabaku,
Jijjiga kai sadam yayi yace hakane dady dan tarbiya kam na shaidi mummy, sannan itama wancan satinda yawuce ta sauke Ƙur'ani, jijji ga kai dady yayi yace ahh toh ma sha Allah kace hafiza ce,
Murmushi sadam yayi dady yace karatun boko fa?
Sadam yace she's 16 dady sai wannan year ɗin zata gama secoundry, dady yace amma sadam kana gani iyayenta zasu yarda suyi mata aure a 16yrs?
Eh kawai sadam yace dady yace toh shikenan tun farko abunda yasa ban amsa makaba ina bari naga yanda mahaifiyarka zata ɗauki zancen, nabata damarta a matsayinta na mahaifiyarka amma tana neman wuce gona da iri shiyasa na yanke shawarar cewa d aamincewarta da babu zanyi maka aure, tunda har kunyi yar jejeniya akan zaka cika mata burinta kayi karatu ka fito da result mai kyau sai ita kuma ta cika maka naka burin, toh a yau kacika mata nata, inaso ka dauki wannan abunda zanyi kamar shine nata alƙawarin da zata cika maka,
abu na biyu kuma danakeso ka sani shine zan sanya amin bincikr akan yarinyar da mahaifinta har in dai naji wani mummunan abu to bazaka aureta ba, dammm gaban sadam ya faɗi dady yace iya adalcin da zan iya maka shine zance ka nemi wata ka aura, sannan zan nema maka aiki kafin lokacim bikin yanzu zan kira abokina ayau ko zuwa gobe zai baka aiki a ministry ɗinsu, saboda ministry ɗinsu tafi tamu kyau shiyasa zan nemi a wajansa aamma da a tamu ministry ɗin zan baka,
amma kuma banso ace ni kai da mummynka duka muna aiki ministry ɗaya,
Zaka iya tafiya Zuwa gobe zan saka ayimun bincike idan anyi zan kiraka, kafin katafi ka sanar dani sunan gidansu da anguwarsu,
Advertisement
Godiya sadam yayiwa dady sosai sannan yayi masa saida safe ya fita,
Yana jin abu biyu a ransa ga fargaba ga daɗi, amma daya tuna baba ya taɓa faɗa masa bbu wanda yasan da faruwar hakan zai yaji daɗi,
Washe gari dady ya aiko akazo akayi masa bincike akan ita yarinyar da mahaifinta duk wani abunda aka samo akansu akazo aka faɗawa dady,
Dady ya kira sadam domin faɗa masa abund aya jiyo,
Sadam yana zaune gaban dady duk idanuwansa yayi zuru-zuru, dady yayi gyaran murya yace sadam! Da faɗuwar gaba sadam ya ɗago ya dubeshi yace na'am dady, dady yace nasa anyimin bincike toh ma sha Allah sadam kayi zaɓen mace ta gari da gida na gari, domin an shaidamim cewa mahaifinta shekararsa sha bakwai anguwarsu amma har rana mai kamar tayau ba'a ta6a jinsa da wani ba, sa'insa bata taɓa shiga tsakaninsa da wani ba, sannan kuma maganar tarbiyar yaransa an shaidesu nan ma,
Yanzu abunda zance Allah ya sanya mana alkhairi akan abunda muke shirin yi, gobe in sha Allah zamuje dan nema maka auranta,
Washe baki sadam yayi yafara jerowa mahaifinsa addu'a dady yana amsawa da amin."
Suna zazzaune a palour mummy itama tana zaune ranta fari ƙal yanzu hakama result ɗin sadam ne a hannunta, dady ma yana zaune a gefe,
Mummy ta dubi sadam tace sadam na yarda zan barka kayi aure, da mamaki sadam ya dubeta ganin yanda tayi magana bbu ko alamun ɓacin rai a tattare da ita, mummy taci gabada faɗin idan kayi aure sai kaci gaba da karatunka, dama burina ba anan zakaci gabada karatun ba, waje zan fiddaka idan zaku tafi da matar can sai ku tafi saboda itama matarda zaka aura ɗin acan zataci gaba da karatunta, amma da sharaɗi,
Kallonta dady yayi yana jira yaji sharaɗinda zata faɗa."
* FITATTU BIYAR NA KUD'INE.*
*FEEDOHM - SILAR WAYE?*
*ZAINAB BAWA- YARIMA FAYAD.*
*ZEE YABOUR - DR MUHRIX.*
*HAJJA CE - ANNURIN ZUCIYA.*
*NANA DISO - GIMBIYA SUHAYMA.*
LITTAFI BIYAR AKAN___500,
IDAN HUDU KIKE SO___450,
IDAN KUMA UKU NE___400,
IDAN BIYU KIKE SO___350,
IDAN KUMA D'AYA KIKE SO 200.!
TURA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT D'IN.
3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK TARE DA SHAIDAR BIYA A 08036953516
KO KUMA.
ACCOUNT NUMBER:- 0003075326 ZAINAB M BAWA
Jaiz bank SHAIDAR BIYA TA 08161146563.
*KO KATIN MTN TA WANNAN LAMBAR 07065283730 TARE DA SHAIDAR BIYA.*
*SANNAN MUYI ADDING D'INKI A FITATTU GROUP🌹...*
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial56 Chapters
Desolada
For millennia the demon lords known as the Goetia enslaved the human race, until a group of mortals known as the Archons received divine blessings of power and overthrew them. Under their dominion mankind flourished, though the war in the shadows never ended. A thousand years later, sixteen-year-old Leones' family is executed for the crime of heresy. Burned to death for questioning whether the Archon of Flames is a divine being, and whether any of the Archons truly are. After manifesting the power to control time, Leones survives and embarks on an uncertain journey for power and revenge. But if he is to overcome a god, he may need some help. Along the way he will discover the truth behind the demon lords, time, and reality itself, as he walks along the razor path. Artwork is used with permission from the creator, @chinfongart. Updated on Tuesdays and Saturdays
8 246 - In Serial132 Chapters
R. A. T. H
Rose: a broken doll tossed out into the world with the carelessness befitting her status below humans. However, acquiring a power beyond what she should be able, she fights and Rose Against The Heavens. The story of a homunculus fighting against fate with a piercing wrath. Raging, an adversary to a cruel world. From magecraft to guns. From jets to mechs. From swords to lasers. And robots to beasts. Her story takes place in a techno-fantasy running on mana. Volume 1 completed at chapter 64. Volume 2 completed at chapter 122. Kofi: Link Discord server: Link This story is also available on Webnovel, Wattpad, and Scribble Hub. *The cover image is not owned by me, but merely used to make the cover for the novel. In fact, any image used in the story does not belong to me. The story, however, does belong to me.
8 128 - In Serial11 Chapters
Chronicles of Hui Yuan
Zhang Chao is a normal office-worker who passed away when the lift he was in broke down and the cables snapped, sending him plunging to the bottom of the building, turning his body into a bloody heap. When he awoke, he found himself in the land of Hui Yuan, born to the Zhang clan, a small Chinese clan that is struggling to survive in the chaotic times that the land is in. Determined to live the most of his new life, Zhang Chao discovers that unlike dramas and novels, he has nothing special! This is the story of someone who has to start from the very bottom!
8 113 - In Serial20 Chapters
A Shade Underneath the Heavens
What does true freedom entail? Faced with a reality where forces behind the curtain guide and manipulate one's actions, what is a person to do? Five people, puppeteered by hands both known and unknown, set on a path that is bound to cross. The prince Julius Alneal and his knightess Annea head out seeking help for a conflict at home. The magus Elynne seeks adventure and involves herself with the Inquisitor Dannar whose very job is to hunt renegade magi. And from the north comes Edwin, a boy sent on a quest he does not understand, whose fate might influence far more than he is aware of. And the five of them will discover truths about themselves and the world, slowly starting to understand that there is something terribly wrong with the very land they walk on and the heavens above. Updates every so often on Friday/Saturday.
8 176 - In Serial63 Chapters
Intercosmic
Space, the final frontier, or so we're told. The problem is things can never seem to be final in the vast never ending reaches of space. Efrem Gray has been a good soldier for nearly a decade and a routine mission to the planet Xioshaa to stop an ever growing civil war was nothing but another stop for him. Things go south when his team is ambushed and stranded in a jungle, left to argue amongst themselves about the best way to survive. Despite the misadventure, Efrem makes it out alive, but he doesn't come back the same. Finding a place in this great big galaxy of ours is never easy. Unfortunately, Efrem has to start from scratch before he can find not just a place to call his own, but a new life beyond what he thought he knew.
8 59 - In Serial32 Chapters
YOONMIN ¦ before debut
(COMPLETED - under editing)"We were perfectly fine without you.".....Jimin's the new and final member of the BTS lineup.Namjoon, Jin, Hoseok, Taehyung and Jungkook all have their opinions on the new guy, but Yoongi thinks otherwise......"Please don't go, you're all I have left."- Tea
8 233

