《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 16
Advertisement
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Haske writers association💡
Writing by
Zaynab bawa
Follow on wa
Page 16
Jijjiga kai najeeb yayi yace ko kaso ko kaqi sadam soyayyace ke d'awainiya dakai,
Soyayyarma mai zafi kuma mai wuyar sha'ani,
Cikin rashin yarda da maganganun najeeb ya miqe yace" sai gobe zan wuce,
Najeeb ne yaci gabada magana yana fadin duk rashin son gaskiyarka sadam sai dai kaqi yarda da gangan amma bawai dan bakasan gaskiyaba yarinyarnan sonta kakeyi,
Nafad'a maka na nanata sonta kakeyi,
Kai kanka idan kazauna zakayi tunani,
Nidai kasan bazanki fada maka gaskiya dan son rankaba
Kuma bazan fada maka karya dan son rainaba,
Sadam bai kula maganar najeeb ba saboda zuciyarsa bazata iya daukaba yakasa gaskanta abunda kunnuwansa suke fada masa. da sauri-sauri yafice har yana shirin gudu ya fice,
Yana fita dai-dai mashin d'insa ya tsaya yana maida numfashi kamar wanda aka biyoshi yasha dakyar,
Yadade ajikin mashin dinsa kwalkwalwarsa bata iya tunano masa komai,
Dakyar yaja mashin dinsa ya koma gida, bai buqaci ganin kowa ba daya koma shi kad'ai ya zauna a d'aki yanata zullumi,
So? Shi kuma?
Inna lillahi wani irin so kenan?
Kai ina ba sonta yakeyiba tausayinta kawai yakeji,
Tayaya za'a ace shine yafad'a a soyayya, soyayyarma na mai saida awara,
Inna lillahi, kawai yaketa nanatawa,
Yarasa yanda zaiyi hankalinsa duk yafice ajikinsa,
To shi yaya akayi yakasa gane cewa sonta yakeyi sai najeeb ne yagano?
Ya tabbata da ace da gasken sonta yakeyi da shi zai fara ganewa ba najeeb ba,
Aranar yacewa sawwama zai koma amma irin halinda yake ciki bai sanya yakomaba,
Da wani ido kenna zai kalleta?
Shin itama ta fahimci yana sonta kenan? Tunda har najeeb ya fahimta,
Aranar sawwama ta zuba ido taganshi amma shiru cikin ranta take tunanin koba lafiyaba, kokuma zancenda jiya tafad'a masa wani ya 6ata masa raine,
Ita kadai tayita tariyo zancenda sukayi dashi jiya, kuma amma ai harya tafi babu alamun 6acin rai a tattare dashi,
Haka taita saka da warwara tarasa gane dalilin daya hanashi zuwa,
Shikuwa sadam anasa wajan ya saka ya warwara ya rasa gane inda maganar najeeb ta dosa nikuwa araina nace ai sadam ka dade da gane yanda maganar najeeb ta dosa sai dai kawai kanata yaudarar kankane."
Cikin dare kuwa najeeb bawani baccin kirki yayiba wasu irin sururun mafarkai daya ringa yi marassa kai, gashi yafarka a bacci yakai sau bakwai kuma duka da tunaninta yake farkawa,
Advertisement
Wasu mafarkinma idan ance masa yafadesu bazai iyaba,
Gabaki daya sadam yabi ya rikice,
Haka suna breakfast ya manta yakira kanwarsa da sunan sawwama,
Taimakonsa d'aya mummy bata wajen ya tabbata dasai yasha tambayoyi,
D'aki yakoma yana fadin wasa gaske maganar najeeb tanason dawowa gaskiya,
Wata zuciyarce tayi saurin gargad'araa dacewa tayaya za'ayi wannan zancen yadawo gaskiya?
Huuuuuuu ya furzarda iska abakinsa,
Agaugauce ya yi wanka ya shirya zuwa school,
Yasamu mummy tarigashi fita dan haka shima yafice."
Ya isa school ya sanya najeeb agaba ya titsiyeshi akan cewa saiya fada masa dalilin dayasa yace son yariyarnan yakeyi gashi tun jiya ya hanashi sukuni,
Dariya najeeb yayi yace" malam badai ni na hanaka sukuniba, yarinya dai ta hanaka sukuni zakazo ka sauke akaina,
Zama sadam yayi cikin rashin sanin abunyi yace" najeeb toh yaya zanyi?
Yanzu ka yarda kana sonta kennan?
Gyada kai sadam yayi yace har indai abunda nakeji shine so nayarda ina sonta, son ma mai tsananin zafi,
Jijjiga kai najeeb yayi na gamsuwa da maganar abokinnasa,
Tasan kana sonta? Najeeb ya jeho masa tambaya,
Girgiza kai sadam yayi yace A'a najeeb nima kaina ban saniba ita tayaya za'ayi tasani?
Murmushi najeeb yayi yace sadam kenan bakasan mataba sau dayawa kafin mu kanmu mu fahimci muna sonsu sun rigamu fahimtar muna sonsu,
Kawai dai bazasu gwada maka sun saniba sannan bazasu furta makaba zasu jirane har lokacinda zaka gane kokuma ka gajida riqewa ka furta,
Yanzu dai ba wannan ba koma tasani ai baka furta mataba dan haka bazata nuna maka tasaniba, mubarshi a bata saniba d'in,
Wani abu nakeji sadam, najeeb yafad'i cikin taraddadi, wani abune sadam ya tambaya cikin faduwar gaba,
Mummy nakeji sadam, baka ganin idan tasani za'a samu matsala? Ni inaga kayi gaggawa sadam saboda duk yanda kake sonta yanzu mummy bazata bariba har sai ka gama school,
Shiru sadam yayi sai can yace" akwai matsala mana sosaima sadam amma ai sai dai yarinyar qaramace kwata-kwata yanzune take 15yrs shekaru sha biyar, sannan najeeb aiba ni nayiwa kaina gaggawaba, bansan lokacinda nafara sontaba, idan nace maka ga dalilin kuma daya jani y sanya nafara sonta ban saniba, sone yayimun gaggawa banine nayi gaggawa, akwai wani boyeyyen al'amari da ubangiji ya 6oye tattare da wannan abun,
Numfashi najeeb ya sauke sannan yace dasauki tunda qaramace idan yaso idan kagama karatunka lokacin saika tun kari mummy da maganarta,
Advertisement
Kai kawai sadam ya gyada amma yasan ba matsalarba kenan,
Sai ankai ruwa rana da mummy kafinnan ta yarda tabarshi ya auri sawwama saboda rashin karatu ga kuma talauchi,
Bayajin talaucima kamar rashin karatu, mummy taqi jinin rashin karatu,
Shi har indai akan sawwama ne zai dage harsai mummy ta amince da auransa, zai zama jajirtacce akan soyayyarta komai zai taso zai jure ya jajirce wajan ganin ya nemawa kansa mfita,
Tunda harya fahimci ga abinda yakeso to lallai zai jajircewa abunda yakeso wajan ganin ya sameshi,
Mummy rashin karatu ne bataso yayi alqawari zai sanyata tayi karatu bayan aurensu,
Zatayi karatu har sai itada kanta taji tagaji zata bari,
Zai zamarda ita irin macenda mummy take burin ganin y'ay'anta sun zama,
Zai zamarda ita surukarda mummy zatayi alfahari da samunta,
Najeeb ne ya katse masa tunaninsa yana fad'in me kake tunani haka?
Bbu sadam yabashi amsa,
Yanzu yya kake gani? Nasanar da ita kokuma nabari lokaci yaja? Lokacin tadan qara shekaru? Sadam ya tambayi najeeb,
Girgiza masa kai najeeb yayi yace" karka fara wannan saken sadam, gara tun wuri idanma tashin zatayi tatashi da soyayyarka,
Kada ya kasance alokacinda take girma kai katsaye kana gadinta ta girma, katsaya kallon ruwa shima kwado yazo yayi maka qafa,
Subhanallah me kake fada najeeb?
Gaskiya! Najeeb yabashi amsa,
Kada ka tsaya wani jinkiri duk wanna jinkirin bashida amfani sadam nida tawa shawarar kenan,
Jijjiga kai sadam yayi na gamsuwa da maganar abokinnasa yace shikenan najeeb nagode,
Daga kafadarsa najeeb yayi sannan yace babu komai,
Abu daya nakeso kasani sadam tunda har kasa aranka tsakani da Allah kake sonta kuma aurenta kakeyi dole ka jajirce sadam kazama mai hakuri shi neman aure baya zuwa cikin sauqi,
Shi neman aure daka ganshi dole yana zuwa da qalu bale kala-kala,
Gyada kai sadam yayi sannan yace in sha Allah najeeb,
Duk wannan zancenda akeyi har yanzu bansan wacece ita bafa, aina takene matar abokinnawa? Najeeb yafada cikin zolaya,
Murmushi sadam yayi yace kada ka damu zaka santa,
Kabari abun yayi karfI har wajanta zan kaika,
Toh Allah yabada sa'a najeeb yace sadam ya amsa da amin."
Ranar ya yanke shawara gaya mata dan haka duk da cewa yagama lactures da wuri saiya jira yayi magrib a school sannan yadauki hanyar wajanta,
Cikin zuciyarsa sai zullumi yakeyi saboda baisan yaya zata dauki zancenba amma yana addu'a tayiwa zancen kyakkyawan tunani, ta dubeshi da kyakkyawar manufa,
Sa'i-sa'i yakan saki dan siririn tsaki taraddadin yanda zata dauki zancen kawai yakeyi,
Ya isa wajan ya dade atsaye yana kallonta bai qarasaba, har hankalinta yakai kansa,
Ganinsa atsaye can nesa yasanta sakin ajiyar zuciya,
Yadauki lokacin kafin yaqaraso,
Da sallama ya isa yazauna dan nesa da ita, amsa sallamar tayi hadeda gaisheshi,
Amsawa yayi yadubeta yace sawwama kingama abunda kikeyine?
Girgiza kai tayi tace bangamaba saura wannan na kan wutan kawai,
Nisawa yyi yace gama ina jiranki,
Bata musa masaba sanda ta tsame ta sauke man saita juya ta dubeshi,
Tace nagama,
Yawwa magnarda zamuyi dake tanada muhimmanci sawwama sannan inaso kiyi mata kyakkyawar fahimta, nikaina bansan mai yake damuna ba bansan kuma yaya akayi haka tafaru ba,
D'agowa sawwama tayi ta dubeshi taqagu yafad'a mata wace maganace wannan,
Muryarsa taji yaci gabada fadin babu niyyar cutarwa kokadan a cikin zuciyata, akullum inaso ki sanya aranki duk wanda ya cuci wani Allah bazai barshi ba,
Idan na cuceki nan duniya ko lahira na tabbata sai Allah yayi miki sakayya, a kullum anaso ka kyautatawa mutumin kake tare dashi zato,
Shiru yayi na wasu lokaci,
Can ta tsinkayi muryarsa yana fadin sawwama tun lokacin baya abu yana faruwa ban kumasan mai yake faruwaba banmasan dalilin faruwar hakanba,
Yanda nake jinki acikin raina yawuce akira hakan amatsayin sabo,
Sawwama sonki nakeyi! Arazane sawwama ta d'ago ta dubeshi nan take gabanta yahau faduwa amma me tsantsar gaskiya tagane akwance akan fuskarsa,
Maganarda yakeyi daga qasan zuciyarsa take fitowa babu algus acikinta,
Qasa tayi da kanta gabanta yana cigaba da faduwa, ni banson yaushe nafaraba sawwama banyi niyyar gaya mikiba saboda rashin sanin yanda zaki dauki maganar,
Sannan kuma maganar gaskiya sawwama son tsakani da Allah nake yi miki kuma aurenki zanyi, nafadi abunda yake raina nasa dole zakiso yin tunani akan maganata zan iya baki daga yanzu zuwa nanda kwana d'aya zuwa uku kiyi tunani idanma da shawara duka kiyi, kafin ki yanke hukunci,
Zanso ki sauraro zuciyarki alokacinda zaki yanke hukunci, abunda tafad'a miki kiyi amfani dashi saboda shine za6inta,
Miqewa yayi bai jira cewartaba yace nabarki lafiya kiyi tunani mai kyau,
Allah ya shige mana gaba."
Yana fadin haka bai qara juyowaba yasai kai yawuce, yabar sawwama azaune awajan matsayin mutum-mutumi."
✔️ote
Comment
Share
Follow
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial20 Chapters
The Legend of Rayola the Deathless [Dead]
[This story is Discontinued] Another story based on the lore, which has been expanded and with far more details and hopefully better writing shall be released later on. After about the tenth time she died, Rayola started to think, that maybe she didn't come out quite right, even by supernatural standards. Of course, the pale white skin and hair, plus the blazing orange eyes might have been a clue and it was getting harder and harder to blend in. To top it all off, she has no memory of who she is and there's an incredibly suspiscious, snarky voice in her head making quips about her life choices. Even worse was the inability to sleep. At first, she thought that maybe she was just an overly messed up zombie or even a vampire! But she was proven wrong time and time agian... there were too many inconsistencies and it made her uneasy. The final straw was the issue with her own identity. At first she was okay with being her own brand-new person, but as more and more ghosts of her past started to slowly catch up, she had no choice but to set off on a journey... A journey to discover who she once was, and to find out what had happened to her. It was for no noble cause but merely one for personal salvation. Yet, her actions left behind a legend in her wake.
8 101 - In Serial17 Chapters
Emperor of Yin and Yang
Heaven's Emperor peacefully lived with his wife, overruling all Immortals in Heaven, a loyal and powerful wife, he was at the apex. Living in the Royal Palace, despite living peacefully, he knew it wouldn't last forever. He suspected a man planning a revolution, just like the Ancient Prophecy proclaimed. Why didn't he go against it? Simple. There would be two revolutions, not one. Thus, when his time came he faced the onslaught of Immortals with a serene expression and a tyrannical bearing. A man and a woman, slaughtering all Immortals except one, were forced to hand over the Throne. Yet even when the time came for the Emperor to lose his Royal Throne, he was not worried. Rather, both him and his wife, disappeared from the Heaven to search for their inheritor. The man to lead the Second Revolution. Anmos Archer. A thirteen-year-old youth born to an abusive single-father household. He struggles with being bipolar, inherited from his dad - a fallen cultivator. As he struggles to find an opportunity, a chance, to allow him to retaliate against his father he wanders upon a Royal Couple. Could he be the inheritor? The man to lead a Revolution against Heaven? Cover by Bharath Kishore.
8 80 - In Serial13 Chapters
Chronicles of Elseria: A LitRPG adventure
What would you do if you suddenly found yourself transported to the middle of nowhere in a world full of magic and danger? For Derek, the first thing to do is try not to strangle the annoying familiar he is apparently stuck with, the second is find food, water and shelter. He must learn to survive in this new world where danger lurks behind every tree.
8 185 - In Serial34 Chapters
The Oldest Game Among the Stars - SSB fanwork
Summary: A crew of misfits and exiles venture forth into unknown space, for the glory of the Shil'vati Imperium, forming a bond of sisterhood between themselves. If only they knew what awaited them in the darkest depths of the void. Finished!
8 133 - In Serial31 Chapters
First Lessons (A Medieval Tale #1)
Aliya is an ambitious, hard-working medical student until she wakes up in the body of a medieval noblewoman whose well-connected husband can't stand the sight of her. To make matters worse, she realizes she isn't even in the same world anymore. She has to find a way to survive and protect her peasants in a place where women are treated like property and slave traders hunt the coast for their prey. Can she practice medicine without being accused of witchcraft? Will she discover who her enemies are before it's too late? Updated every Thursday.
8 106 - In Serial30 Chapters
BFB Voting Thingy
vote
8 107

