《ƘADDARAR RAYUWA》Page 3
Advertisement
*QADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Haske writers association💡
Zaynab bawa
Follow on
Page 3
Haka rayuwa taci gabada tafiya har hafsa tagama junior secoundry school dinta, amma daga nan sai karatun ya qaqare yatsaya saboda dama can yau ajene gobe ba'ajeba,
Tana gama junior kuwa sai abun ya gagara daga nan sai aka ajiye karatun agefe, saboda rashin kudinda za'a dauki d'awainiyar karatun,
Dake yarinyace mai fahimta ta fahimci halinda suke ciki hakan yasa bata wani d'aga hankalintaba, dama da dad'e da sanyawa cikin ranta cewa wata rana dole zata bar karatunnan kodan qannenta suma su samu suyi nasu karatun."
Haka aka ajiye rayuwar karatunta agefe aka cigaba da fuskantar yanda rayuwa take zuwa."
Kamar kullum haka baba hamisu yake fita arana yayi tallah yayi buga-buga yasamo musu abunda zasu rufawa kansu asiri aranar,
Ayau kam abun yaci tura baba hamisu ya zagaya amma babu wani ciniki gashi rana tadukeshi har wani jiri-jiri yake gani badon yasoba yasamu waje haka yazauna domin hutawa yahuta tsawon minti talatin sannan yatashi yunwa yakeji sosai amma gani yakeyi bazai iya cire kudi yasiya abu yaciba saboda yasan halinda yabar iyalinsa aciki da ikon Allah cikin wasu awanni aka samu ciniki agwalumarda yake turawa abaro duka yaqare godiya yayga ubangiji yazauna yadan huta daga nan saiya dauki hanyar kasuwa yasiya musu abun buqata daganan saiya wuce gida,
Yana zama wata y'ar gindin bishiya yazauna bai dade da zama ba baccin gajiya yadaukeshi, yashari kusan 40minute yana bacci wanda ba hakan yasoba, yaso yahuta na kaman 20minute ne yakama hanyar gida saboda yabar yara da yunwa, salati yayi yamiqe ganin lokaci yadanja agurguje yayi alwala yashiga masallaci ya gabatarda sallan la'asar, ya iddar yafito yakama hanyar kasuwa, domin aunan abinci, sanda yaje shago yagama lissafi abubuwanda za'a kawo masa sannan ya sanya hannu zai dauki kud'i amma wayam kudin yace d'aukeni ahankali babu komai cikin aljihunsa, wani irin baqin ciki da tuquqin takaicine yakamashi ga dukkan alamu yana bacci aka lalume aljihunsa,
Advertisement
Hakuri yabawa mai shagon sannan yajuya yaja baronsa wani tuquqi yakeji cikin ransa lallai ya tabbata wannan duniya cike takeda rashin imani, amma idanba rashin imaniba ko kallonsa a ido kayi zaka fahimci irin talauci da wahala dayake ciki, yanayin kayan jikinsama kawai zai nuna maka irin talauci dayake ciki amma rashin imani har yakaiga anyi masa sata,
Yana tafiya yana tunani sam hankalinsa baya kan hanya sai jinsa yayi yafada cikin kwalbati dake bakin titi,
Subhanallhi kawai kakeji mutanen wajan suka dau salati, gabaki daya suka yiyo kansa taimaka masa sukayi yafito aciki yad'an kururje sanna kuma ya bugu,
Haka suka taimaka masa ya'isa zuwa famfo ya wanke jikinsa, godiya yayi musu sannan yakama hanyar gida amma rad'ad'in zuciyarsa dayakeji yafi masa na jikinsa,
Koda ya'isa qofar gida yadauki lokaci kafin ya'iya takawa ya qarasa cikin gidan da sallama,
Zama yayi can gefe mama wacce take kitchen jin shigowarsa yasanya tataso tafito ganinsa cikin wani yanayin yasa hankalinta yatashi, qarasowa tayi tana fadin baban hafsa lpy kuwa??
Kallonta yayi cikin damuwa amma yakasa furta komai, durqusawa tayi agabansa cikin nuna kulawa tafara fadin dan Allah baban hafsa kafadamin mai yake faruwa zan shiga wani halin idan kayi shiru haka,
Fitowar hindatu yasanyashi juyawa yana dubanta alokacin yaji wani hawaye ya zubo a fuskarsa, runtse ido yayi ya fidda huci sannan yadubi mama yace" ummi ban samo komaiba" ban dawo manada komaiba ummii" bansan yaya zanyi da way'annan yaranba bansan mai zan basu suciba,
Zaunawa tayi gefensa cikin yanayin kwantarda hankali tace kada ka tada hankalinka, Allah bazai hanamu abunda zamuciba,
Kada ka d'aga hankalinka kana iya qoqarinka wajan ganin ka biya mana buqatarmu, wuni zubur kakeyi cikin rana dan ganin ka nemo mana abunda zamu sanya abakinmu, iya tsawon rayuwarka jin dadinka da komai da sadaukar akanmune,
Na rana daya dan baga samuba bazamuji zafin kaba, Allah yaga zuciyarka ya aiko manada abunda zamu rufawa kanmu asiri
Advertisement
Yanzu hakama babu yunwa ajikinmu, fitarka keda wuya yaya zakari ya aiko manada shinkafa takai tiya goma, cikin amfamin gonarsa harda gero tiya uku,
Sanyi yaji sosai aransa jin cewa iyalansa sun samu abunda suka sanya acikinsu, hamdala ya dingayi yana godewa Allah sannan kuma yana godewa yaya zakari,
Miqewa tayi tadauko masa ruwa cikin kofi tamiqa masa sannan tawuce zuwa kitchen ta dauko kwanan abincinsa ta ajiye agabansa,
Sai alokacin ta lurada kayan jikinsa yanda ya kurkurje amma dayake yafara cin abinci yasanya bata tambayeshiba sanda yagama,
Tambayarshi tayi maiya faru nan yake shaida mata akan kudin cinikinsa aka kwashe yana tafiya yana tunani kuma sai yafada cikn kwalbati,
Sosai ta tausawa masa, sannan taci gabada yimasa magana akan yadaina sanya damuwa cikin ransa shi kadai dayake kallon kansa shine kawai yarage musu madogara idan kuma wani abun yasameshi wani hali yake tunanin zasu shiga?
Yanzuma haka yana raye kenan balle bbu ransa,
Tashi tayi tahada masa ruwan wanka mai zafin gaske yashiga ya duma jikinsa,
Kafin yafito tadauki kayanda yacire ta zuba cikin ruwa tafara gogawa amma kuma bbu omo dan haka tadauki kanwa tazuba cikin ruwan ta wankesu iya yanda zata iya fiddasu tashanya,
Duk wannan abunda yake faruwa sawwma tana tsaye bakin labule tana jinsu, hawaye ke zuba a idanuwanta wani irin tausayin kansune yake tsurga mata, suna cikin wani irin hali wanda yakamata dole atausaya musu,
Suna cikin halin qangin rayuwa, QADDARAR RAYUWA ta afka musu, a iya saninta tasan mahaifinta iya qoqarinsa yanayi wajan ganin ya biya buqatarsu amma abun yafi qarfinsa,
Zama tayi tana tunane-tunane tana tausayawa rayuwarsu, batasan sanda kuka ya kwace mataba hafsa tanada qarancin shekaru amma kuma tanada tunani mai zurfi, tanada hankalin gaske batada hayaniya, Allah ya sanya mata son mahaifanta da tausayinsu sosai cikin ranta,
Tana zaune ahaka har jikinta yayi sanyi bata samu tafita ko sannuda zuwa tayiwa mahaifintaba.
Shikuwa baba yana fitowa awanka ya canja kaya yafito dubansa mama tayi tana fadin ina kuma zakaje?
Zanje yiwa yaya zakari godiya!
Miqewa tayi tace kadan bari mana kahuta akira sallar magriba idan kayi zuwa isha'i saika tafi,
Baiqi tataba saboda yasan tafadi hakanne dan tanason yahuta,
Komawa yayi yanemi waje yazauna yajira har aka kira magrib aikuwa yadan samu hutu dan shima yadanji dadin jikinsa,
Alola yayi sannan yafice masallaci,
Sai alokacin sawwama tafito ad'aki, dake duhu yadan shiga yasanya mahaifiyarta bata fahimci yanda tayi kuka jikin tayi sanyi sosaiba.
Cikin gida suka zauna, suka jira dawowar mahaifinsu,
Sanda yadawo suka dan ta6a hira sannan yaran suk shiga suka kwanta itama mama suga shiga,
Kafinsu kwanta take tambayarsa cewa gobe tanason zuwa gida tagaida mahaifanta,
Amsa mata yayi da fadin Allah yakaimu goben da rai da lpy,
Zuwa yamma ko magriba saina biyo miki mudawo saboda nima na kwana biyu banje na gaidasuba,
Allah yakaimu suka fadi sannan sukayi addu'a suka kwanta bacci."
Itakuwa sawwama tadad'e batayi bacciba tana saqe-saqe cikin ranta ta yanda zata 6ullowa lamarin,
Abu dayane yakeyi mata kaikawo cikinta ranta wanda hakan kawai take ganin shine mata mafita, domin wanann lamarinsu idanba sun tashi sun nemi mafitaba rayuwarsu tana cikin hadari sosai,
Hakan tasanyawa ranta shiyasa take ganin daren yayi mata tsawo, Allah-Allah takeyi gari yawaye tagama ayyukanta tatafi aiwatarda abunda yake cikin ranta,
Da wannan tunanin bacci yayi awon gaba da ita."
To be continued
Zaynab Alabura
✔️ote
Comment
share
Follow
💞
Advertisement
- In Serial14 Chapters
Strongest Young Master
Born in a position of ultimate power and privilege, as the son of the man who owns the golden halo, he forges his own path through (not so) bitter cultivation. Primarily focused on world building.
8 147 - In Serial12 Chapters
Kingdom of the Dead
Follow the apocalyptic story of Daniel Karstein, Lord Protector of the Kingdom of the Dead. A story of survival, epic fights against unfair odds and the rise of a kingdom! The story will contain: kingdom building, minor xianxia content,drama and of course: zombies.
8 181 - In Serial8 Chapters
World of Warcraft- New beginnings
Throughout stories, there have been many different world's that people have conquered. Be it through invasion and war, peace and diplomacy, or through the economy. However few are war-torn as the world of Azeroth. with invasions from legions of enemies on account of 4 times on record, constant conflict between the races populating the world itself, and the world its self being alive, it is a constant struggle to survive. (I don't own any of the characters other than the ones which I made up on the spot, other than those it all belongs to blizzard and shit. Now then, good luck reading this)
8 183 - In Serial8 Chapters
Soldiers of Light
The Soldiers Of Light; an elite force of talented young warriors working for the mysterious World Federation Alliance. Bestowed with a necklace containing the mysterious "Artemesia," providing them with unstoppable power. Their task?? Rid the world of those deemed a threat to humanity, using any means neccessary.
8 200 - In Serial12 Chapters
Protect Our Own: Sequel to Protect Each Other
It had been a year since then. After Max's death, [Y/N] and her boys returned to their regular lives as the immortal Vampires they were. [Y/N] had gained full control of her powers. One night, David and the boys ask [Y/N] a question. An extremely important question. I do not own The Lost Boys. I do not own any pictures, gifs, or screenshots used in my stories. I do not own You. You belong to You.
8 146 - In Serial75 Chapters
There's Nothing Without You (Under editing)
Previous Title : Tum Jo Nahi Toh Kuch Bhi NahiHe was sitting emotionlessly. He looked toward her in anger. She also looked at him but she was confused and couldn't actually know what's going on in his mind.Mantras started and time was passing, He was doing whatever the priest was saying but his mind was roaming somewhere else.HE (monologue): You didn't do right. I thought you are a nice girl and you will understand me but I was wrong . I wanted to marry HER and live my life with HER but you ruined it. I can't believe you can do this. How could you stoop so low? She told me to marry you for my family and papa but I can't do this. I will never marry a girl like you.He stands up in between mantras and say what left her shocked. "I can't do this marriage."........She cried at her fate and helpless to do anything else rather than looking at him while he was accusing her for something she never did. What she did was to .... Love him ALWAYS...💞. That's the greatest mistake of her life but she could never hate him and only loved him immensely.Join the journey of The love hidden behind her SILENCE. How she finally got the love she deserved without even speaking a word. Yes, she was MUTE but her eyes expresses her heart._________________________________#1 Indianlovestory on 5.10.20WINNER:-* Ist position YOURS CHOICE AWARDS* 2nd position in INFINITY AWARDS (Reader's choice)* Best emotional story in SWASAN FAMILY AWARDS ( 2nd )* SWASAN NEWBIE AWARDS (consolation prize)._________________________________
8 187

