《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 37
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 37
Sadam yana zaune yana aikin tunani kamar yanda ya saba kwana biyu baida aikinda ya wuce shi, hussaina ta buɗe ƙofa tashiga ɗakin da sallama, juyowa yayi ya kalleta fuskarsa bbu annuri, kafin yayi magana hussaina tayi saurin katseshi da faɗin dady yana kiranka, juyarda kansa gefe yayi yace ina zuwa, dasauri ta juya ta fice saboda yanda taganshi tasan yanzu sai ya hau mata masifa,
Miƙewa yayi ya fita domin amsa kiran dady bai ganshi a palour ba kamar yanda ya barshi hakan yasa ba wuce aɗakin dady kai tsaye yabar mummy a palour tanata waya wucewa sadam yayi zuwa ɗakin mahaifinsa, Mummy kuwa da yayanta commisioner take waya ta tura masa result ɗin sadam shine ya kirata yana tuna mata zancen auren sadam da abida, mummy ta shaida masa kada yaji komai, zasuyi magana soon,
Abida dake zaune kusada mahaifinta bayan yagama waya ta dubeshi tana faɗin abba mai tace maka? shafa fuskar tilom ɗiyarsa abba yayi yace tacemin bbu damuwa zamuyi magana, murmushi abida tayi tace dan Allah abba ka matsa wata Allah bazan iya auren kowaba idam ba shi ba, karkiji komai zaki aureshi abba yabata amsa."
da sallama sadam ya shiga ya zauna dady ya amsa da fara'a kwance akan fuskarsa,
Fursarda iska dady yayi yace sadam ma sha Allah naga result yayi kyau Allah ya sanya alkhairi sannan kuma ya sanya rai aka yiwa, sadam ya amsa da amin dady yaci gabada faɗin toh yau dai sadam ka cikawa mummy burinta kamar yanda ta buƙata saura ita kuma ta cika maka naka burin, da rashin fahimta sadam ya ɗago yana kallon mahafinsa yace kafin na faɗa maka abunda nake nufi inaso zanyi maka wasu yan tambayoyi gameda yarinyarda kake nema?"
Dady yace"
Wacece ita?
Waye mahaifinta?
Yaya tarbiyarta take?
Yaya kuma yanayin tarbiyar gidansu take?
Shin matace ka zaɓawa kanka kai kaɗai kokuma harda ƴaƴanka kayiwa zaɓi? menene dalilinka nason aurenta?
Nisawa sadam yayi yace dady ita ba kowa bace face ƴar masu ƙaramin ƙarfi, ƙaramin ƙarfi ina nufin basuda komai sai godiyar Allah da rufin asiri, basuda dukiya basuda arziki amma zuciyarsu cike take d aabubuwan arziki ina nufin sunada zyciya mai kyau, matsayinda suke dashi na rashi bai sanya sun faɗawa halaka suna rayuwarsu dai-dai su, mahafinta yana fita yayi buga-buga ya samawa iyalinsa abunda zai rufa musu asiri, basuda kwadayi ko kadan yanda Allah yabarsu anan suke barin kansu, mahaifinta ya bawa yarnsa tarbiya rashi bai sanya ya barsu sun sangartaba, yabasu tarbiya kamar yanda nake sanya ran zata bawa yaranda zata haifa tarbiya, sunanta hafsa tanada matuƙar hakuri, halayanta masu kyau suka sanya naji ina son aurenta, dady sam abun duniya bai damesu ba, saboda ko lokacin dana furta mata ina sonta mahaifinta sai ya shiga zancen ya gwadamin muhimmancin ta a wajansa da muhimmanci riƙe amana akan tarbiyar ɗiyarsa, dady in katse maka kawai daga ita har mahaifanta mutanen kirki ne, babanta ma bawani babba bane domin itace babba a wajansa bazai wuce 35-36yrs ba gabaki ɗaya,
Advertisement
Jijjiga kai dady yayi yace status ɗinsu hai dameni ba sadam nidai damuwata ace mutanen kirki sannan kuma sun bawa ɗiyarsu tarbiya duk sanda kake mata har in dai batada tarbiya bazan taɓa bari ka aureta ba, jin daɗi shine ka auri mace tagari wacce zata bawa ƴaƴanka tarbiya, kaga mahaifiyarku kada ka ganta haka tanada tsauri akan yaranta but deep inside mutuniyar kirki ce sosai, saboda har gobe ina alfahari da irin tarbiyarda tabaku,
Jijjiga kai sadam yayi yace hakane dady dan tarbiya kam na shaidi mummy, sannan itama wancan satinda yawuce ta sauke Ƙur'ani, jijji ga kai dady yayi yace ahh toh ma sha Allah kace hafiza ce,
Murmushi sadam yayi dady yace karatun boko fa?
Sadam yace she's 16 dady sai wannan year ɗin zata gama secoundry, dady yace amma sadam kana gani iyayenta zasu yarda suyi mata aure a 16yrs?
Eh kawai sadam yace dady yace toh shikenan tun farko abunda yasa ban amsa makaba ina bari naga yanda mahaifiyarka zata ɗauki zancen, nabata damarta a matsayinta na mahaifiyarka amma tana neman wuce gona da iri shiyasa na yanke shawarar cewa d aamincewarta da babu zanyi maka aure, tunda har kunyi yar jejeniya akan zaka cika mata burinta kayi karatu ka fito da result mai kyau sai ita kuma ta cika maka naka burin, toh a yau kacika mata nata, inaso ka dauki wannan abunda zanyi kamar shine nata alƙawarin da zata cika maka,
abu na biyu kuma danakeso ka sani shine zan sanya amin bincikr akan yarinyar da mahaifinta har in dai naji wani mummunan abu to bazaka aureta ba, dammm gaban sadam ya faɗi dady yace iya adalcin da zan iya maka shine zance ka nemi wata ka aura, sannan zan nema maka aiki kafin lokacim bikin yanzu zan kira abokina ayau ko zuwa gobe zai baka aiki a ministry ɗinsu, saboda ministry ɗinsu tafi tamu kyau shiyasa zan nemi a wajansa aamma da a tamu ministry ɗin zan baka,
amma kuma banso ace ni kai da mummynka duka muna aiki ministry ɗaya,
Zaka iya tafiya Zuwa gobe zan saka ayimun bincike idan anyi zan kiraka, kafin katafi ka sanar dani sunan gidansu da anguwarsu,
Advertisement
Godiya sadam yayiwa dady sosai sannan yayi masa saida safe ya fita,
Yana jin abu biyu a ransa ga fargaba ga daɗi, amma daya tuna baba ya taɓa faɗa masa bbu wanda yasan da faruwar hakan zai yaji daɗi,
Washe gari dady ya aiko akazo akayi masa bincike akan ita yarinyar da mahaifinta duk wani abunda aka samo akansu akazo aka faɗawa dady,
Dady ya kira sadam domin faɗa masa abund aya jiyo,
Sadam yana zaune gaban dady duk idanuwansa yayi zuru-zuru, dady yayi gyaran murya yace sadam! Da faɗuwar gaba sadam ya ɗago ya dubeshi yace na'am dady, dady yace nasa anyimin bincike toh ma sha Allah sadam kayi zaɓen mace ta gari da gida na gari, domin an shaidamim cewa mahaifinta shekararsa sha bakwai anguwarsu amma har rana mai kamar tayau ba'a ta6a jinsa da wani ba, sa'insa bata taɓa shiga tsakaninsa da wani ba, sannan kuma maganar tarbiyar yaransa an shaidesu nan ma,
Yanzu abunda zance Allah ya sanya mana alkhairi akan abunda muke shirin yi, gobe in sha Allah zamuje dan nema maka auranta,
Washe baki sadam yayi yafara jerowa mahaifinsa addu'a dady yana amsawa da amin."
Suna zazzaune a palour mummy itama tana zaune ranta fari ƙal yanzu hakama result ɗin sadam ne a hannunta, dady ma yana zaune a gefe,
Mummy ta dubi sadam tace sadam na yarda zan barka kayi aure, da mamaki sadam ya dubeta ganin yanda tayi magana bbu ko alamun ɓacin rai a tattare da ita, mummy taci gabada faɗin idan kayi aure sai kaci gaba da karatunka, dama burina ba anan zakaci gabada karatun ba, waje zan fiddaka idan zaku tafi da matar can sai ku tafi saboda itama matarda zaka aura ɗin acan zataci gaba da karatunta, amma da sharaɗi,
Kallonta dady yayi yana jira yaji sharaɗinda zata faɗa."
* FITATTU BIYAR NA KUD'INE.*
*FEEDOHM - SILAR WAYE?*
*ZAINAB BAWA- YARIMA FAYAD.*
*ZEE YABOUR - DR MUHRIX.*
*HAJJA CE - ANNURIN ZUCIYA.*
*NANA DISO - GIMBIYA SUHAYMA.*
LITTAFI BIYAR AKAN___500,
IDAN HUDU KIKE SO___450,
IDAN KUMA UKU NE___400,
IDAN BIYU KIKE SO___350,
IDAN KUMA D'AYA KIKE SO 200.!
TURA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT D'IN.
3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK TARE DA SHAIDAR BIYA A 08036953516
KO KUMA.
ACCOUNT NUMBER:- 0003075326 ZAINAB M BAWA
Jaiz bank SHAIDAR BIYA TA 08161146563.
*KO KATIN MTN TA WANNAN LAMBAR 07065283730 TARE DA SHAIDAR BIYA.*
*SANNAN MUYI ADDING D'INKI A FITATTU GROUP🌹...*
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial14 Chapters
Tale of a Cruel World
A world where civilization is worthless and the meanderings of the wild bend humanity to its knees. This the tale of a cruel world, seemingly destined never to find peace. Through calamity after catastrophe, through silence and storm, its people have survived. Though, soon the final calamity will come. A clone of the strongest, most feared mage, Calamitas, bioengineered to only feel 'positive' emotions, and an ordinary hunter fighting to protect his dying sister begin their journey with a wish to rid a city of plaguebrought strife. (This is based on the Calamity Mod for Terraria, but should be perfectly readable to any normal viewers. To make its universe into a living, breathing place requires liberties enough to make this almost 'my own' world, so keep in mind that this isn't a very 'conventional' fanfiction(or maybe it is, I don't actually know the conventions).)
8 135 - In Serial19 Chapters
Soul of ether/ towards eternal horizons
The boat will take you to the promised island far away, where you will find what you are looking for. It is the land of the wizards, fairies, and the final resting place of the king of knights. The path will be treacherous, and many are not allowed to pass. Be vary of the highest order kept by an iron fist, the ruler sparkling in gemstones, and their dukes with their fragments of power. The fog-sealed island hides its dark history under shining armor with padges of honor and blood. Then there was a boy, and his two loyal friends, who bravely took to find it and rediscover the soul's domain.
8 76 - In Serial6 Chapters
Sound and Fury - Book 1 of The Rhapsodic Troubadour
Barely average, meek chunk of a human, Dominic, wakes up one day to find that he's been transported to another realm of life, and is being hunted by minions of a Dark God who wants him for... nefarious purposes. This is a LitRPG work in progress. I welcome feedback.
8 105 - In Serial43 Chapters
Divine Dragon
Resources belong to the strong, weak can only do as they are told.As a young boy, Ji Curo had been crippled by a treacherous plot from his own Clan. Due to that, his father decided to leave the Clan and establish a safe place where his precious son could live out his life as a mortal. However, as always, Heavens has a plan for every person and a tiger father never raises a dog son....
8 156 - In Serial35 Chapters
Bring Me To Life | The Originals (1)
Bring Me To Life »She Built A World Of Magic, Because Her Real Life Was TragicAfter the events of the Harvest, Imogen left the French Quarter coven and vowed to do anything to protect the last of her family. With the arrival of the Original Family, the vampires are thrown into complete upheaval and Imogen is caught right in the middle. With the supernatural community of New Orleans prepping for war, which side will she fall down on?
8 117 - In Serial11 Chapters
Spending 3 weeks on a vacation with Sam at Oliver's cabin was brilliant for them but when they get home everything changes for worse or better?!
8 101

