《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 23
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
Page 23
Sawwama ta maida hankali sosai wajan koyan abunda tajeyi saboda taga sadam nason tayi karatu ita kuma har in dai sadam yana son abu har indai bai sa6awa shari'a ba koda ita bataso zata daure tayi,
Shima sadam nasa hankalin yana wajan exam dinsa haka dai lokaci-lokaci yakan shigo ya dubata."
Sati uku curr su sadam sukayi suna exam sannan suka gama,
Sanda sadam yayi kwana biyu curr agida yana hutu bai zuwa ko ina,
Hayaniya mummy tahana qannensa yi acikin gida saboda karsu takura shi yagama exam yana buqatar hutu,
Mummy lailaya sadam takeyi tanaji dashi sosai,
Bayan sadam yagama hutunsa sai kuma yafara fitan dare zuwa wajan sawwama,
Anan suka fara samun matsala da mummy dan nunawa tayi batasan zancenba bazai ringa fitan dareba
Wai cewarta idan abaya yace karatu yake fit yanzu fa?
Yawan banza ita kuma bazata daukaba,
Sadam yashiga damuwa sosai lokutan dayake exam daurewa yakeyi yake tsallake kwanaki baije wajan sawwama ba gashi yanzu yagama exam lokacinda yake kallon lokacin zuwa wajan sawwama akai-akai yazo amma mummy tana neman hanawa,
Saida dady yashiga wannan lamarin kafin sadam yasamu damar fita tatass yayiwa mummy yace aishi sadam ba yaro bane bakuma mace bace da zata ringa cewa bai isa yafita ba sannan kuma yace mata aiy dade da bawa sadam damar fita zuwa 9:30 yadawo gida dan haka yasoke wannan zance baiso yaqaraji tayi zance akan fita har in dai ba 9:30 yawuce awaje ba,
Mummy dai dady yafi qarfinta kuma tanajin maganarsa sosai haka babu yanda ta iya tana kallo sadam ya shirya yafita abunsa."
Sanda ya biya bookshop ya siyo littafai wanda dama suna rubuce jikin form na islamiya akan zasu siya sannan yakama hanyar gidansu sawwama."
Sadam wajan sawwama yawuce kai tsaye daya isa yadade awaje babu wanda zai aika ya kirawota, sai alokacin yakejin haushin rashin mallaka mata waya da baiyina, yana tsaye saiga baba yazo zai shiga gida yana tura wheelbarrow dinsa,
Saurin durqusawa sadam yayi yana gaidashi baba ya amsa fuska asake yana fadin A'a sadam kaine atsaye nan?
Maman nawa bata fito bane?
Sosa kai sadam yayi yace wallhy baba ban samu wanda zai kirawomun ita bane,
Ashha ashha baba yafadi sannan yace idan irin haka tafaru daga yanzu kashiga da kanka ka kirawota gidan yanzu aiba baqonka bane,
Advertisement
Shiru sadam yyi yana tunanin ta yanda zai fara shiga gidan,
Babane yace to madallah anyi dawainiya da mamana harda qanwarta kuma Allah yayi albarka amma da baka takura kanka bama sadam da zan sanyata,
Kan sadam yana qasa yace babu komai baba,
Gyada kai baba yayi sannan yace" toh shikenan Allah yayi albarka ni barina qarasa ciki sai inyi mata magana,
Godiya sadam yayiwa baba, sai baba yatura barrow dinsa yayi ciki,
Sadam yabishi da kallon tausayawa, ayanda ya fahimta baba baida wasu shekaru matashine sai kuma rashi da wahala da sukayi masa yawa dan a kintacensa baba bazai wuce shekaru talatin da biyarba idan ya daura a da biyar to bada yawaba,
Azamaninnan wasu kamarsa ma samarine basuyi auren fari ba,
Kana kallonsa zakaga cikarsa ta fulani cikakken ba fillatani ne dogo baida qiba,
Matashi amma wahala ya sanya yadawo kamar wani wanda yafi shekarunsa,
Matasa irinsa yanzu sukeji da samar taka da jini ajika,
Gabaki daya tausayin baba ya rufeshi yanaji cikin ransa da yanada hanya daya taimaka masa yafita a halin kunci dayake ciki,
Muryarta mai sanyi da dadin sauroro mai sanya nutsuwace ta katseshi daga tunanin daya fada,
Ajiyar zuciya ya sauke alokacinda ya daura idanuwansa akanta,
Sam baiji takun tafiyartaba bai sanda isowartaba saida yaji sallamarta,
Murmushi ya sakar mata hadeda amsa sallamar,
Zaunawa tayi agefe tana gaidashi ya ama yana tambayarta ya makaranta ta amsa masa da fadin Alhamdulillah sannan ta daura da tata tambayar da fadin ya jarabawa?
Alhamdulillah jarabawa angama sai jiran sakamako,
Allah yasa muga alkhairi sawwama tafadi kanta yana qasa,
Samada minti biyar suka dauka babu wanda yace komai sawwama ita kanta yana qasa,
Shikuma sadam ya kafeta da ido yana kallonta tayi masa kyau sosai,
Cikin hijabanda yasiyo mata ta sanya guda daya hijabin ya sutura jikinta gabaki daya ya rufe mata ko'ina,
Fuskarta kawai ta tafin hannuntane awaje,
Sawwama jikinta yabada ita yake kallo hakan yasa takasa daga idonsa saboda tasan tana dagawa idonta sai sauka akan nasa,
Ita kuma nauyinsa takeji sosai.
Tsarguwa tafara yi jikinta yafara rawa ganin haka yasanya ya sake murmushi mai sauti kadan ya kauda kansa gefe yana fadin waini haryanzu tsorona kikeji ne?
Shiru sawwama tayi batace komaiba itadai iya saninta ba tsoronsa takejiba nauyinsa takeji sosai,
Ganin tayi shiru taqi amsawa ya sanyashi kauda zancen da fadin yaya karatun akwai dadi kuwa?
Nodding head dinta tayi tace uhmm akwai dadi,
Advertisement
Dubanta yayi yace lallai toh ina sauraro mai dame kika koya cikin 2weeks?
Shiru tayi kamar mai tunani nan kuma tafara jero masa abubuwanda ta koya,
Mamaki sosai sadam yasha dan baiyi zaton cikin 2weeks zata dauki wad'annan abubuwanba, wajan qur'anine ma yaji tadanyi baya da alamu ba sosai ake koya musu qur'an a ismaliyar ba, sunfi qarfi ta wajan littafai,
Lallai ta maida hankalinta sosai kan karatunta domin ko ayanzu taqaru dayawa,
Jijjiga kai yayi yace ga books dinda ake koya muku saiki qara maida hankaki,
Kar6a sawwama tayi hadeda yimasa godiya,
Sadam bai jima sosai ba yayi mata sallama saboda kada ya wuce lokacinda dady ya sanya masa,
Yayi mata sallama yawuce gida, saida taga tafiyarsa sannan tajuya tashiga gida,
Sanda ta zauna sannan ta miqawa halima littafan tana fadin debi naki ki zubamin nawa adaki,
Murna halima tafara tana fadin kinga dama anata magana akan musaya,
Mama datake zaune tace madallah dama naji kun fadawa babanku bai samu kudi bane daya siya muku gashi sadam ya siyo to Allah yayi albarka,
Amin su duka suka amsa."
————-
Washe gari sadam da zaije wajan sawwama sanda yabiyo ya siyo qur'ani guda biyu masu kyau sosai yakaiwa sawwama,
Qur'an din sunyi mata kyau sosai tayi godiya, aranar yafara daura mata karatu saboda yaga karatun Qur'anainta yaja baya,
Haka tabawa halima daya ta riqe daya,
Haka sadam kullum yazo saiya qarawa sawwama karatu kuma tana daukan sosai,
Tarteel yake qara mata da qur'an idan yayi saita karanta yana koya mata da tajweed,
A kullum yazo saiya sanyata tafara yimasa karatu saboda dadin muryarta kafin daga baya ya daura mata,
Sawwama bata dauki karatunta da wasa ba da qarfinta da dage tanason koyon karatu, Allah saiya dubi zuciyarta yasa take ganewa sosai fiyeda tunanin mutum,
Kuma shima sadam tadage sosai,
Najeeb babu yanda baiyi da sadam ba akan yakaishi yaga sawwama ba amma fir yaqi,
Haka koda sunzo siyan awara ranarda babu makaranta sadam baya karasawa balle har najeeb ya fahimci wani abun."
———
Sadam da sawwama soyayyarda take tsakaninsu tayi qarfi sosai shaquwace mai qarfin gaske atsakaninsu,
Soyayya sukeyi mai cikeda tsafta bbu algus acikinta,
Ana haka result dinsu sadam yafito mummy najin labarin result yafito hankalinta duk yabi yatshi shikanma sadam bai wani damuba amma haka mummy tabi ta daga hankalinta,
Aranar sanda ta sanya yaje yaduba result dinsa,
Sadam yayi mugun qoqari a result dinsa dan bai ta6a irin wannan qoqarin ba kaff department dinsu babu wanda yakaishi cin result,
Sakamkonsa yayi kyau sosai, sadam yasamu kansa cikin farin ciki baiyi qasa a guiwaba ya nufi gida,
Mummy dataga result ina ka saka ina ka aje da sadam yanda kasan zata maidashi ciki albarka kuwa aranar yashata dady yana office amma haka sanda mummy takirashi tadawo gida,
Shima dady nasa wajan ba qaramin murna yayiba,
Sai wannan lokaci hankalin mummy ya kwanta saboda taga sadam dinta yayi qoqari sosai,
Tasan cewa sadam yana karatu sosai,
Abunda mummy bata saniba sadam baya wani karatun daga hankali shidai kawai Allah yasa yanada kwakwalwar fahimtar karatunne,
Mummy har wajan aikj tajeda result din sadam tanunawa frnds dinta,
Adangi kuwa sai kira takeyi tana sanarwa mutane result din yan uwa da abokan arziki,
Babban yayanta takira ta shaida masa result din,
Bayan tagaya masa yayi murna sosai sannan yace tazo gida tanuna masa,
Da yamma mummy ta shirya taje gidansa,
Commisioner ne yayan mummy,
koda mummy ta isa bayan sun gaisa da matansa ta shiga palour wajansa,
Yaga result din sadam yayi murna sosai sannan yace dama inson yin magana dake gameda zancen sadam yanzu saura how many years yagama karatunsa?
Cikin fara'a mummy tace' yanzu kennan zasu shiga final year masha Allah yafadi sannna yace naga cewa shine danki babba shiyasa nayanke shawarar hadashi da abida diyata saboda qarin zumunci,
Dariyarda take fuskar mummy cakk ta dauke, wani iri taji harga Allah bazata iya barin sadam yayi aure kwana kusa ba,
Dan har frnds dinta sunayi mata magana akan ko zai nemi ya'yansu amma ta qirmishe idonta tace batasan zanceba,
Ina sauraronki me kikace akan hakan?
Yaqenda bai kai zuciba mummy tayi sannan tace yayaa kasan sadam qaramin yarone kuma karatun yanzu yafarshi waida inaso yadanyi nisa akaratune,
Dududi yanzu baifi 24yrs ba da dai za'a bari yadan qara karatu da shekaru ai abun zaifi,
Tunda naga abidanma yanzu itama karatu takeyi,
Dududu itama nawa take bazata wuce 22yrs ba, ai duk abun na gidane abida ai 'ya tace amma sudai yi karatun tukunna su mallaki hankakin kansu,
Jijjiga kai yayanta yayi sannan yace to shikenan zadai muga yanda za'ayi,
Toh kawai mummy tace jiki asanyaye tayi masa sallama tatafi ita dai komai zai faru bazata yarda tabar sadam yayi aure yanzuba."
———-
✔️ote
Share
Comment
Follow
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial77 Chapters
BlIghted: A Plague Rat's Tale
Waking up as a reviled vector of plague, a nihilistic, power-hungry sociopath attempts to free themselves from the shackles of mortality and time. In a world racked with war, crime, and unfocused violence partially fueled by a system that encourages random acts of senseless violence, one little rat seeks to murder his way to the top of the food chain. Betrayal, mass murder, war, a curse from the dead gods, unfettered magical experimentation, slavery, rampaging monsters, and a raging holy war are a few of the things that have rendered this world a violent hell hole: perfect for a violent opportunist to thrive in.
8 175 - In Serial7 Chapters
Blaze
The story of a fire elemental's life in a world dominated by mages. He will have to learn how to manage betrayals, treachery, and maybe even love as he goes on adventures to find a meaning to it all. From dark, humble beginnings he will rise... or fall, devastating amounts in his journey across the world. Hello, Author here! I am, unfortunately, rather terrible at coming up with descriptions that seem to have the right amount of decorum and yet actually serve their function of adequately describing the story, so here's the coursenotes. - The story follows a fire elemental. (As you can tell from that, it is heavily besed on fantasy with mages and the like. Technology will not feature prominently) -As mentioned in the tags, this will have game-like aspects. (E.G. levels, stats. I will be trying to put my own twist on this notion however, so bear with me if the premise intrests you but you despise LitRpg) -It'll get rather dark, but not devastatingly so. (I'm trying to write a more complex story so it will have its dark moments, the prologue being one of them. Rest assured the whole story will not be this dark, though I'll make sure that no-one is a saint either) -The protagonist/protagonists will not be a Mary-Sue. (The plural will be understood when I'm further into the story. They also won't be impossiby unlikeable such as those in many Light novels.) -There is no prophecy (Anyone who says there is, is lying, trust me.)
8 142 - In Serial12 Chapters
Philippines in Another World (Because Japan is too OP. Please Nerf)
This is the Philippines, the Pearl of the Orient Seas. It is a country of sunny weather and sweet smiles, where life is relatively simple (unless you are into politics) and where people are friendly and warm. However, it is not without flaws.For instance, Philippines suffer corruption in the government like other developing countries as well as decades of insurrection. The rich only gets richer and the poor gets poorer, while since time immemorial the country's denizens have this habit of hating their presidents and loving foreigners more than their own countrymen. It seems nothing has changed much since the famed EDSA Revolution of 1987.The year is 2042. Philippines has reached economic growth comparable to South Korea in 2022. Still, elite families control the government and social justice remains dismal. The younger population became increasingly materialistic while their parents are becoming more and more irresponsible. The problem has shifted from "how to decrease population" to "how to make spoiled kids' and parents' ass off to work".In terms of military power, the country has acquired considerate amount of firepower but remained one of the weakest in the ASEAN region thanks to politics. Worse, China and the USA has declared war against each other after a diplomatic blunder thanks to the incompetence of their respective new presidents. The world is doomed to a world war 3 while the Philippines was caught unprepared for war. Instead of finding solutions, politicians in the Philippines continued to blame their political enemies while the CBCP called everyone to prayer, hoping that God would make a miracle that make Philippines somewhat immune to nuclear weapons. Ironically, the prayer got answered in a way that is unimaginable....
8.18 172 - In Serial46 Chapters
Hell's Angels
In the endless expanse of the universe, there is only one place that everyone, be they human or something else, will visit at least once.Hell. This place of ruin and torment is the beginning and end of countless stories throughout time. In this story, Solomon takes his turn in the bowels of Hell and it's nothing like he expected.Aside from the fire and brimstone, Hell is pretty hospitable. Every demon trapped within Hell has learnt of the existence of Karma... The hard way.And now... they will do anything to improve their Karma.Anything to get out of this Hell-Hole! ------------------------------------------------------------------------- In this story, the mc joins the ranks of the demonic horde and fights his way through the nine circles of Hell. When he arrives in Hell, his memories of his past life are wiped clean. And he quickly learns that he only has a year before his soul is destroyed. To avoid meeting such a morbid end. He must overcome the Trials of the Nine Circles to ascend to immortality. Each one will be harder and more dangerous than the last. Various mythological figures and gods will exist throughout the world and interact with the mc as both allies and enemies. All Chapters are between 2000-2400 words
8 218 - In Serial20 Chapters
I was given a new life yet I somehow became a battle lunatic
John wakes up in a strange new world filled with magic, monsters, and adventurers. He quickly comes to learn that he is no longer human and seems to be the only one of his kind. Did this change occur solely on the physical level, or is he loosing more of his humanity as his power grows? John tries to make a place for himself in the world he was dropped in to, while finding it harder to recall the one from his past. Many new friends stand beside John as he tries to unravel the mysteries behind who, or what, put him here and he's going to need all the strength he can muster in order to deal with the consequences of what he unearths.
8 139 - In Serial14 Chapters
Destined To Die
What is the meaning of life? Is life fun? Is it worth living? These questions are all highly dependent on a person's state of mind, experiences, and environment. However, even individuals who respond negatively to said questions have trouble escaping the life that doesn't seem worth living to them. Most are kept alive by irrational emotions. Fear of the unknown, of pain, or causing pain keeps them struggling day after day, unable to find permanent solutions nor the courage to escape the clutches of life. This story is about one such individual struggling in a new world with infinite possibilities. Will he be drowned by life once more or rise and find meaning in a new, unforgiving world? On Hiatus. I'm sorry.
8 173

