《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 35
Advertisement
*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 35
Sawwama kwana biyu tana son ganin sadam amma babu yanda ta iya haka ta haƙura batareda ta nuna masa tanason ganinsa ba saboda tasan idan shi yana son ganinta tasan tabbas zaizo,
Haka baba ya lurada yanda sadam ya ɗauke ƙafarsa a gidan amma bai sanya abun a ransa ba balle yadameshi, suna zaune baba ya kira sawwama bayan tazo baba yake tambayarta ko sadam yana zuwa kwana biyu, baya zuwa sawaama tabashi amsa,
Jijjiga kai baba yayi yace toh shikenan bamusan mai yake nufi ba amma Allah ya zaɓarda mafi alkhairi, cikin rashin fahimta sawwama ta kalli baba sai kuma ta sunkuyarda kanta, mama tace badai tunda kukayi maganarba shine bai dawoba, baba yace eh shine amma bamusan mai yake nufiba zai iya kasancewa wani abun ya tsarrmeshi mai muhummanci dan haka zamu jira na wani lokaci mu gani, shiyasa banyi gaggawar bawa yaya zakari amsa ba saboda gudun hakan, gaban sawwama sai faɗuwa yakeyi dan haka tatashi ta wuce ɗaki, tana shiga taji wani gumi yana tsattsafo mata wani zance baba sukayi da sadam kenan har ya sanyashi ya daina zuwa wajanta? gabanta yaci gabada faɗuwa ga zancensa da yayi na cewa shiyasa bai bawa yaya zakari amsaba, mai hakan take nufi kenan? Menene haɗin ya neman auranta da sadam da yaya zakari kuma?
Tambayiyine dayawa fall cikin ranta amma batada wanda zai bata amsa dan haka ta yanke shawarar idan sunyi waya da sadam zata tambayeshi."
cikin sanyin jiki sadam yace dady nagode yana faɗin haka ya tashi ya fita dady ya bishi da kallon tausayi cikin ransa yana kissima abubuwa dayawa,
A ƙofar ɗakin mummy sadam ya tsaya yace mummy dady yana kiranki, da wani kallo ta bishi ganin yanda jikinsa yayi sanyi sai tace me kuma kacewa dadynka nayi?
Baby kawai yana son magana dake ne, miƙewa tayi tana masa kallon tuhuma ta yi ɗakin dady shikuma sadam ya wuce nasa ɗakin yayinda gabansa yake tsananta faɗuwa saboda yana taraddadin yanda zata kaya tsakanin dady da mummy yasan bawani da daɗi zata kaya musu ba,
Advertisement
Mummy zaune gaban dady tayi shiru kawai tana jira taji yafara magana,
Gyaran murya dady yayi sannan yace mummyn sadam dama magana nakeso muyi dake gameda abunda sadam yanzu yazo ya sameni akai,
Kafin na faɗa miki zancen inaso ki yiwa zancen kyakkyawan fahimta ki sanyashi a ma'auni ki auna zancen a matsayinki ke kanki matsayinki ma mahaifiya, inaso idan kika tashi yanke hukunci ki cire son zuciya aciki kiyi masa adalci iya yanda zai iya dauka,
Ni ban tilasta miki ba amma inaso kisani sadam dai ɗanki ne kuma Allah zai tambayeki idan kika musgunawa rayuwarsa duk da kasancewarki matsayin mahaifiyarsa,
Cikin ƙaguwa mummy tace dadyn sadam nikam ka faɗamim mai yake faruwa,
.Dady yace toh shi dai sadam yazo ya sameni da magana man cewa shi aure yakeso,
Zaro ido mummy tayi tace aure? Koba aureba? Shi sadam ɗin yafaɗi haka? nawa yake? Shi yaushe aka haifeshi da har zai fara maganar aure? Yaushema yafara karatu tukunna da zaiyi zancen aure?
Wallhy ban yardaba ban amince sadam yayi auren ba bada yawuna ba kwata-kwata nawa sadam ɗinyake? har yaushe aka haifeshi da zaiyi magaanr aure? wani mataki yakai a karatu? Yaushe ma yafara karatun da zai bijiromin da maganar aure? Idan wannan maganar nema gaskiya ni kada ka matsani saina amince dan banjin zan iya amincewa,
Jijjiga kai dady yayi yace ni ni bance can takuraki dole sai kin amince ba ai ɗanki nefa kinada hakki akansa, nidai abunda nakeso kisani har in dai yaro zai fito ya dubi iyayensa yace ayi masa aure to zancen abun dubawa ne lallai idan anason a zauna lafiya, saboda yafaɗi hakanne dan gudun faɗawa halaka, idan kuma anƙi to yaro zai iya faɗawa wani hali alokacin ɓarna zata yaɗu, sannan kuma kafin asamu hanyarda zata ɗinke wannan ɓaraka sai anyi da gaske, kuma har in dai ya faɗa halaka bashi kaɗai keda laifi ba mu kansa mahaifansa akwai namu gudumawar, sannan Allah zai tambayemu, wallhy ko sau ɗaya banason Allah ya tambayeni akan nakasa bawa yarana tarbiyarda tadace kokuma wani gazawa akan yarana, to ke idan kika hanashi aure meye ribarki?
Advertisement
Mu ba abun muyi murna Allah yabamu yaro mai sanin ciwon kansa ba, maimakon yafaɗa halaka sai yazo yafaɗa mana gaskiya, wallhy ban taɓa sanin hankalin sadam yakai haka ba sai yanzu, yarone mai tsoron Allah da hankalin gaske, sai yanzu nagane zan iya barinsa yaje bangon duniya banda damuwa,
Sannan karatu ai koda aure ana karatu, ni ina age ɗin sadam na aureki ban riƙeki ba? ban kula dake ba? Alokacinda naci gabada karatu mun haifi sadam, haihuwarsa ta hanani karatu bare aurenki?"
Dadyn sadam bazafa ka haɗa yanzu ta da ba shekaru nawa baya, yanzu lokaci ya canja, jijjiga kai dady yayi yace hakane lokaci ya canja babu komai taji kije,
Miƙewa tayi ta fice tabar dady da ɗumbin mamaki baiyi zaton cewa abun mummy har yakai hakaba, amma wannan abun mumny akan karatu kaɗai take yinsa? Kokuma tana ɗaya daga cikin mata masu kishin araɓi ƴaƴansu saboda kar yayi aure kulawarda yake basu ta koma man matarsa ne oho?
Kai tsaye ɗakin sadam mummy tawuce atsaye ta tsaya ta bishi da wani irin kallo sannan tace ka kyauta kaji daɗi ka ɓatamin rai tana faɗin haka ta juya tayi waje sadam ya bita da kallo kawai iska ya furzar ya kwanta bai daɗe da kwantawa ba wayarshi tafara ruri, yana dubawa yaga sawwama wani irin daɗi yaji a cikin ransa, sawwama kuwa anata wajan tarasa sukuni hakan yasa akaro na farko ta ɗaga waya ta kirashi,
Picking yayi ya kara a kunnensa, cikin nutsuwa sawwama tayi sallama lumshe ido yayi ya buɗe saannan yaji wani sanyi cikin ransa,
.Bayan sun gaisa sawwama ta tambayeshi mai suka tattauna da baba bai ɓoye mata ba ya shaida mata har yanda sukayi da dadynsa ya shaida mata sai dai yaɗan ɓoye wasu abun saboda baison tashin hankalinta, baiyi mata bayani yanda hankalinta zai tashi ba,
Wayarda sukayi da sawwama ita ta kwantar masa da hankali yaji kamar bai cikin wata damuwa ma gabaki ɗaya."
Mummy ta ɗauki abun da zafi sosai dan 2days sadam yana gaidata ko amsawa batayi hakan yasa ya shiga damuwa sosai,
Ranar ya yanke shawarar ya sameta a ɗaki ya bata hakuri sannan yaji opinion ɗinta tunda shi daga dady har mummy bbu wanda yace masa ga abunda suka tattauna akai,
Da sallama ya shiga ɗakinta, a ciki-ciki mummy ta amsa sallamr ta kauda kanta gefe, ƙarasawa yayi ya zauna agabanta ya tankwashe kafafu, yace mummy ina wuni?."
* FITATTU BIYAR NA KUD'INE.*
*FEEDOHM - SILAR WAYE?*
*ZAINAB BAWA- YARIMA FAYAD.*
*ZEE YABOUR - DR MUHRIX.*
*HAJJA CE - ANNURIN ZUCIYA.*
*NANA DISO - GIMBIYA SUHAYMA.*
LITTAFI BIYAR AKAN___500,
IDAN HUDU KIKE SO___450,
IDAN KUMA UKU NE___400,
IDAN BIYU KIKE SO___350,
IDAN KUMA D'AYA KIKE SO 200.!
TURA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT D'IN.
3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK TARE DA SHAIDAR BIYA A 08036953516
KO KUMA.
ACCOUNT NUMBER:- 0003075326 ZAINAB M BAWA
Jaiz bank SHAIDAR BIYA TA 08161146563.
*KO KATIN MTN TA WANNAN LAMBAR 07065283730 TARE DA SHAIDAR BIYA.*
*SANNAN MUYI ADDING D'INKI A FITATTU GROUP🌹...*
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial19 Chapters
Tethered
Noah Fel was a [Ritualist] for the Collegium. As a professor, his daily routine consisted largely of grading papers, writing apprentice recommendations, and helping to ensure that his students didn't blow themselves up. Truly, it was a rewarding job. Now though, displaced from his home in the after-effects of a ritual gone wrong, follow Fel on an inadvertent fantasy world adventure! Lands to travel, people to meet, and deaths to be had! Here you’ll find rituals, monsters, magic, a number of distractions, and more nervously written author’s notes than you can shake a stick at! A stand-alone brother story to Barkept Image of the book displayed in the Cover-Art by Noupload (Am I allowed to write author's notes in the Synopsis? Yeah why not- random thoughts, Go!) I've never done this before, but I've got this neat leather-bound notebook and a will to write, so let's have an adventure! If I do write something stupid, inconsistent, or strange, however... please do call me out on it?I love well-meaning corrections, they're one of the best ways I could improve! With all that out of the way, the author will sit here and transition into talking in the 3rd person while on break. It's the only time he's able to write. Don't worry, the work-break won't last long. Something is always sure to go wrong here at th
8 246 - In Serial30 Chapters
Asturian Warbringer - A LitRPG on Earth
Currently releasing 5 chapters a week Luke Kells liked only one thing about himself: his green eyes. He hated getting bullied, hated being poor, hated being an orphan, hated his weakness, hated the government, hated his life. If someone had given him a button to push and kill everyone but him and his granddad, he would've done it without a second thought. Then, one day, after fainting during a beating, he woke up with memories that would change his life. Magic, martial arts, how to craft special artifacts; he knew it all. Anyone would’ve taken that path to glory at once. However, he had to deal with a lot on his plate first. To even begin walking that path, Luke first had to deal with his own psychological issues. Almost two years of brutal bullying that was akin to torture and no support from the school staff of the police had left him with a broken soul. Before even realizing he could be rich or powerful, he had to bring himself out of the mental hellhole he found himself in. Oh, and his memories also told him the Sentinel Tower would change reality in six months to protect the planet from the Demonic Horde. But that wasn’t as important as not making the local bully angry, right? A story about personal growth, overcoming obstacles, and reaching absolute glory at the end of the path. This is a slow-paced, character-centered story. If you want something faster paced, filled with almost immediate and nonstopping action, check out my other novel: Modern Awakening - A cultivation, LitRPG, apocalyptic novel. Cover image: As the fire fades, only embers remain by TheFearMaster (CC BY-NC-ND 3.0)
8 187 - In Serial15 Chapters
Other Tales of En
Welcome to The Other Tales of En, a place where I put short stories that didn't get to be told in the main series. These are scenes and tales of characters I just had to have more of, moments I needed to see, and self-indulgent interactions. I hope you love them as much as I do! Chapters are labelled with initials of the Tale first and have notes for their beginning and end. Any chance of spoilers are listed for each tale below as well as their initials. TABLE OF CONTENTS Tale 1: Taff and Adon (T&A) The tale of when Taff and Adon first met. Slight spoilers for Starchild but not really, let's just say Adon's version of the story in Stormspeaker wasn't *quite* accurate ;) Tale 2: Vai and Echa (V&E) The tale of the meeting everyone tried to prevent. It was bound to happen and this is how it went. Spoilers for Children of the Bear, particularly Fiona's Tale, I recommend reading when you are finished with that series. Tale 3 [IN PROGRESS]: Echa and Tryst (E&T) The tale of how the cowardly pirate and the bitter slave fell in love.
8 144 - In Serial8 Chapters
Dawn of the Blessing's Night
A God who has known infinite strength is exiled into a lower realm, where he finds himself trapped inside the body of a country boy. This citizens of this world are seemingly granted their wishes by a mysterious asteroid. Under the veil of a dreamlike world lies a storm in which the god struggles to find his way back to Heaven.
8 156 - In Serial8 Chapters
DYING DUNGEONS: DEAD KINGS & MAD QUEENS.
A sickness is spreading. Dungeons are dying and crumbling to dust. Monsters that had been residing in them gather in hordes and spill out in waves over the neighboring kingdoms, swallowing them whole. The last of the Heroes are dying out. For some reason, new heroes haven’t been born or summoned into this world for the last century. Oracles have no answers. They are going blind and mute: seeing no futures and telling no prophecies. And while all this is happening, the [Voice], the entity that had been guiding everyone from the very beginning of time, is silent. Leaving humans and others with no guidance to solve this problem. Is this the end of Time? Author's note: Being someone with full-time work and with a rolling schedule, I'll update whenever I have time, so no promises on a consistent schedule. *This is a slow paced story with dungeon building elements showing up later on. *In this world, a dungeon seed first needs to prove its worth and only then it gets the chance to become a dungeon core and grow. *All art is by me
8 111 - In Serial14 Chapters
Death God's Adventure in Another World [Dropped]
Feeling tired of the continuous and repetitive work of reaping souls and sending them to be reincarnated for countless millenias, the Death God decided to take a vacation for a few centuries. "We never knew when did his legacy start, nor how it ended, but one thing is for sure, he was regarded as a hero, a saint, a demon lord, and death incarnate." - Excerpt from 'Biology of Unforgotten Existences' A/N: Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped Dropped
8 64

