《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 21
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
Page 21
Washe gari sassafe sadam ya shirya yafice dayake yanada lactures da safe,
Bayan sun gama lactures sun fita yazamana akwai interval tsakaninsa da next lactures dan malamai dayawa sunyi covering,
Wasu yan qalilai ne daga cikinsu basuyiba,
zaune suke shida najeeb kamar yanda suka saba dama akullum atare zaka samesu idan suna tare basa kula wasu abokanai haka,
Ko najeeb sau dayawa sai sadam yatafi gida yake neman friends dinsa,
Najeeb wanda tun ranar yake jiran sadam yabashi labarin feedback din yarinyar sadam bai bayarba yagaji da jira dan haka yadubi sadam yana fadin kaifa ko sadam har indai mutum zai tsaya kayi ra'ayin kanka kafada masa abu inaga zai jima ba'a fada masaba,
Kallonsa sadam yayi cikin rashin fahimta yace mai kuma nayi?
Harara najeeb ya watsa masa hadeda fadin kaikam ai kullum bakasan abunda kayiba,
Ka manta tun shekaran jiya kacemin zata baka amsa baka shaidamin yya kukayi da itaba,
Nisawa sadam yayi yace intakaice maka kennan ko yaya?
Koma yaya kayi najeeb yabashi amsa,
Toh naji ta amince har munyi magana da babanta,
😳😳😳zaro ido najeeb yayi yace sadam hankalinka daya kuwa?
Kallon banza sadam yayi masa yace A'a nahada da naka yazama biyu,
Mtsww najeeb yaja tsaki sannan yafara fadin haba sadam kayi gaggawa wallhy babantafa kace,
Ehem sadam yayi sounding yana kallonsa,
Rage murya najeeb yayi yace sadam inaso ka fahimceni bai kamata kasamu mahaifintaba,
Kallonsa sadam yakeyi kawaia yarasa abun cewa,
Najeeb ne yaci gabada fad'in sadam kasan halin mummy itace abunji ba baban yarinyarba idanma matsala zatazo daga wajan mummy ne nasani kagani babanta baida matsala amincewar mummy shine mai wuyan da zarar ta amince komai zaizo dasauki,
Amma yanzu daka samu mahaifinta da farko mai kake tunanin zai faru idan mummy taki amincewa?
Wani irin kallo kake tunanin mahaifan yarinyar zasuyi maka?
Kallon mayaudari zasuyi maka wanda ka yaudara musu yarinya,
Zasuyi maka kallon maras gaskiya,
Huuuuuu!!!! Sadam ya furzarda iska sanya hannusa biyu yayi ya rufe fuskarsa,
Shi wai yaya akeso yayine
Shi kokadan baiga aibuba akan samun mahaifinta dayayiba,
Jikinsa yana bashi ko yaya sawwama zata kasance matarsa,
Advertisement
Huuuuuu yaqara fitarwa wata iskar mai zafi,
Dafashi najeeb yayi yace bawai nafada maka dan ka sanya kanka cikin damuwa bane sadam bafada makane saboda abunda nake ganowa nan gaaba,
Murmushi sadam ya kwakulo wanda bai kai cikin zuciyaba yace banajin hakan najeeb,
In sha Allah mummy zata amince,
Allah yayarda najeeb ya amsa.
Sadam ne yaci gabada fadin
Kuma yazama kamar dolene saina samu babanta,
Idan ban sameshiba bazai yiwu nayi tarayya da diyarsaba,
Jijjiga kai najeeb yayi yace shikennan Allah ya sanya alkhairi,
Amin najeeb ya amsa,
Kallon najeeb sadam yayi yace amma maiyasa najeeb nida kai duka mummy mukeji azancen aurennan?
Murmushi najeeb yayi yace saboda munsan halinta mana, kai nifa banajin mummy zata barka kayi aure daga gama degree kawai,
Saboda taci buri akanka,
Mtseww sadam yaja dan guntun zaki sannan yace buri koh?
Ehem! Buri inji najeeb
Hmm Allah ya kyauta sadam yace sannan yadaura da fadin kasan jiyama sanda nayiwa mummy karya har nace takira ta tambayeka,
Dariya najeeb yayi yace kuma da takira fa?
Shima sadam din dariya yayi sannan yace haba ai nasan dai zaka kareni, shiyasama nyi,
Dariya najeeb yayi yace kaifa yanzu naga alama zamu daina yarda da kowace maganarka,
Hararan najeeb yayi yana fadin wato ga makaryaci koh?
Iyi! Najeeb yabashi amsa hadeda miqewa yabar wajan yasan yanzu sai sadam yacika famm."
Yau sadam baibi wajan sawwama ba tunda dama jiya bawai yace mata zaizo bane,
Dalilin dayasa yau din baijeba saboda yaga yanda jiya mummy tadauki lamarin da zafi dayayi dare amma bawai don bayason ganintaba,
Haka ya kwana da tunaninta,
Itama sawwama nata wajan da tunaninsa ta kwana."
Daga ranar sadam ya shaidawa mummy zai ringa tsayuwa karatu zainayin dare,
Mummy taso tadamu amma jin karatu zai ringa tsayawa saiya daure zuciyarta dan ita dai har in dai za'ayi karatunnan to komai zaizo matada sauki."
Najeeb kullum kwanan duniya saiyaje wajan sawwama,
Yanzu ya daina zuwa lokacin da take aiki yakan bari sai bayan isha'i sai yaje lokacin yasan tagama komai,
Ita sawwama anata wajan itama tafijin dadin hakan,
Dan takan samu tadan canja kaya koda kwaskwarinma nema tayi."
Yauma kamar kullum suna zaune suna dan shan hirarsu wanda suke yinta jifa-jifa,
Advertisement
Sadam har cikin ransa yanaso sawwama tayi karatu tun ranar yakeson tambayarta a matakinda ta tsaya a karatu bai samu damaba,
Bayaso yayi wani abunda zataga kamar yana son shiga rayuwarta,
Yau kam ya daure zuciyarsa ya dubeta yana fadin sawwama nikam na tambayeki mana?
Allah yasa nasani sawwama tafada a kunyace,
Kinma sani sadam yafadi sannan ya jefo mata tambaya da fadin shin wai ajinki nawane lokacinda kika tsayada karatu?
Yanda yayi zaton zata dauki abun ba haka tadaukaba domin murmushi yagani a kwance akan fuskarta,
Cikin halin rashin damuwa tace"
Uhmm aji uku,
Zaro😳 ido yayi yace uku?
Primary ko secondary?
Dariyace takama sawwama sanda tadan dara sannan tace primary kuma?
Nisawa yayi sannan yace to ai amsarda kika bayarne,
Girgiza kai tayi tace ina nufin jss3,
Gyada kansa yayi kawai,
Yanason yayiwa sawwama maganar karatu amma yanaga yanzu kamar yayi wuri dayawa,
Yanaso yabari sabonsu yadanfi hakane saiya samu damarda zaiyi mata magana, ya tabbata alokacin bazataqiba,
Islamiya fa?
Ya jefo mata tambaya!
Shiru tayi tana tunani domin rabonta da islamiya ta manta,
Bazata iya tuna lokacinba,
Shirunda yaga tayine yasanyashi tunani kodai batayi islamiya bane gabaki daya,
Rabona da islamiya na manta yaji tabashi amsa atakaice,
Jijjiga kai kawai yayi bai iya cewa komai ba abun yanata tsumashi,
Tayaya iyaye zasubar diyarsu haka babu islamiya,
Yasan wasu daga cikin makarantar islamiya babu tsada wasun kudinta gabaki daya baifi naira dariba,
Kaishi yasan har makarantar 20naira akwai wacce ake biya duk sati,
Ya lula tunani yama manta da agabanta yake,
Lafiya kuwa?
Muryarta ta katse masa tunani,
Dawo da hankalinsa gareta yayi ya sake mata murmushi sannan yace lafiya qlau me kika gani?
Naga kayi shiru tabashi amsa,
Babu komai yafadi,
Kai ta daga na gamsuwa da maganarsa,
Bai jimaba ya miqe da zummar zai tafi har yayi mata sallama sai kuma ya juya ya dubeta yace uhmm naceba wani satin zan fara exam ina buqatar addu'a'
Jijjiga kai tayi tace in sha Allah zanyi maka,
Allah ya taimaka yabada sa'a, ya sanya jarabawar tayi kyau fiyeda na kowani lokaci,
Amin ya amsa hadeda murmushi yaji dadin addu'ar ta sosai har cikin ransa,
Ahaka yayi mata sallama yatafi."
————
Sa'i-sa'i sadam yakan yiwa sawwama tambaya abunda yashafi addini,
Wani lokacin haka zaiyi mata da wayo yanda bazata ganeba,
Abunda ya lura shine sawwama tana buqatar ilimin addini sosai fiyeda komai,
Dan ya lura dan abunda tasani bai taka kara ya karyaba,
Abubuwa dayawa kawai tana yinsune batareda sanin hukuncinsu a addiniba,
Wannan abun ya tsayawa sadam arai sosai dan wani lokacin shi kadai idan ya zauna abunda yake tunani kenan kawai,
Gaskiya ayanda yake dan gwada sawwama wajan ilimin islama baiyi tsammanin samun hakaba,
Saboda atunaninsa duk rashin dukiya irinta mutum duk talaucinsa ba'a rasa yayansa da ilimi islama koda basu samu damar yin boko ba,
Yanzu haka exam dinsane kawai ya tsaya masa arai amma daba hakaba daya dade da nemowa wannan lamarin mafita,
Amma yanzu madai yana gama exam zai san abunyi."
————-
Sawwama kuwa yanzu anata wajan bata fashin yin sallah akan lokaci dan kawai tayiwa sadam addu'a yaci exam dinsa,
Akoda yaushe komai takeyi ana kiran sallah zata tashi tayi sai tayi masa addu'a,
Sa6anin da abaya wanda wani lokacin saita gama duk wani abunda takeyi kafin tadawo gida tahada sallar magrib da isha'i."
Lokacin saura 3days Sadam yafara exam sawwama da kanta tacewa sadam yarage zuwa saboda yasamu lokacin karatu dan tanaso yaci jarabawarsa fiyeda nakowani lokaci,
Haka sadam badan yasoba yafara tsallake kwanaki kamar yanda ta buqata,
Karatu kuwa sadam yanayinsa dagaske saboda abun yahadu masa biyu, ga mummy kullum addu'arta sadam yaci exam yayi karatu, har raba dare takeyi tana sallah tanayi masa addu'a wani lokacinma haka zata tashi tsakar dare taje dakinsa yana tsaka da bacci tatasheshi wai yayi karatu,
Shikuwa sadam tana juya baya yake komawa ya kwanta,
Yakance idan ba mutuwa akeso yayiba abarshi yayi baccin dare,
Wuni yakeyi yana karatu saboda a school yake wuni bayan yadawo gida kafin yayi bacci ma saiya ta6a karatu yake kwanciya amma wai ahakanma sai an tasheshi cikin dare kawai yayi karatu, inji fadinsa aiko karatun shiga aljanna iyakaci,
Ga sawwama itama nata wajan tanaso yayi karatu yaci sakamako mai kyau."
✔️ote
Comment
Share
Follow
To be continued zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial306 Chapters
Tales of The Celestial Prince
These tales are of Aurelius Emilia Elfin Vale, a young celestial prince, and his journey full of adorable antics both memorable and loved. The many enthusiastic Gods, cultures, temples, shrines he meets, the various threats he faces in his ventures! As ancient threats loom behind closed curtains, playing the strings of fate both worldly or otherwise, how will precious Aurel fare against them?___________________ Warning! If you have a 'distaste' for Anime Influenced Works and have a not-so-open mind then please don't read. This is a true fantasy after all, so not 'everything' will be bound by our real-world counterparts. I do not stress this enough, so please don't ignore this warning and immediately tell me I didn't just 'warn' you, there's a reason why "Warning" Notices exist. If you lie about your age then that's 'your' priority, just don't pretend it's 'my' issue, I write for myself and anyone who enjoys my work. So please keep this in mind!___________________ P.S I'll only be posting on both Webnovel and RR for the time being! As for now it has been delayed while I manage to piece together my schedule. The reasoning why I'm posting on RR first was to get the submissions out of the way. And when I finally do commit to posting, more information will be eventually added to this Synopsis over time. ___________________ COPYRIGHT 2021. ALL RIGHTS RESERVED.
8 150 - In Serial31 Chapters
Azura the Slayer
A terrible demon was cast out from her universe by the supreme god. She got 3 wishes by the god for being cast out, but as she was being granted them, a situation arose and an error occurred. Her 2 wishes were granted but the third one was lost. She was immediately transported to a different world in a different universe. But Azura being the girl she is, she will find a way to thrive. ---------------- Image from google
8 229 - In Serial28 Chapters
VRMMORPG:Arts Cultivation Online
A college student died and was rebirthed 10 years back from his life thus he started his life as a gamer.
8 215 - In Serial7 Chapters
Apocalypse The Fantasy
The world was suddenly shocked by the apocalypse of the aberrants. It first started with black fogs and many people started acting weird then was sent to the hospital. A few days later, those people became a monster who fed on human flesh and had the eyes of a dead fish. All the survivor gained power over elements. But, aberrant get stronger as they eat more. As they lived, the found out few things. Being infected by the aberrant would turn them into aberrants but they did not die. Then, whether live as human or aberrant, being killed by a human would cause them to reincarnate at the first time they activated their power. Who pulled the string behind the scene? Why would they do it? "That was none of my business." The woman said as she on her journey of her third life to find her treasured people. =-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=Do not talk about logic here. Because, not all logic will work inside this story. For example if everything must be logical, the world would be destroyed after a few years by the nuclear power plant that was not being taken care of. The story couldn't go on if it was like that. So, don't go tattle on me. Notice: I made that cover. =-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=-=Other tag: Romance. Drama
8 168 - In Serial29 Chapters
Winning My Luna's Heart (completed)
Alana White didn't always have the perfect life, when she was just 11 years old she got home from school and found both her parents brutally murdered. She was forced to move in with her aunt, but moved out 2 years ago. Now at the age of 17 she lives with her boyfriend Drew and is making her way though high school. Drew is 19, he graduated two years ago. She's happy with him and couldn't imagine life without him, but what happens when she is forced to go to a new school and her new friends older brother claims that she's "his" and why is everyone calling him Alpha?
8 192 - In Serial19 Chapters
«One Mind» (Ninjago x Reader)
"Give me all your candy!"Was the moment when first you meet them."How long will you go?" Was the last word you heard from them.What if (Y/n) come back? Will they remember her? Ninjago x Reader Made by: Yinzy_BananaTwitter: YinzyYInstagram: yinyunnn_
8 257

