《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 25
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Ina alfahari dake antyna, ina matuqar alfahari dake Allah ya sanyaminke a aljannah ya biya miki buqatunki na alkhairi, Allah yasaka miki da mafificin alkhairi, *ANTY RASHIDA*(mrs mustapha)."
Alkhairin Allah yakai miki aduk yanda kike XEECUL🥰 wannan shafi sadaukarwane agareki."
Page 25
Wuni zubur haliifaa yayi yana bacci bai farkaba, miqewa umma tayi akaro na biyar tashiga d'akinsa domin dubashi,
Ajiyar zuciya tasauke ganin yanda yake baccinsa cikin nutsuwa,
Ahankali ta fito ta rufo da qofar saboda kada qaranta ya tasheshi,
Zaunawa tayi tana fadin yau dai yarima haliifa bacci yaketayi gabaki d'aya wunin wannan ranar,
Ummi dake zaune agafe tace" jikin haliifa kam yanzu abun sai godiya kullum lafiya yake samu Allah yaqara masa lafiya,
Amin umma ta amsa zancen y'ar uwartata cikin jin dadi."
————-
Har dare ya farayi hajiya suwaiba tana jiran taji labari akan jinyar yarima amma shiru babu wanda yakawo mata wani labari gameda hakan,
Aikawa tayi aka kira mata jakadiya, bayan tashigo ta tsugunna ta kwashi gaisuwa tayi shiru tana jiran jin dalilin kiran,
Hajiya suwaiba tadauki lokaci kafin tace bakiji wani abun gameda shahsinsu haliifaa ba??
Cikin ladabi jakadiya tace har yanzu babu wani abunda naji,
Jijjiga kai hajiya suwaiba tayi tace shikenan zaki iya tafiya, amma kina jin wani labari ki tabbatar kinzo kin sanar mun,
Toh ta amsa sannan ta fita,
Tsaki hajiya suwaiba tayi tana tunanin anya kuwa wannan abun yaya hadiza zaiyi aiki?
Itafa daga yanzu ta rigada ta yankewa kanta shawara babu wani jira da zata qara yi zata aikata abunda take kallo shine mata mafita,
Zata bawa salim dama yayi aikinsa kokuma ita tayi aikinta."
———————
Bayan isha'i umma ta dubi ummi tana fadin kinga har yanzu yarima bai farkaba gashi kuma baici komai ba yau through out, ummi ce tace" toh ko za'a tasheshine abashi abincin saboda cikin dare kada ya farka,
Miqewa umma tayi tace toh barina gwada tashinsa kinsan shi dole saiya yi niyya kafin yake kar6an abincin Allah yasa yayarda,
Qarasawa tayi cikin d'akin agavan bed din ta tsaya ta sanya hannu ta ta6a shi temperature d'insa normal, d'an bubbugashi tayi amma shiru bai miqeba taqara bubbugashi still baiyi motsiba, hannunta takai dai-dai saitin hancinsa ajiyar zuciya ta sauke jin yanda numfashinsa yake fita a hankali, rufo masa qofar tayi ta dawo saboda taga yanda yake jin dadin baccin,
Tsakar dare umma tana kwance a d'akinta taji wani irin qawa had'eda kuwwa,
Advertisement
Arazane ta miqe tana fadin inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un wanna wace irin qarace haka?
Yarimane ya fad'o mata arai da sauri ta sakko da kafafunta daga kan gadon, hijab tadaura akan doguwar rigarta tayi waje,
Duk illahirin mutannenda suke sashinta kowa ya fito, tareda ummi suka qaraso wajan cikin tashin hankali tayi hanyar dakin yarima,
Sauran masu aiki da suka tsattsaya a qofar kowa yana taraddadin shiga suka buda mata itada ummi suka shige d'akin kai tsaye,
Da gudu da qarasa ganin yanda yake wata irin qawa yana sassandarewa,
Hannunsa ta kama ta riqe tana fadin inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un haliifa maiya sameka?
Kuka tasaka saboda tanada raunin zuciya ta kamkameshi ajikinta tana kuka sai qoqarin kwacewa yakeyi dayake yanada karfi tashi daya ya kwace yaci gaba da kawa mai amsa kuwwa,
Qarasawa ummi tayi itama tahau gadon tafara yimasa addu'a tana tofa masa kusan 3minute suna ahaka saika ruma tashigo,
Kuka tasake tana fadin na shiga uku,
Kanta babu dankwali bbu takalmi aqafarta tafice a sashin bata tsaya ko inaba sai sashin mai martaba duk yanda tsakanin wajen takeda nisa amma a qaramun lokaci ta isa,
Tana isa masu gadin sashin suka fara tsareta kota kansu batayiba har sanda takai izuwa falonsa qofar d'akinsa ta tsaya tana kuma tana bubbugawa, mai martaba dake kan sallaya yaci bubbugawar qofa, bai kulaba har sanda ta idda ya sallame tukunna,
Ba'a daina bugun haukanda akeyiba shima bai kulaba sai da ya idda,
Tashi yayi yana fadin subhanallah waye haka?
Cikin kuka ruma take fadin yaya yarima! Yaya yarima!
Dasauri ya qaraso ya bude qofar cikin faduwar gaba yace mai kuma yasamu yariman?
Nima ban saniba tafad'a cikin kuka,
Jirani ina zuwa yafadi cikin qanqanin lokaci ya shirya ya fito,
A lokacin aka kawo motoci suka shirya suka fita,
Koda ya isa kai tsaye ya shiga d'akin da yarima yake,
Yayiwa su umma umarni dasu fice adakin su barsu su kadai,
Umma na kuka tafita ummi ma tafita ya zamana saura shida yarima kadai,
Wasu yan dabaru yayiwa yarima yadade cikin d'akin dan har saida aka kira sallan asubahu kafinnan yafito lokacin qawanda yarima haliifa yakeyi ya lafa,
Ficewa mai martaba yayi zuwa masallaci daga nan kuma sai ya koma shahinsa dan hutawa,
Sai bayan anyi sallah umma takoma d'akin idonta yayi jaa saboda yanda taci kuka,
Qarasawa gabon gadon tayi ta tsura masa idanuwan ba bacci yakeyiba amma hankalinsa ba ajikinsa yakeba,
Zaunawa tayi ta kamo hannunsa da yayi sanyi qlau hawaye yana bin kan kumatunta,
Advertisement
Allah yabaka lafiya yarone Allah cire maka wannan lalaura tafad'a kuka yana shirin cin karfinta,
Babu yanda ta iya dole tasha kukanta ta gaji saida hantsi kafin tabar d'akinsa,
Jiki babu karfi tayi wanka amma bata iya sanya komai abakintaba,
10:00am mai martaba ya aiko yana son ganinta,
Bata 6ata kokaci ba 10:30am tayi mata a sashin mai martaba,
Tana zaune a palour bai dauki lokaciba yfito,
Gaidashi umma tayi cikin ladabi ya amsa yana tambayarta mai jiki,
Amsawa tayi da fadin Alhamdullah,
Cikin tausayawa mai martaba yake kallon umma, acikin surukansa kaff babu wanda yakaita hankali da nutsuwa irin soyayyarda yake yiwa dansa yasanya yakejin itama batada bambamci da dannasa,
Shine dalilin daya hanata fita daga gidan bayan mutuwar dannasa,
Kuma data tashi ta raini jikinka ta bashi tarbiya mai kyau wanda ko ina yashiga ana yaba halinsa. Da irin tarbiyarda yasamu duk yanda ya shiga mahaifiyarda ta haifeshima tana shna addu'a ba shiba kad'ai,
Nisawa yayi cikin tausayawa yace" hafsatu! D'agowa umma tayi cikin ladabi ta dubeshi sannan ta dukar da kanta tace" na'am abba,
Nisawa mai martaba yayi sannan yace wani abu na hanga ganeda ciwon yarima na yanke shawararda abunda ya kamata,
Nasan ba lallai shawararda na yanke tayi miki dad'iba,
Amma hakan shine mafi A'ala,
Yarima zai dawo sashina da zama gabaki d'aya,
Sannan kuma abuna biyu shine, zanma yarima aure domin yasamu mai kula dashi da kyau,
Idan da mace kusa dashi wasu abubuwan dasuzo dasauki, sannan ko bayan aurenda zanyi masa zai zauna anan 6arin daya layin shida matarsa,
Ta dalilin wannan auren sai kiga Allah ya dubu niyyarmu yabashi lafiya,
Umma cikin zuciyarta bataji wani abu gameda dawowar yarima wajan mai martaba ba, saboda tasan shi zaifi kula dashi zai samu wanda zasu kula dashi fiyeda kowa, kuma zaman awajansa zaifi zama masa sirri, akoda yaushe kuma zai samu damar yimasa magani, ta tabbata idan asaahin mai martaba yake babu mai shiga wajan yarima dai-dai da matansa kuwa,
Dan mai martaba ba fita yakeyi sosaiba zaman fada bawani yinsa yakeyiba sabida da jikin tsufa,
Nisawa umma tayi bayan tagama tunaninta cikin ladabi tace duk yanda kayi dai-dai ne abba Allah yabashi lafiya,
Amin mai martaba ya amsa sannan yace Allah yayi miki albarka zuwa dare zanzo da kaina in tafi dashi,
Sallama umma tayi masa tatafi,
Bayan umma takoma ta shaidawa ummi yanda sukayi da mai martaba sannan tace wallhy ni ba wannan bane damuwata tunda nasan can wajansa zaifi samun kulawa, damuwata itace aurenda yace zaiyi masa, dududu nawa yariman yake?
Bazai wuce 24yrs ba sannan kuma gashi bansan wace irin mace za'a aura masaba shin wacce zata kula dashibr kokuma wacce bazata kula dashiba shine babban damuwata,
Nisawa ummi tayi sannan tace nikam banga aibu a hakanba saboda yanzu duk cikinmu babu wacce zata kula dashi kamar matar aurensa, kinga auren shine yafi,
Nima bawa naga aibun hakan bane cewa umma kawai dai ina duba yanayinda yake cikine,
Hakane kam mudai namu addu'ane zallah Allah yabashi lafiya shine babban damuwarmu, amma nasan mai martaba kafin ya aikata abu yakan tsaya yayi shawara sosai akai."
——————-
Hajiya sabuwa kuwa da asubahi zancen ciwon yarima ya risketa taji dadi sosai,
Amma shaida mata da akayi mai martaba yaje acikin daren ya lafa ba qaramin tashin hankali ta shigaba,
Abunda bata saniba shine addu'a bata bar komaiba."
———
Umma na zaune da yamma abokin abban yarima yazo dubasu kamar yanda yasaba baya daukan lokaci baizo dubasu ba duk dukiyarda suke dashi ba hakan yake hanawa shima ya narkar musu da tashi dukiyarba,
Har qasa biyu ya fitada yarima saboda nema masa lafiya ba'a daceba,
Koda abban yarima ya rasu duk dukiyarda mahaifin yabar musu dakuma wacce take cikin gidan sarautar bai hanashi daukan wasu daka cikin dawainiyar yarima da mahaifiyarshiba,
Bayan sun gaisa umma ta shaida nasa yanda sukayi da mai martaba saboda kamar mahaifi haka tadauke ma yarima, yaji dadi sosai, cikin ransa yake ayyanawa da'ace yanada yarinya budurwa da batayi aureba toda ma yarima zai bawa amma kuma yarasab mata biyune duk sunyi aure sai uku maza,
Abun arziki yakawo musu sannan yayi musu sallama yatafi,
Da dare yayi maimartaba da kansa yazo yadauki yarima ya tafi dashi kamar yanda yace."
Idan kunason na ringa qoqartawa inayu muku typing gaskiya comment yayi yawa danni rashin comment na daya daga cikin abunda yake hanani typing."
————
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Toh Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial15 Chapters
Tales of the Legendary Scholar
They meet in the most unlikely moment and turned their life around. Freidrech newly arrived in his own nation's capital city, which is so foreign to him compared to his village's idyllic and nondiscriminatory atmosphere, after he is forced to come. Now, he is facing a royal prince and tells him to bow. This draws out one of his late father's teachings from the deepest recesses in his mind. "The blood of your great ancestors runs in your veins. Don't easily bow down to anyone, or accept suppression by any being, not even from a monarch, unless you pledge your allegiance to him. Also, giving in to oppression is directly telling the oppressor that you're easy prey and open for manipulation." He is uncertain on how to face this oppression right now. Will he bows or not? What will he do to uphold his father's words while keeping his life safe? As for the prince, Theodrech has nothing to do with Freidrech, so he wishes to let this slip, but the boy opens his mouth and proposes the most ludicrous challenge he ever heard and triggers his curiosity. "I, Freidrech Goederf Gerboud, son of the late Village Chief Louvel Gerboud of Wrilon, will challenge you, Your Highness, to a battle of riddles… If you win, I will not only bow but be your servant for the rest of my life." This amuses the prince. It is the first he met a boy of the same age who is not intimidated by the air of authority he projects. Rather, this boy challenges him. "Why are you so headstrong? In fact, bowing to me is an honor. You saw the King's noble Knights. When they saw me, they bowed," says Theodrech, testing Freidrech. "Allow me to be forward, Your Highness. For me, bowing to a monarch does not guarantee loyalty. If I were you, I rather have men who stand straight in my presence but who got my back, than bowing men who are dreaming of my death," replies Freidrech. The prince’s curiosity increases. A huge smile is seen on his face. Prince Theodrech decides to take Freidrech under his wing. Little did they know, this boy who Prince Theodrech takes in as his confidant and friend in the most ridiculous fashion is someone indispensable in his life and the one who can help him succeed the throne when he almost believes he has lost. Thus, the Tales of the Legendary Scholar begins. ------ o ------ Old Synopsis: A famous ancient adage stated, behind a successful man is a woman BUT… In these lands, the monarchs are seeking not a woman to stand behind them but the man hailed as the Legendary Scholar. However, this legendary figure starts off in life as a youngster of humble birth, a newly orphaned lad named Freidrech, who courageously faces the high-strung aristocrats and big-bellied bureaucrats in the kingdom.He is held in contempt as unscholarly, ignorant, and a plebeian from the hinterlands.But he proved them wrong.Not with an iron-clad fist of which he has none, but with his studious nature, ingeniousness, courage, wit, and honesty. Also, with the assistance of two ousted beings: a former aka 'great wizard', and a burly fairy. Follow Freidrech’s adventures, on how he wins the heart of the future king of Xaeviel, befriends outlaws, prevents the people from being slaughtered from an unknown plague, rerouting the enemies’ attacks when reinforcements are denied, secures Prince Theodrech’s claim to the throne in the midst of utter despair, and many more.
8 242 - In Serial9 Chapters
Traps N' Gats [Discontinued]
Kian, a child of a United States Army General and little brother of a Special Forces Operator, is ripped from the world along with men and the Osprey while he was being extracted from his town during an invasion a nuclear fire began to ravage the world. Now he must survive using the power of a vengeful Goddess to survive a world filled with magic, swords... and unspeakable horrors...
8 153 - In Serial6 Chapters
Alone No More
A young man interested in science was given his father's secret research. Afterward, he became completely engulfed by that same research with the intent to finish what his father started. How much of an impact will his technology have in a world that doesn't use electricity, but rather magic? A whole new era of change is coming, and not all of it is pretty.*Rated Mature for: Gore and Language. (Not entirely sure about sexual content)*This will not be a happy story. *It takes more than one chapter to create a story.
8 299 - In Serial156 Chapters
Saga of Steel and Bone (Ashes & Phoenix)
Can a King rise from the ashes of a broken soul? As a half-breed abomination blamed for the death of his brother, Roland's father disowned him and his pack rejected him. Without a home, only the vilest of overlords accepted him as a slave. His past defined him, his present seemed futile, and his future seemed hopeless. Until he escaped the assassin overlords and came to meet a small family who adopted him as their own. They forced him to look past what he’d come to expect in Humans; forced him to face what he’d become. They showed him a glimpse of happiness for the first time in his life. But tragedy is never far from one running from the past. The Empire steals his first glimpse of peace, putting him on a collision course of past, present, and future that will take him to a small town needing a hero and vast mountains hiding deadly secrets and fire-breathing creatures. It's a race against time to rescue those he loves... before they, too, become more cold bodies laid at the feet of the Emperor. His path will take him on the journey of hero and villain, the lines blurred between right and wrong, his hands stained red with the blood of both the guilty and the innocent. But Roland knows one thing. Those who took his family will pay. He’s coming for them, and Avidon will never be the same. Ashes is clean werewolf fiction with redemptive and psychological elements. It is the first in a planned trilogy, set in the First of the Four Worlds, Avidon. Book Two, Phoenix, is currently being released on a two to three chapters a week schedule. This tale contains elements of faith, family, and fighting for hope in hopeless situations. There is war: so violence, blood, and gore are common, as are vague references to torture and rape. Dive into Avidon and her sister worlds today for heart-pounding adventure, laughter, and baby dragons. Enjoy! Want to know what's happening on Beulah, Second of the Four Worlds? Hop over to The Guardian and explore a world of magic and mayhem where one girl and her pony-sized wolf roam the streets looking for people they can devour. Or the wolf does. Aria is merely trying to find her place in a world while avoiding pesky princes and royals.
8 151 - In Serial82 Chapters
Just A Reincarnation Story (Summoning Japan Edition)
As he closed his eyes, his life flashed before his eyes. Starting from birth, adolescence, adulthood, and then his death. He had witnessed his homeland decline from prosperity and died with regret for all the comrades he lost. Only to find himself awoken in the past as a young boy. With his memories of his previous life, he decided to use his advance knowledge for the prosperity of his homeland. His ancestors may have set the grounds for the Holy Milishial Empire to shine high in the sky, but he will make sure that it will shine victoriously. Forever. DISCLAIMER: (Nihonkoku Shoukan/Summoning Japan belongs to Minorou.)
8 123 - In Serial44 Chapters
You Will Regret Rejecting Me
Lilic (lily for short) is without a family she has been since she was 8 she is treated like a slave by everyone except for the cook and Alpha,and Luna, their daughter,but when the Alpha's son Jared rejects her she has had enough and sets off to make herself strong,and beautiful and will make him regret his choice.
8 156

