《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》The end
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:4️⃣0️⃣-4️⃣1️⃣
*THE END*
_Bismillah_
This page is dedicated to the fans of Rayuwar Husnah, nagode sosai for the comments, Allah ya bar kauna.🌹💖💜
*BAYAN FOUR YEARS*
Wata beauty ce zaune kan cinyan mahaifinta, sai shagwabe masa take. "Abba, kasiya mun ice da chocolate in zaka dawo yau." ta fada a shagwabe.
"To my angle."
"Amma karka bari ummi ta gani."
"An gama my angle. A siya ma Suhail?"
"A kasiya masa. Ummi tace in rinka bashi duk abun da nake dashi, wai nice addan sa. Kuna wai shima ya daina mun rowan daya ke mun. Kuma tace muso juna." tun lokacin da yar sa ke magana yake kallon ta. Gaskiya shi yayi dacen mata.
"Toh shikenan her Abba's princess, zan siya masa."
"Me zaa siya?" wata Matashiya mai mugun kyau. Gata ba baka ba, kuma ba wata fara ba. Tafito da wani yaron da bazai fi shekara 2 ba. Su ko suna jin muryar ta sukayi shuru. Sai ta kara maimaita abun da ta fada.
"Babu" yarinyar ta amsa.
"Wai Jawahir bana hana ki karya ba? Ke baki san tun mutum ke karamin ya ke fara karya, har yazo yabi jiki ba?" sai yarinyar ta durkusar da kanta. "Am sorry Ummi bazan kara ba." ta fada tana hawaye."
"Nifa bance ki min kuka ba. It's good, karki bari karya yazama miki way of escaping da ga matsala."
"Tace toh ummi na."
"Ya isa haka my treasure, ki daina sa angle din kuka fa" sai ta kalle shi ta tabe baki, sai tace "Wallahi yaya ka daina biye mata."
"A'a bai kai haka ba my treasure, Allah ya huci zuciyar sarauniyar zuciyata." sai tayi smilling.
"Abba nima ka siya min abun da zaka siya ma adda." Karamin yaron mai suna Suhail ya fada cikin muryan sa na yara.
"In Sha Allahu kai ma zaa siya maka." Mubarak ya amsa.
Advertisement
"Wai me zaa siya ne?"
"Abba zai siya ma nida Suhail chocolate da icecream."
"Zaki ko? Toh Allah ya taimaka. Nima dai kar a manta da balangu na."
"In Sha Allahu. Amma kin san mai naman ma har ya san duk lokacin da nake zuwa kullum, toh kina da ciki ne."
"Wanan kuma shi ya dama."
Da ko wannan su ya gama fadan bukatun sa, sai Mubarak ya dau brief case din sa, ita kuma Husna ta rike mai sauran kayan, suka raka shi har zuwa motar sa.
Yanzu Husna ta kara kilewa, ta kara zama classic lady. Gashi kuma Alhamdulilah ta gama jamia. Although bata aikin govt, amma bata zauna a matsayin house wife ba, so tana aiki catering. Shi ma Mubarak, yanzu shi ma an kara mai matsayi a aiki, kuma shima ya bude na sa asibitin. Rayuwa na zuwa musu yanda ya kamata, amma hausawa sunce zomu zauna, zomu saba. So baa rasa lokutan da suke samun sabani.
Husna na gama school da 3 months, ta haife Suhail. Gaskiya Mubarak ya jidadi karuwan sosai. Ya ci sunan Abban Husna, Abdallahi, amma suna kiran sa da Suhail. Ga tarbiyan da suke ba yaransu mai kyau. Duk inda yaran suke, sai sun haskaka wajan, kowa na shaawan ace da yaran nan nasa ne. Ga kaunan junan da ta sa musu a zuciya. Ko me zaa ma wannan, sai anyi ma daya, basu banban ta, ko da ce wa Mubarak da Jawahir sunfi shakuwa, amm still baya taba nuna banban ci.
Gashi Husna nada cikin wata 8. Cikin sauki, Allah yayi ta haifi yar yarinta. Jawahir da Suhail sunyi Murnan samun kanwa, baa bar Abban suma a baya ba. Ya ji dadi sosai. Taci Sunan ta Afiya.
Tinda gidan su da na Ammi ba wani nisa, so duk weekends suke zuwa da su da iyayen du, amma su Husna basu kwana. Saturday zasu kai yaran, da yaman su koma, sai su bar yaran ran Sunday da yanma driver ya koma da su gida.
Yau ma kaman yanda suka saba, Sukayi sallama suka shiga. Suna shiga Suhail ya je ya rungume kakan sa da gudu. "Oyoyo kanina, kazo lafiya?" kai kawa Suhail ya jijjiga. Sai tace toh sannu ku da zuwa. Sai yace "bakiyi ma Adda oyoyo ba, harda Afi."
Advertisement
"Toh kanina zan musu.
Yanzu dai Umma ta fara tsufa, shekara almost biyar ai ba wasa bane, amma yanda Umma ke dressing kuma ta ke daukar kanta, baza ka ganta kace tsohuwa ba ce. Duk wanda ya kira Umma da tsohuwa, toh sai sunyi ta. Ta tsani a kira ta da tsohuwa.
Da suka gama cikin abinci, sai Umma ta sanar dasu cewa su Yaya Salim ma zasu zo. Sai suka amsa da sun sani. "Awww waton kun sani shi ne bakuyi magana ba, sanda na gama magana? Kun san yawun bakina na wasting kuwa?"
" Allah ya huci zuciyar yar Asma'u." Husna ta fada. Sai Mubarak ya amsa da Amin.
Can Suleja ma, Ammi da Abba kadai ke gida yanzu, don ita ma Nana tayi aure. Ta aure wani dan kasuwa ne a Kano. Akwai rufin asiri sosai. Ba zaka ganta ka raina ta ba. Dan ta daya, mai Suna Sadiq. Duk december, sai Husna da Nana sunje gida wajan iyayen su. Akwai shakuwa sosai tsakanin Husna da kanwar ta, kuma a tsakanin yaran su.
Farida ko, duk abun duniya yabi ya ishe ta, tarasa inda zata sa kanta. Kullum sai tayi mamakin kanta, wai ita maza ke guduwan ta, ita da ko bata kulla ka ba, sai ka nemo inda gidan su yake, wai itace duk suka guje ta. Dana sani, na damun ta sosai. Data sani kawai ta auri Mubarak, da ta rufa ma kanta siri, amma ina tasa ma kanta son abun duniya da kwadayi. Duk ran da ta tuna da ire iren rashin mutunci datayi masa, sai tayi hawaye. Ita har yanzu tana son sa, amma shiko tuni ya manta da ita. Bata son su hadu da Mubarak ko kallo ne, bata son ya hada su. Shi ko Mubarak bai ma san tana yi ba. Dan haryanzu bai bar wajan aikin sa ba.
*BAYAN SHEKARU 10*
Husna ne da Mubarak kwance akan gado. Sai Mubarak ya kallie Husna yace " Baby har munyi shekara 15 fa kenan da aure."
"Toh Alhamdulilah, haka Allah yake tsara abunsa."
"Amma wallahi my treasure, lokutan nan da baki sona, ji nake kaman ana soka min abu azuciya. Kullum sai nayi tunani, hanya ko zaki taba mantawa da Faiz? Duk da cewa tun farko, mu biyu mun ki auran, amma na riga ki kamuwa da son ki."
"Hakane gaskiya, koni ban san ta inda soyayyar ka ta shige ni ba. Nayi zaton bazan taba son wani ba bayan Faiz, amma ikon Allah, komai ya canza. Na so Faiz gaskiya, amma he is my past kuma haryanzu yana cikin addua ta, but kai present din na ne. Kuma ina son ka sani, zan soka har karshen rayuwata."
"Nima haka baby, Allah ya hada mu a Aljannah. Gaskiya biyayya ga iyaye shi ne komai. Kin san inka yi biyayya ga iyaye, sai komai yazo maka dai dai. Ga hakuri kuma, hakuri shi ne jigon komai arayuwa."
"Haka ne yayana. Kuma Allah ya cigaba da bamu hakuri, kuma ya bamu ikon yin biyayya ga iyaye."
"Amin suka amsa tare."
_Godiya mara adadi ga ubangijin mu mai komai mai kowa. Tsira da amincin Allah su tabbata ga Annabin mu sallallahu Alaihi Wasallam_.
_Nagode wa Allah da ya bani nasarar kammala littafina na farko, fatan Allah ya sa mu karu dashi ya kuma yafemin kuskuren danayi a cikin. Kamar yau na fara sai gashi cikin ikon Allah na gama da taimakon yan uwana, kawayena at the same time and my guidance,I really appreciate ur goodness, da kuma encouraging dinna da kuke yi, shiya kawu ni wannan matakin. Bazanyi kasa a guiwa ba wajen lissafu sunayenku tare da jinjina ta musamman gareku bazan taba mantawa da hallacin ku a gareni ba_
_Ummi ta da kanwata_
_Fatima Zahra Eyman_
_Phateema Xahra_
_Ummi El Habib_
_Zulaihat_
_Asma'au_
_Surayya_
_Salifa_
_Hafsat_
_Members din zeexee novels da duka fans din rayuwar Husna_
_Da kuma shugaban mu Zaynab Chubado da members din TAMBARI WRITERS ASSOCIATION. Ina matukar godiya da kulawarku_.
_Thanks for reading, sai mun hadu a littafi na nagaba_
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial1064 Chapters
God Of Fishing
In a world where humanity lives in suspended space, children undergo a fishing test when they come of age. Those with immaculate talents have the possibility of becoming great fishing masters.
8 6237 - In Serial70 Chapters
The Devil King
This story is a Frame Story (story within a story), and as such will contain two summaries to denote both. A man was summoned from his home world to another to serve as a Hero for the desperate Human race. Where, in between the worlds, he is tortured whist obtaining specialised abilities and a Class. However, just as he enters this new world, he is slain by way of dragon fire. Afterwards, his soul is picked up by a Goddess called Azazel and strikes a bargain with her. For a new life upon her world, he will give her entertainment. Unbeknownst to himself, she has more plans for him than simple “entertainment”. Ah, but the Universe has its own plans for the man who was summoned. Be it for good or for ill, the worlds will note the rise of something more. ***** Sarah, the Goddess of Iridescent Colours, is the Goddess Queen of the Terran Pantheon after marrying a being called the Ageless who is the God King of said Pantheon. However, after many a century of being together, and giving birth to their only child, she has come to suspect her husband of breaking the oldest laws set aside within the Universe. Tampering or re-writing a being's Story. Of which contains a being's everything; from birth to death, everything is written within their Story. Tampering with such books would not only mark the being, but cause the Librarians who take care of such items to fly into a rage and slay the perpetrator. However, with the Ageless being the fifth strongest being within the Universe, she doubts if she could find a Librarian strong enough to slay her husband for the crimes he has committed. How did she come to suspect him? Her own story contains many pages which were re-written, and the one who has access to it is both herself and her husband. Therefore, she searches for answers, and has been given the story titled The Devil King in order to find that which she desires. Even if the cost is to read the whole book before she could act fully. Special thanks to Hot-Gothics/Agelyn Starr for the cover art. If you would like to view the full artwork, click here. This can also be found on a website run by a good friend and fan of my work. One that I've both bought and given my blessing to run. https://terranlibrary.com/
8 173 - In Serial22 Chapters
Realm Walker
Tom is finally able to play a VRMMORPG game, RealmWalker. After years of looking and listening to his sister about how amazing the game is, he dives straight into it, only to find that the destiny has some other plans with him. Accidentally becoming an irregular, he starts his new journey through the world of Orbis, which can be more cruel and gruesome than it looks. Infinite possibilities and hard choices are waiting for him. Only question remainig: What will he become? Ruler? Monster? Man? Beggar or just another corpse that tried? Let us see. ------------------------------------------- My greetings to everyone who decided to read this story. This is my first time trying to write something more seriously and not just fantasizing about it. I appologize beforehand, as english is not my native language, for any gramar mistakes I will make, I promise I will try to keep them low. For starters I will try to submit at least one chapter a week, maybe two if they are short. Thank you for reading and let us dive to story and away from reality... :D
8 136 - In Serial11 Chapters
Reincarnated as a noble
Daniel Roberts is a normal 16 year old until he gets rejected by his crush. He is so upset that he doesn't notice the store he's walking into is getting robbed. He gets shot and reincarnated. Will his life as a noble's son be any better than his last life? Will the he survive the brewing storm?
8 135 - In Serial22 Chapters
My Bestfriend's Father
Short story.Time skips and jumps.Age differences.*DON'T READ COMMENTS THERE ARE SPOILERS*Fiction-literature in the form of prose, especially short stories and novels, that describes imaginary events and people.For the people that got something smart to say but don't know what fiction is.
8 215 - In Serial37 Chapters
Whodunnit ?
Based off the ABC show and the book series by Anthony E. ZuickerHighest Ranking: #1 in #whodunnit
8 68

