《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 15
Advertisement
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Haske writers association💡
Writing by
Zaynab bawa
Follow on
Page 15
A hankali ta d'auke idanuwanta daga kansa gabanta yana tsananta faduwa, yayinda taji qirjinta yayi mata nauyi,
Shikam sadam bai dauke idanuwansa daga kantaba bai kuma qarasa wajanba,
Ahaka najeeb yaqaraso ya siya abunda zai siya jikinta duk yabi yayi sanyi tazuba ta miqa masa,
Kudin ya miqa mata ta girgiza kai alamun bazata kar6a6a
Da mamaki najeeb ya kalleta yana fad'in kudinkefa nake miqa miki zatonsa ko bata gane mai yake nufi ba, qara girgiza kanta tayi cikin sanyin murya tace eh nasani kabarshi kawai,
Babu yanda najeeb baiyi ta kar6aba amma fir taqi haka yataho yana mamakinta,
Yaqarasa wajan machine din yana fadawa sadam,
Sai alokacin sadam ya kauda idanuwansa daga gareta yadubi najeeb ya ta6e baki baice komaiba yahau kan machine d'insa,
Bin bayansa najeeb yayi shima yahau bai qara juyawa wajantaba ya tada mashin dinsa suka bar wajan,
Wasu hawaye masu d'umine suka zubo daga idanuwan sawwama,
Hannu ta sanya ta share hawayen fuskarta taci gabada aikinta,
Ko babu komai tadanji sanyi cikin ranta saboda ta tabbata yafara saukowane har yazo wajan dukda cewa bai qarasoba,
Koma dai yayane yau abunda takeji yadan ragu,
Share hawayen taqarayi daya qara zubowa,
Ita kad'ai tana aiki tasamu kanta da sakin murmushi,
Shikuwa sadam nasa wajan fess yakejin ransa sanyata a idanuwan dayayi kad'ai ta d'ebe masa kewarta dake addabarsa, barinma tsakanin jiya dayau, sosai ya kalli kewarsa akwance akan fuskarta,
Kamar yanda suka zo yana tuqi ahankali haka suka taho ahankali zuciyarsa gabaki daya tana cikeda annashuwa,
Sa'i-sa'i yake sakin murmushi,
Ta6oshi najeeb yayi yana fad'in lafiya kuwa?
Sadam baice masa komaiba saima qara maida masa murmushin yayi,
Ganin haka yasa najeeb yin shiru har suka isa babu wanda ya tankawa wani,
Ana shirin yin magrib sadam yakoma gida, agida yayi sallah,
Yana zaune hotonta ne kawai yake fado masa arai saiya lumshe ido yayi murmushi,
Duk da bawani magana ne ya hadasuba amma yau kam sadam yayi kwanan farin ciki,
Zafinda yakeji cikin ransa duk babu."
Itama sawwama nata wajan abubuwan da sauki yau kam,
Ko babu komai ta sanyashi a ido tasan yana cikin qoshin lafiya,
Sannan alamu yanuna yafara sauka,
Akowani irin lokaci zai iya saukowa gabaki d'aya."
Kafin weekend ya qare kullum sai sunzo amma shi daga gefe yake tsayawa sai najeeba ya qarasa,
Idan ya harde hannu akirji sai yahau aikin kallonta har sai najeeb yasiyo yadawo sannan sutafi, kuma har lokacin taqi kar6an kudinsu, ganin haka yasa najeeb idan bata kar6aba Sai kawai ya ajiye mata yatafi."
Advertisement
Ranar monday tareda najeeb suka koma school,
A school sadam yayi magrib,
Yakamo hanya, yau kam sadam da niyyarsa tazuwa wajanta koda sallama ce tashiga tsakaninsu,
Wajanta ya nufa lokacin yasameta tana tattare kayanta tagama sana'arta yaqare dawuri,
Nesa da ita ya ajiye mashin dinsa ya tattaki ya qaraso wajanda take,
Sallama yayi da sauri ta juyo jin muryarsa,
Bakinta yana rawa ta amsa sallamarda yayi mata, adan daburce ta daura da fadin ina wuni?
Lafiya ya amsa yabude baki zaiyi magana kafin ya qarasa yaji siririyar muryarta ta daki dodon kunnuwansa da fadin ya qare, ita azatonta awarar yazo siya,
Toh kawai ya amsa atakaice baibar wajanda yakeba bai kuma juyawaba yana tsaye,
Itama shiru tayi takasa aikata komai."
Tsugunnawa yayi a gabanta nan gabanta yahau dukan uku-uku
Cikin sanyin murya yace" nayi miki tambaya na nemi alfarma wajanki amma ban samu koda guda d'aya cikin abunda na buqataba,
Dafarko na dauki fushi sosai akan abunda yafaru, daga baya nazo nayi realinzing kowani mutum da irin yadda yake tafiyarda rayuwarsa,
Kowani dan adam akwai abubuwan acikin rayuwarsa,
Duk wanda kaga ya aikata wani abun na tabbata akwai dalilin aikatawa,
Bazan tilastakiba bazan takuraki akan saikin fadamin dalilinki ba,
Amma inaso kisani wallhy banida niyyar cutar dake, banida mugun nufi akanki,
Wanima bazan iya cutarwaba balle ke da haka kawai nake ganin kimarki da girmanki a idona,
Nasan akwai abubuwa arayuwa wanda suka zama sirrin mune, kokadan bazamuso wani yasaniba, balle daya kasance har yau bakisan koni wayeba, nasan wannan abune mai wuya kisake jiki da mutuminda bakisanshiba, awancan lokacin yakamata na fahimci hakan,
Amma nagaza fahimtar hakan,
Dole zanci wani iri har indai da gaske nake na damu dake iringa kallonki ahaka baki zuwa makaranta,
Bance sana'arki ko neman na kanki yazama aibuba nasan kowa da matsayinda ubangiji ya ajiyeshi,
Lokuta da dama zuciyata takan nusar dani akan narabuda ke nadaina shiga duk wani harkokinki saboda bakyason hakan amma na gaza,
Zuciyata atsarkake take akanki,
Bansan daliliba bansan mai ubangiji yake nufiba Allah yagani shine yahada jinina dake, magana bawani shiga tsakanina dake takeyiba amma Allah yasanyaki cikin mutane masu mahimmanci arayuwata kuma bazan iya cewa ga daliliba,
Kamar qanwata haka nake jinki bazanso aikata mugun abu akankiba,
Dan Allah kiyi hakuri kidaina nuna wannan tsoron nawa kokuma rashin yarda afili hakan zaisa nayi nesa dake koda banso hakanba,
Saboda duk yanda naso in kyautata miki idan naga hakan zai cutar dake dole zanja jikina,
Advertisement
Shiru sawwama tayi tana sauraron kalamansa zuciyarta take tayi mata zullumi shin da gaske yakeyi tana daya daga cikin mutane masu muhimmanci arayuwarsa? Har cikin zuciyarsa yayi wannan maganar kokuma dai kawai ya fadetane?
Amma kuma alamu yanuna mata daga qasan zuciyarsa maganar take fitowa,
Hawaye taji yafara gangara akan fuskarta,
Ganin hawaye akan fuskarta ya sanyashi runtse idanuwa yana fad'in subhanallahi wani zafi yaji acikin zuciyarsa ganin hawayenta dai-dai yakeda tarwatsa duk wani farin cikinsa, cikin sanyin jiki yace dan Allah kibar wannan kukan idan nine nayi alqawari bazan qara takura mikiba,
Girgiza kai tayi tace ni baka takuramin ba, hasalima ban dauka zam sami muhimmanci arayuwar wani irin hakaba,
Kamar yanda kafada kowani bawa da tasa qaddarar kowani dan adam da jarabawarda ubangiji yake aiko kasa,
Ni tawa Qaddarar kenna,
Zuwana makaranta bazai zama maslaha a halinda muke cikiba,
Baka takuramin kuma baka ta6a takuramin ba,
Nidai kawai banaso karinga sanya kanka cikin al'amurana dayawa, rayuwa tana da sirri, kowani dan adam yanada sirri, bai dace ace nafada maka sirinaba,
Nisawa yayi sannan yace idan bakyso nabari bazan ringa qoqarin sanya kainaba,
Amma dole in damu da halinda kike ciki,
Jijjiga kai tayi sannan tace nagode da kulawa Allah ya biyaka da mafificin alkhairi,
Amin ya amsa sannan yace har yanzu bansan sunanki,
Qasa tayi da kanta tace hafsatu sawwama,
Ma sha Allah kawai ya furta,
Ni zan tafi zan iya dawowa gobe? Ya tambaya,
Dasauri sawwama tad'aga masa kai,
Murmusawa yayi sannan yace nagode sawwama, kanta yana qasa kawai tayi murmushi,
Sallama yayi mata yatafi yayinda ran kowannensu yake cike fall da farin ciki,
Awannan ranar dukda cewa cikinsu babu wanda yasan mai yakeji gameda d'an uwansa amma dai sun san sunyi kwanan farin ciki,
Sadam koda yazo school tunanin maganganu sawwama najiya kawai yakeyi, da nutsuwa sosai atattare da yarinyar maganganunta akwai hankali aciki,
Idanta furta kalma idan kaduba zaka samesu a mazauni yanda yakamata a ajiyesu,
Najeeb ne ya qaraso lokacin sadam yayi nisa cikin tunani har yazauna baisanda isowarsaba,
Saida ya ta6ashi sannan yadawo daga tunanin yajuya ya dubeshi,
Kai najeeb ya d'aga masa yace lafiya?
Babu komai sadam yabashi amsa atakaice,
Ehem dama nasan amsar kenna babu komai babu komai,
Kullum dai zancen kennan,
Wai sadam har yanzu bamu kai matsayinda yakamata ka fadamin sirrinka bane?
Nayi shiru koda zata fadamin amma shiru kaki fada kuma nasan abun yana damunka,
Barin kashi aciki baya maganin yunwa,
Daka furtamin wata qila na iya sama maka mafita,
Kasanni sadam kasan halina bana boye maka al'amurana idan ina neman shawara kai nake fara tinkara,
Yanda na daukeka sadam ba haka ka daukeniba amtsayin dan uwa na ajiyeka wanda zan iya sharing damuwata dashi amma kai ba hakaba,
Iska sadam ya furzar sannan yace me kakeso nace maka najeeb,
Kace komai inajinka, najeeb yafad'a,
Najeeb ni kaina bansan mai yake damunaba,
Wata yarinyace
Zaro ido😳 najeeb yayi yace yarinya?
Eh lallai yace sai kuma yahau dariya,
Bata rai sadam yayi nan da nan zuciyarsa tahaura sama,
Banson rashin mutumci najeeb ina ga irinta nan kace nafad'a maka damuwtaa nafara fadi kahau yimun dariyar iskanci,
Mtseww yaja tsaki,
Dakewa najeeb yayi yace" kayi hakuri nabari,
Bata rai yayi yace shikenan ai yawuce,
Cin serious najeeb yayi yace dan Allah kayi hakuri Allah nabari,
Sanda yadan dauki lokaci kafin yaci gabada fad'in,
Wata yarinyace najeeb wallhy tausayinta nakeji tana cikin wani irin hali da zaran na ganta cikin damuwa kokuma wani abun bacci kauracewa idanuwana yakeyi
Banida aiki sai tunaninta da halinda take ciki,
Kowacce magana tafad'i takan tsaya min arai,
Nadade banji mutuminda tunaninsa ya zamanmin jikiba irinta,
Najeeb koda abun 6acin rai tayimun 6acin ran yakan shafi kowa da kowa,
Nakanji zafin kowa abu kadan akaimim zan farajin haushin mutum,
Ta dalilin son ganinta yasa nake skipping lactures,
Ranar sanda nayiwa mummy qaryan test akanta,
Nan yaringa yiwa najeeb expressing abubuwanda yakeji akanta, sannan yadaura da fadin najeeb bansan mai yake damunaba,
Bansan dalilin duk wannan damuwarba,
Jijjiga kai najeeb yayi yace wato duk wannan tarin dalilin daka lissafomin bakasan menene dalilin hakanba?
Gyada kai sadam yayi,
Miqewa najeeb yayi yana kallon zancen sadam ma rainin hankaline,
Aishi ba qaramin yaronda har zai kasa gane mai yake damunsa bane,
Kallonsa sadam yayi yana fadin ina kuma zakaje na tambayeka maimakon ka bani amsa shine zaka fice,
6ata rai najeeb yayi yace Allah sadam abunnaka harda tsantsan rainin hankali yanzu kacemun bakasan abunda yake damunkaba?
Gyada kai sadam yayi yace wallhy babu rainin hankali awannan lamarin najeeb dagaske nakeyi,
Tsantsar gaskiya najeeb ya hango a idon sadam hakan yasa ya koma ya zauna,
Yadubi sadam yace" sadam son yarinyarnan kakeyi,
Zaro ido sadam yayi atsorace yace so kuma?
Kai ina A'a."
✔️ote
Comment
Share
Follow
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial20 Chapters
Grin the Cheat
There was a time when heroes roamed between the Four Great Cities. They fought for kingdoms and princesses and they lived and died by their valour. Or so the stories say. The way the minstrels sing it, everyone had a swashbuckling good time. Nowadays, buckles are rarely swashed. All the great beasts have been slain, all the great treasures unearthed. Princesses are few and far between — the ones worth fighting over, anyway — and the kingdoms have been divvied up between the sons of sons of sons of the heroes of old. No valour required. Frankly, the hero business is in a sorry state. Luckily for Grin the Cheat, thieving and murder are thriving as usual. If you have a moment, please vote for this story at Top Web Fiction. No signup required, just press the button. Voting refreshes every week. Vote. Story is now available on my site Moodylit.com. You can buy the ebook on Kindle/EPUB
8 110 - In Serial9 Chapters
An Ode to Swordsmen
The country is thrown into chaos after the Emperor's Jade Sword, a symbol of his divine right to rule, is stolen by a powerful swordsman. An imperial army ravages the land in search of it, left only a few clues of its whereabouts. Martial arts sects look on in horror as their innocent brothers are cut down. Lakhuto, a gifted swordsman from the Mount Kunlun Sect, is forced into the conflict when his sect is attacked. Having little knowledge of the secular world, he must learn how to blend in as he makes his away across China undetected. His plans to warn other sects of the approaching danger are thrown into chaos when he runs into a wounded criminal and an enigmatic martial artist, who reveals to him a conspiracy spanning half a century. Surrounded by an army, with danger hidden in every shadow, he must discover who stole the Jade Sword and framed several sects, before the entire country is set ablaze.
8 91 - In Serial7 Chapters
The Apocalypse Begins with the Strange
Lev and his best friend Jameson are thrust into a world that seems stranger than any other. The monsters seem weird, the blue boxes even weirder, and the actual living God's among men seem even stranger. Meanwhile, all of New York City has seemingly disappeared and also really crappy grammar and weird weird metaphors. Have fun :)
8 136 - In Serial44 Chapters
The Book of Hickory
Now why did Hickory go and punch that Angel? Sure it spooked him, popping up right there at lunch, and yet, it wasn't fear that balled his hand into a fist - Cause wouldn't you? Wouldn't anyone - with a sick Ma at home, Da long dead, buried, all them prayers piling up on bruised knees, unanswered? Hickory was angry, all right. He was fierce, now - cause that Angel didn't show up to give no help, that Angel came by asking for it - with all that power just plain to see, the power to fix the world and all that ails it! And now look what poor Hickory has to do - to save the world? Now how is he supposed to do that when its taking near everything he's got - just to keep them chickens safe, Ma fed, and himself out of trouble - All he wanted was maybe just a dance with May, maybe a bit more, to hold her close? That she's sweet, now, a voice like an angel, but now she's over there lookin at him like he's more than a man. And that's not to say Hickory is bad, not all the time, not ever on purpose - just there are things a man has to - That drinking and fighting ain't wrong just as long as the chores are done proper first, that those parts of life that make it worth living ain't no sin, that loving a lady is proper and Hickory just has so much love to give! And May is special, right, sweet and soft, now she's sophisticated. That she wears her passion like a pearl necklace? That certainly Hickory would notice, naturally - that she's already spoken for, perhaps taken? That ever since Hickory came back, that all she can think about is swallowing - those strange feelings, because it wouldn't do, would it? For a Lady? But certainly she can worship him and still be seen with Weston Covanger? Because Weston needs May, that what happens in the Study is only half the battle, the Men's Business, and he's far too proud to settle for half of anything. That if he wants to move up the ranks of his family, to be more than a Covanger, to become the Covanger? He's going to need a woman in the Kitchen as well - he's going to need May. And if that seems a bit old fashioned? A bit too much like the Wild West? Well the West is starting to get wild again now that everyone starts to Drink. A different take on LitRPG where answers aren't given - they must be earned, discovered and fought for, one at a time. An orator style, a long read, filled with magic buildings, crafting, alchemy, but most of all - This is a story about the human spirit. About understanding what defines a person, their morals, their beliefs, and also faith when everything they understand becomes challenged - changed. So do they. People can change. They will. Just not always for the better, not always - sometimes. Sometimes that's enough. Sometimes that's even everything.
8 122 - In Serial39 Chapters
Necromancer
I'm writing day by day without plan nor any idea of where the story is going and I'll be making no effort of editing or proofreading until I'm done with the story if ever. Be warned. Blue sky, blue water, blue moon, green pasture, this is the world of Blue. Long ago, the known world was divided into six kingdoms each embodying its own element. War and violence were everywhere, and the people suffered until one day the death lord had enough. Breaking a long-standing alliance with the Life lord, they killed him and resurrected him as a pawn. Before long, all but the fire lord were puppets under their rule, but the people rejoiced as war was all but finished... … but it was not to be. The death lord grew old. By the time of their final victory, they were already at death door with the armies of the fallen lord still disputing their heritage. Desperate to take things under control before his final demise, a ritual was conceived, one to transform the dying lord into an undying lich. The ritual worked but not without an unforeseen consequence: only the living can control the dead. As one, his former minions rose to overthrow them and before long the powerful elemental lords ruled again as the wight kings. Now immortal, their rules and their war became more cruel than ever and the people despaired, all the blame falling on the one they had once claimed their savior. The wight king's war lasted for six hundred year, but eventually even them were consumed by its violence and peace came. Generations have passed, new kingdoms have raised out of the ashes of the old ones, however the fear of the dead and those who rules over them still haunt the heart of the people. In a world that fears and reject them, death mages must works behind the scene to appease the spirits and heal the scars of the world.
8 93 - In Serial29 Chapters
Mistake is mine
Seven boys became best friends when they were just 12years old. Now even after 14years nothing changed between them.These seven best friends live in individual houses but in the same compound. They all studied in the same school and even in same college. They all even saw the same dream and fulfilled it by startinga company together and named it as Seven Corporations.This is going in the path of success!'Except one' of them everyone are married and leading very happy married life.Are you confused that how I know this much about them?That's because one of them is my brother. I am six years younger than him and obviously to the remaining.The interesting thing is that I look up to 'Except one' person as my Princecharming. Yup! He is my crush. Kind of weird right having crush on brother's bestfriend but it just happened. I didn't plan it or something ok. And this is my story about how I showed everyone thatI am actually a strong girl!!!
8 180

