《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 34 & 35
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:3️⃣4️⃣-3️⃣5️⃣
_Bismillah_
_Husna na fadan haka, yaji kaman an zuba mai ruwan sanyi tunda kai har kafa._
"Wow, this is amazing, Please ki mai mai ta abun da kika fada please."
" Ina sonka, ina sonka yaya na, I love you sooo much."
Ai Mubarak bai san lokacin daya rungume ta ba. Yaji dadin maganan ta sosai. He has been waiting for this day, gashi Allah yakawo ranan.
" I love you too my Hayati, I love you soo much my Hayati." Mubarak na fada, yana kara rungume ta.
"Hmm yaya, ka dan sake ni, kana shake ni."
"Aww sorry, am just happy ne." Sai ya rike mata hannu, ya zaunan da ita akan kujere, sai shima ya zauna yana facing dinta.
"Yaushe kika fara sona?"
Sai ta rufe fuska ta, alamun tana jin kunya.
"Common ki fada min mana." Ya fada kaman wani karamin yaro. Abun yaba Husna dariya sosai, sai tace " Yaya"
"Naam" ya amsa
"Nace ba, yanzu ya zakayi da budurwar ka."
Kawai sai Mubarak ya fashe da dariya. Yana ta dariya har yana fadi a kasa. Ita ko Husna abun ya ba ta haushi sosai.
Da Mubarak yaga yanayin fuskan ta, ya so rike dariyan sa amma ina, yakasa.
Sai kawai ta tashi a fusace zata bar parlorn, ya Mubarak ya rike hannun ta.
"Am sorry my treasure. Bazan kara ba."
"Toh ka amsa question din"
"Toh gaskiya dai, ba wata a ba yan ki."
"Toh wacece wanda kake waya da ita kullum."
Sai yakara fashe wa da dariya. Ita kuma ta bata rai.
"Am sorry my treasure. Okay budurwa ta is no one other than Laiq."
"Ban gane ba? Wani Laiq din, ko dai Laiqa."
" Laiq din dakika sani mana, Dr Laiq fa."
"Inalilahi wa inailaihi rajiun, kardai kai gay ne."
Advertisement
Sai ya fashe da wani dariya.
"Yaya ka fada min please."
"Ae ni gay ne." sai Husna ta fashe da kuka.
"Shikenan, my life is doomed, na shiga uku."
Shiko Mubarak inba dariya ba, ba abunda yake.
Ita ko Husna kuka take. Dan ta riga ta yarda Mubarak gay ne.
"Ya isa Noor, kema kinsan bana son ganin hawayen nan. So ki share hawayen ki, zan fada miki komai."
Da sauri ta share hawayen ta, sai ta gyra zama, ta kara facing din shi.
"Ni ba gay bana. Taimako kawai Laiq ya mun."
"Taimakon me kuma ya maka?"
" Ranan da nayi resuming, Laiq ya ga yanayi na, sai ya tambaye ni abun da ke damu na. Da'a naki na fada mai, amma da ya dame ni da tambaya, sai na fada mai condition din da mu ke. Sai yayi suggesting cewan duk lokacin da kike kusa da ni, in rinka mai flashing, zai kirani ni, sai muyi pretending ka man budurwa da saurayi. Kuma kar na sake nasa a speaker. Idean sa ya zauna min sosai, sai na ba shi hadin kai. Amma bamu fara plan din ba sai ran da kika yi rashin lafiyan nan."
"Wow, kun iya plan sosai, dan kusa nayi kishi sosai, kuma na kara realising din soyayya ta a kan ka. Ya kamata na mai godiya."
"Bakiyi fushi ba?"
Me zai sa nayi fushi, bayan taimako na yayi."
"Gaskiya ne, na saman ma kai na mata mai hakuri da juriya." Sai ya kara hugging dinta.
"Ina sonki har cikin zuciyata wallahi. Ba wata bayan ke."
" A dai rinka cewa In Sha Allahu."
"In Sha Allah, amma baki yarda dani bane?"
"Na isa?"
"Toh gashi kinyi magana kaman kaman baki yarda da ni ba.
"Na yarda da kai sosai, amma ka san yau da gobe sai Allah. Maybe yanzu baka da shaawan yi, amma kuma baka san qadar dinka ba."
"Haka ne my Mallama Hayati."
A ranan, tare sukayi komai. Duk aikin da ta yi a kitchen, da shi akayi. Shi yaja su sallah. Rayuwa ta fara fadi sosai.
Advertisement
Yana dawowa daga masjid, ya sameta zaune kan sallaya tana karutun Qurani.
"Allah ya karba Hafizan yayan ta." sanda ta kai aya, ta amsa ma sa da "yauwa yaya na".
"Toh ki cigaba, yau ni zan saurara."
" A'a kai de ka cigaba mana please." ta fada ta mai puppy face. Shi ko Mubarak, puppy face dinnan nata, na sa shi yayi week. Ko me ta ke so a lokacin, zai mata.
"Okay toh, mika min tawa na cigaba." Haka Mubarak ya cigaba, ita
kuma tana sauraran sa.
Suna gamawa, ta fara aikin gida, yana tai maka mata, hata breakfast ma tare sukayi.
Da suka gama cin abinci, sai suka kai plates kitchen, tare suka wanke. "Muje parlor ko."
Sai tace "toh." sunata hira kala kala, sai Husna ta fara magana.
"Gaskiya Habibi kana kula dani sosai wallahi, har ba na son rabuwa da kai. Yanzu ma fa rabin lectures, ina tuna nin ka ne."
"Wallahi nima bana samun natsuwa in bamu tare, tunanin ki kawai nake, bana iya concentrating a wajan aiki."
************************
Cikin sauri yaje dakinta, " Ki fito mana, time ya wuce fa."
"Ina zuwa, hijab kawai zansa."
"Toh"
Da sauri ta saka hijab dinta. Tana fita da sauri, taci karo da shi a bakin kofa. Duk a zaton ta, ya wuce waje yana jiranta.
"I thought kana waje kana jira na ne fa."
"A'a, in nan ina ta faman jiran ki fito.
"Ya hakuri nayi westing din time dinka."
"Bakomai, mu je ko?"
Da sauri yake driving, dan ya makara, gashi zai sauke ta a school.
Yana sauke ta ya wuce, yana gudu. Ita kuma ta kama hanyar hall din da za su yi lectures.
Da shike yanzu lectures dinsu, 1 suke gamawa, so tana idar da sallah, ita da kawayen ta, suka je jiran zuwan Mijin ta a inda suka saba. Gashi har 2 yayi bai zoba. Kuma ta gwada kiran warsa, bai shiga ba. "Lafiya kuwa?"
Ta fada hankalin ta duk a tashe. Sai ta kalli su Halima, sai tace "ku kira yayan ku, I don't think yaya na zai zo yau." suka amsa mata da "toh".
Luckily yayan su na kusa da school, so suna kiran sa yazo. Suna cikin tafiya, tace a sauke ta gun aikin Mijinta.
Suna isa wajan aiki mijinta, yayan su Aisha ya tsaya, saita sauka.
"Toh matar yayan ta, sai mun hadu gobe." Halima ta fada. "Ki gaida yayan ki." Wannan karon Aisha tayi magana. Ita ko tayi banza dasu, dan da'a zata amsa masu ne, zasu cigaba da zolayan ta ne. Gashi duk ta ji jikin ta ya mutu, ga zuciyar ta na cike da tsoro.
A hankali ta ke tafiya, harta iso office din sa. Tana bakin kofar, taji zuciyar ta sai bugawa ta ke. Kaman ta ko ma kuma ta ke ji, amma toh tinda ta riga tazo, why not ta shige. Jikin a sanye ta bude kofar mizata gani.
"Inalillahi wa inilaihi rajiun." ta furta jikin ya na rawa. Mizata gani haka. Sai ta kara goge idonta, taga maybe ba dai dai take gani ba.
Mubarak na jin muryarta, hankalin sa ya tashi. "Wanan kuma wace irin jarabawa ce a gare shi." Jikin sa na bari, ya tashi zai riko hannun ta, ta ki.
"Wallahi it's not what you think."
"Am not thinking, I just saw."
"Whatever it is, am sorry wallahi it's not it."
"Toh what is it? Ni duk zato na abun ya sa me ka yasa kaga na zo office dinka, amma gaskiya nayi regretting din zuwa." Ta fadi tana hawaye.
"Don't you trust me? Baki yarda dani bane?"
"Wani yarda kuma kake son in maka, bayan idanuwa na sun gane min komai." tafada tana hawaye.
_Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial20 Chapters
I'm Not An Angel, I'm A Knight
Upon his defeat, the Demon Lord placed a cursed on the entire land that infested it with thousands of clones, "fakes" as they call them, of each of the Nine Heroes who defeated him. Our main protagonist is not one of those nine heroes, rather, she is one of those fakes who, after realising that chasing after the original was foolish, decides to change and become her own self.
8 216 - In Serial8 Chapters
Hugh Johnson and the Seven Evil Alts
[participant in the Royal Road Writathon challenge] Hugh Johnson was having a bad day. First there was the stupid long line to get into Comiket, then Truck-kun smashed him into paste, a lolii-goddess who punched him into another world, and finally, a wolf that decided to snack on him. And that was just the last 15 minutes. Now he needs to save Eternasy from the Seven Evil Alternate characters he created while playing Endless Fantasy before they destroy the world. Who knew that your actions in a game would have real-world consequences? Join Hugh as he takes on his first Evil Alt and journeys to the Lair of Daemon Wyrm. Hugh Johnson and the Seven Evil Alts will contain tropes familiar to readers of Japanese isekai light novels - a humorous progression fantasy with slice of life scenes, cute girls, burley men, dungeons, magic, and mayhem. Be warned that the MC is not a clueless weeb who has no idea how women or the world works. Expect this to read like hot garbage, and you will not be disappointed. I never expected to toss it into the Writeathon, but I have poor impulse control, so here we are.
8 197 - In Serial6 Chapters
Telesma
An immortal being who has existed ever since the very first breath of creation decided to assume a human form and descend down to the mortal plane in the attempt to observe humans and experience their society first hand for his entertainment purposes. Unbeknownst to him, chaos has been stirring up both in the cosmos and in the earthen plane below which will bring about a catastrophe that will affect the fate of all of the planes of existence. With a tremendous amount of power far greater than what his physical body can handle, how will he fare himself with keeping his identity hidden all the while being right in the middle of the ensuing maelstrom?
8 155 - In Serial40 Chapters
Occidendum
Fascinated by his father's profession, Nathan wants to follow in his footsteps and become an assassin. When he receives an unexpected call giving an opportunity too good to refuse, unheeding his father’s warnings, Nathan joins Occidendum, a company of assassins. Confronted by the harsh realities of his chosen profession, Nathan realises just how woefully under-powered he is. With his and the lives of the people around him on the line, he has to use his extraordinary brain to even out the field and survive in a world of legalised assassinations.
8 170 - In Serial57 Chapters
| Can't escape the nightmares~| !!YANDERE Nightmare sans x female reader~❤!!
||COMPLETED||(Highest rank) #1 puppets 15/10/2019 #2 puppets 16/08/2019 #2 dreamtale 20/03/2019 #3 Nightmare 31/12/2019)[[CURRENTLY REWRITING CHAPTER 4]](The cover belongs to me .So please don't steal it.❤)Undertale belongs to Toby FoxDream and Nightmare belongs to JokuboxKiller belongs to rahafwabas Error belongs to Lover of piggies Fell was created by the Community Dust belongs to teyla 95.Horror belongs to Apple sour Studios Cross belongs to JakeiInk belongs to ComyetBluebarry belongs to Popcornpr1nceAnd Beast belongs to meYou're the newest member of the Starsanses!💫And your first Mission is to steal a golden Orb out of Nightmare's castle .Somehow you and bluebarry got captured from the Villian mob .You are Nightmare's pet now,and the Villian mob keeps bluebarry as hostage. Little do you know that Nightmare was trying to kidnap you the whole time. Wich path will you choose to your very own ending.Why would Nightmare try to kidnap you? Will Dream and Ink be able to safe you two? What will Nightmare do to you?And What will happen to bluebarry ?WILL YOU FIND ALL THE SECRETS???(A/N)This will be my first book so please don't condem me!! If you find any grammar or spelling mistakes while reading my story,please correct me in the Comments, so that I can learn from my mistakes. ♡nightmare2204♡
8 636 - In Serial11 Chapters
Stray Kids Imagines/ as your boyfriend
Stray kids imagines (as your boyfriend, this book was used to warm up to wattpad when I first started, but I will love to continue as other roles if you'd like!) that I'll write about here and there :)
8 221

