《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 34 & 35
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:3️⃣4️⃣-3️⃣5️⃣
_Bismillah_
_Husna na fadan haka, yaji kaman an zuba mai ruwan sanyi tunda kai har kafa._
"Wow, this is amazing, Please ki mai mai ta abun da kika fada please."
" Ina sonka, ina sonka yaya na, I love you sooo much."
Ai Mubarak bai san lokacin daya rungume ta ba. Yaji dadin maganan ta sosai. He has been waiting for this day, gashi Allah yakawo ranan.
" I love you too my Hayati, I love you soo much my Hayati." Mubarak na fada, yana kara rungume ta.
"Hmm yaya, ka dan sake ni, kana shake ni."
"Aww sorry, am just happy ne." Sai ya rike mata hannu, ya zaunan da ita akan kujere, sai shima ya zauna yana facing dinta.
"Yaushe kika fara sona?"
Sai ta rufe fuska ta, alamun tana jin kunya.
"Common ki fada min mana." Ya fada kaman wani karamin yaro. Abun yaba Husna dariya sosai, sai tace " Yaya"
"Naam" ya amsa
"Nace ba, yanzu ya zakayi da budurwar ka."
Kawai sai Mubarak ya fashe da dariya. Yana ta dariya har yana fadi a kasa. Ita ko Husna abun ya ba ta haushi sosai.
Da Mubarak yaga yanayin fuskan ta, ya so rike dariyan sa amma ina, yakasa.
Sai kawai ta tashi a fusace zata bar parlorn, ya Mubarak ya rike hannun ta.
"Am sorry my treasure. Bazan kara ba."
"Toh ka amsa question din"
"Toh gaskiya dai, ba wata a ba yan ki."
"Toh wacece wanda kake waya da ita kullum."
Sai yakara fashe wa da dariya. Ita kuma ta bata rai.
"Am sorry my treasure. Okay budurwa ta is no one other than Laiq."
"Ban gane ba? Wani Laiq din, ko dai Laiqa."
" Laiq din dakika sani mana, Dr Laiq fa."
"Inalilahi wa inailaihi rajiun, kardai kai gay ne."
Advertisement
Sai ya fashe da wani dariya.
"Yaya ka fada min please."
"Ae ni gay ne." sai Husna ta fashe da kuka.
"Shikenan, my life is doomed, na shiga uku."
Shiko Mubarak inba dariya ba, ba abunda yake.
Ita ko Husna kuka take. Dan ta riga ta yarda Mubarak gay ne.
"Ya isa Noor, kema kinsan bana son ganin hawayen nan. So ki share hawayen ki, zan fada miki komai."
Da sauri ta share hawayen ta, sai ta gyra zama, ta kara facing din shi.
"Ni ba gay bana. Taimako kawai Laiq ya mun."
"Taimakon me kuma ya maka?"
" Ranan da nayi resuming, Laiq ya ga yanayi na, sai ya tambaye ni abun da ke damu na. Da'a naki na fada mai, amma da ya dame ni da tambaya, sai na fada mai condition din da mu ke. Sai yayi suggesting cewan duk lokacin da kike kusa da ni, in rinka mai flashing, zai kirani ni, sai muyi pretending ka man budurwa da saurayi. Kuma kar na sake nasa a speaker. Idean sa ya zauna min sosai, sai na ba shi hadin kai. Amma bamu fara plan din ba sai ran da kika yi rashin lafiyan nan."
"Wow, kun iya plan sosai, dan kusa nayi kishi sosai, kuma na kara realising din soyayya ta a kan ka. Ya kamata na mai godiya."
"Bakiyi fushi ba?"
Me zai sa nayi fushi, bayan taimako na yayi."
"Gaskiya ne, na saman ma kai na mata mai hakuri da juriya." Sai ya kara hugging dinta.
"Ina sonki har cikin zuciyata wallahi. Ba wata bayan ke."
" A dai rinka cewa In Sha Allahu."
"In Sha Allah, amma baki yarda dani bane?"
"Na isa?"
"Toh gashi kinyi magana kaman kaman baki yarda da ni ba.
"Na yarda da kai sosai, amma ka san yau da gobe sai Allah. Maybe yanzu baka da shaawan yi, amma kuma baka san qadar dinka ba."
"Haka ne my Mallama Hayati."
A ranan, tare sukayi komai. Duk aikin da ta yi a kitchen, da shi akayi. Shi yaja su sallah. Rayuwa ta fara fadi sosai.
Advertisement
Yana dawowa daga masjid, ya sameta zaune kan sallaya tana karutun Qurani.
"Allah ya karba Hafizan yayan ta." sanda ta kai aya, ta amsa ma sa da "yauwa yaya na".
"Toh ki cigaba, yau ni zan saurara."
" A'a kai de ka cigaba mana please." ta fada ta mai puppy face. Shi ko Mubarak, puppy face dinnan nata, na sa shi yayi week. Ko me ta ke so a lokacin, zai mata.
"Okay toh, mika min tawa na cigaba." Haka Mubarak ya cigaba, ita
kuma tana sauraran sa.
Suna gamawa, ta fara aikin gida, yana tai maka mata, hata breakfast ma tare sukayi.
Da suka gama cin abinci, sai suka kai plates kitchen, tare suka wanke. "Muje parlor ko."
Sai tace "toh." sunata hira kala kala, sai Husna ta fara magana.
"Gaskiya Habibi kana kula dani sosai wallahi, har ba na son rabuwa da kai. Yanzu ma fa rabin lectures, ina tuna nin ka ne."
"Wallahi nima bana samun natsuwa in bamu tare, tunanin ki kawai nake, bana iya concentrating a wajan aiki."
************************
Cikin sauri yaje dakinta, " Ki fito mana, time ya wuce fa."
"Ina zuwa, hijab kawai zansa."
"Toh"
Da sauri ta saka hijab dinta. Tana fita da sauri, taci karo da shi a bakin kofa. Duk a zaton ta, ya wuce waje yana jiranta.
"I thought kana waje kana jira na ne fa."
"A'a, in nan ina ta faman jiran ki fito.
"Ya hakuri nayi westing din time dinka."
"Bakomai, mu je ko?"
Da sauri yake driving, dan ya makara, gashi zai sauke ta a school.
Yana sauke ta ya wuce, yana gudu. Ita kuma ta kama hanyar hall din da za su yi lectures.
Da shike yanzu lectures dinsu, 1 suke gamawa, so tana idar da sallah, ita da kawayen ta, suka je jiran zuwan Mijin ta a inda suka saba. Gashi har 2 yayi bai zoba. Kuma ta gwada kiran warsa, bai shiga ba. "Lafiya kuwa?"
Ta fada hankalin ta duk a tashe. Sai ta kalli su Halima, sai tace "ku kira yayan ku, I don't think yaya na zai zo yau." suka amsa mata da "toh".
Luckily yayan su na kusa da school, so suna kiran sa yazo. Suna cikin tafiya, tace a sauke ta gun aikin Mijinta.
Suna isa wajan aiki mijinta, yayan su Aisha ya tsaya, saita sauka.
"Toh matar yayan ta, sai mun hadu gobe." Halima ta fada. "Ki gaida yayan ki." Wannan karon Aisha tayi magana. Ita ko tayi banza dasu, dan da'a zata amsa masu ne, zasu cigaba da zolayan ta ne. Gashi duk ta ji jikin ta ya mutu, ga zuciyar ta na cike da tsoro.
A hankali ta ke tafiya, harta iso office din sa. Tana bakin kofar, taji zuciyar ta sai bugawa ta ke. Kaman ta ko ma kuma ta ke ji, amma toh tinda ta riga tazo, why not ta shige. Jikin a sanye ta bude kofar mizata gani.
"Inalillahi wa inilaihi rajiun." ta furta jikin ya na rawa. Mizata gani haka. Sai ta kara goge idonta, taga maybe ba dai dai take gani ba.
Mubarak na jin muryarta, hankalin sa ya tashi. "Wanan kuma wace irin jarabawa ce a gare shi." Jikin sa na bari, ya tashi zai riko hannun ta, ta ki.
"Wallahi it's not what you think."
"Am not thinking, I just saw."
"Whatever it is, am sorry wallahi it's not it."
"Toh what is it? Ni duk zato na abun ya sa me ka yasa kaga na zo office dinka, amma gaskiya nayi regretting din zuwa." Ta fadi tana hawaye.
"Don't you trust me? Baki yarda dani bane?"
"Wani yarda kuma kake son in maka, bayan idanuwa na sun gane min komai." tafada tana hawaye.
_Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial31 Chapters
Reincarnation (Reverend Insanity Fan-Fic)
MC who has read RI completely using translated and MTL chapters, and continuously reads RI for about a 100th time suddenly reincarnates into the world of RI in the character of Mo Bei. He tries to figure out the path to survival using his profound understanding of the world of RI. He is a truly hardcore fan of RI and hence remembers even the minute details in each of the 6 books. He plans to use this advantage to secure his survival without affecting the flow of history in the novel. Follow Mo Bei in his journey to figure out the truths behind the Transmigration of Otherworldly Demons, and his eventual(?) return back to Earth. ✵ It is not recommended for those who haven't read upto translated chapters of RI. For MTL spoilers I would mention them with ### (3 hash) whenever they appear. You can chose to skip reading it. I will try to keep those spoilers at a minimum and mostly use info only upto the Fate war arc which is covered under translated chapters. ✵ I also publish on Webnovel.
8 131 - In Serial30 Chapters
Realm of the Stars Volume I: The Unclaimed Crown
The first volume of a space opera/science fantasy trilogy inspired by the Arthurian mythos! The Kingdom of the Dozen Stars is divided. After the assassination of its queen, its throne stands empty; the council of dukes jockey among themselves for power, while beyond the Kingdom's borders, its old enemies prepare themselves to strike. Arta ast Katanes is the adopted daughter of a minor nobleman. She dreams of more than a life of obscurity on her remote planet, but her journey will take her farther than she imagines, and uncover truths about herself beyond anything she has guessed. Mardoban ast Orlanes is the most powerful of the Kingdom's dukes, but as as his nation fractures he will be drawn into conflict with enemies whose schemes run deeper than he knows. In time, their paths will cross, secrets will be revealed, and the stars themselves will shake...
8 95 - In Serial22 Chapters
Daeniya, My Child
With the birth of Emperor Daurellian, the most prominent empire on the continent of Daeniya, Il Allad, sees a prophecy of destruction in its near future. In seeking out the key to prevent such destruction, Daurellian rapidly advances its arrival. Only a small group of individuals who are members of the secret society known simply as the Ring understand the prophecy, and, as such, do what they must to stop Daurellian before he creates his own demise and ends the world itself. While tensions rise on the continent and people are forced to war, a singular force looms in the background, slowly growing and amassing potential.
8 129 - In Serial51 Chapters
The Living Weapons
Daniel Shanahan has decided that drinking away his memories is the best thing he can do. Wandering the streets by day, and hiding in his hole in the wall place at night, the only thing he worries about is getting enough money for his next drink. When a damsel in distress crosses his path, old fury and buried hate push him to take a human monster's ability and become one of the twelve living weapons.
8 189 - In Serial21 Chapters
Behind this mask 2.0 (Rottmnt Donnie)
!this story isn't entirely mine!Something happened to Donnie, no one knew what. One minute they were listening to Donnie yell the next they stood in the door way of horror. **Warning, may contain the following: Blood Cussing Mature scenes Self harm
8 75 - In Serial34 Chapters
No Turning Back (A HTTYD Fanfiction)
Banished from Berk for befriending a Night Fury, Hiccup and Toothless leaves Berk and they are never to return. They find civilisation on another village where dragons live amongst humans known as the Island of Edon.Two years later, Hiccup and Toothless grows accustomed to their new life and explores new lands they'd never come across before. When word spread about his good deeds, Hiccup is on the run when dragon hunters wants him and Toothless.A traitor is in the midst who plans to harm those who Hiccup cared about. Secrets about the island of Edon is revealed, including the truth of the Night Furies.Date created: November 2016
8 71

