《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 34 & 35
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:3️⃣4️⃣-3️⃣5️⃣
_Bismillah_
_Husna na fadan haka, yaji kaman an zuba mai ruwan sanyi tunda kai har kafa._
"Wow, this is amazing, Please ki mai mai ta abun da kika fada please."
" Ina sonka, ina sonka yaya na, I love you sooo much."
Ai Mubarak bai san lokacin daya rungume ta ba. Yaji dadin maganan ta sosai. He has been waiting for this day, gashi Allah yakawo ranan.
" I love you too my Hayati, I love you soo much my Hayati." Mubarak na fada, yana kara rungume ta.
"Hmm yaya, ka dan sake ni, kana shake ni."
"Aww sorry, am just happy ne." Sai ya rike mata hannu, ya zaunan da ita akan kujere, sai shima ya zauna yana facing dinta.
"Yaushe kika fara sona?"
Sai ta rufe fuska ta, alamun tana jin kunya.
"Common ki fada min mana." Ya fada kaman wani karamin yaro. Abun yaba Husna dariya sosai, sai tace " Yaya"
"Naam" ya amsa
"Nace ba, yanzu ya zakayi da budurwar ka."
Kawai sai Mubarak ya fashe da dariya. Yana ta dariya har yana fadi a kasa. Ita ko Husna abun ya ba ta haushi sosai.
Da Mubarak yaga yanayin fuskan ta, ya so rike dariyan sa amma ina, yakasa.
Sai kawai ta tashi a fusace zata bar parlorn, ya Mubarak ya rike hannun ta.
"Am sorry my treasure. Bazan kara ba."
"Toh ka amsa question din"
"Toh gaskiya dai, ba wata a ba yan ki."
"Toh wacece wanda kake waya da ita kullum."
Sai yakara fashe wa da dariya. Ita kuma ta bata rai.
"Am sorry my treasure. Okay budurwa ta is no one other than Laiq."
"Ban gane ba? Wani Laiq din, ko dai Laiqa."
" Laiq din dakika sani mana, Dr Laiq fa."
"Inalilahi wa inailaihi rajiun, kardai kai gay ne."
Advertisement
Sai ya fashe da wani dariya.
"Yaya ka fada min please."
"Ae ni gay ne." sai Husna ta fashe da kuka.
"Shikenan, my life is doomed, na shiga uku."
Shiko Mubarak inba dariya ba, ba abunda yake.
Ita ko Husna kuka take. Dan ta riga ta yarda Mubarak gay ne.
"Ya isa Noor, kema kinsan bana son ganin hawayen nan. So ki share hawayen ki, zan fada miki komai."
Da sauri ta share hawayen ta, sai ta gyra zama, ta kara facing din shi.
"Ni ba gay bana. Taimako kawai Laiq ya mun."
"Taimakon me kuma ya maka?"
" Ranan da nayi resuming, Laiq ya ga yanayi na, sai ya tambaye ni abun da ke damu na. Da'a naki na fada mai, amma da ya dame ni da tambaya, sai na fada mai condition din da mu ke. Sai yayi suggesting cewan duk lokacin da kike kusa da ni, in rinka mai flashing, zai kirani ni, sai muyi pretending ka man budurwa da saurayi. Kuma kar na sake nasa a speaker. Idean sa ya zauna min sosai, sai na ba shi hadin kai. Amma bamu fara plan din ba sai ran da kika yi rashin lafiyan nan."
"Wow, kun iya plan sosai, dan kusa nayi kishi sosai, kuma na kara realising din soyayya ta a kan ka. Ya kamata na mai godiya."
"Bakiyi fushi ba?"
Me zai sa nayi fushi, bayan taimako na yayi."
"Gaskiya ne, na saman ma kai na mata mai hakuri da juriya." Sai ya kara hugging dinta.
"Ina sonki har cikin zuciyata wallahi. Ba wata bayan ke."
" A dai rinka cewa In Sha Allahu."
"In Sha Allah, amma baki yarda dani bane?"
"Na isa?"
"Toh gashi kinyi magana kaman kaman baki yarda da ni ba.
"Na yarda da kai sosai, amma ka san yau da gobe sai Allah. Maybe yanzu baka da shaawan yi, amma kuma baka san qadar dinka ba."
"Haka ne my Mallama Hayati."
A ranan, tare sukayi komai. Duk aikin da ta yi a kitchen, da shi akayi. Shi yaja su sallah. Rayuwa ta fara fadi sosai.
Advertisement
Yana dawowa daga masjid, ya sameta zaune kan sallaya tana karutun Qurani.
"Allah ya karba Hafizan yayan ta." sanda ta kai aya, ta amsa ma sa da "yauwa yaya na".
"Toh ki cigaba, yau ni zan saurara."
" A'a kai de ka cigaba mana please." ta fada ta mai puppy face. Shi ko Mubarak, puppy face dinnan nata, na sa shi yayi week. Ko me ta ke so a lokacin, zai mata.
"Okay toh, mika min tawa na cigaba." Haka Mubarak ya cigaba, ita
kuma tana sauraran sa.
Suna gamawa, ta fara aikin gida, yana tai maka mata, hata breakfast ma tare sukayi.
Da suka gama cin abinci, sai suka kai plates kitchen, tare suka wanke. "Muje parlor ko."
Sai tace "toh." sunata hira kala kala, sai Husna ta fara magana.
"Gaskiya Habibi kana kula dani sosai wallahi, har ba na son rabuwa da kai. Yanzu ma fa rabin lectures, ina tuna nin ka ne."
"Wallahi nima bana samun natsuwa in bamu tare, tunanin ki kawai nake, bana iya concentrating a wajan aiki."
************************
Cikin sauri yaje dakinta, " Ki fito mana, time ya wuce fa."
"Ina zuwa, hijab kawai zansa."
"Toh"
Da sauri ta saka hijab dinta. Tana fita da sauri, taci karo da shi a bakin kofa. Duk a zaton ta, ya wuce waje yana jiranta.
"I thought kana waje kana jira na ne fa."
"A'a, in nan ina ta faman jiran ki fito.
"Ya hakuri nayi westing din time dinka."
"Bakomai, mu je ko?"
Da sauri yake driving, dan ya makara, gashi zai sauke ta a school.
Yana sauke ta ya wuce, yana gudu. Ita kuma ta kama hanyar hall din da za su yi lectures.
Da shike yanzu lectures dinsu, 1 suke gamawa, so tana idar da sallah, ita da kawayen ta, suka je jiran zuwan Mijin ta a inda suka saba. Gashi har 2 yayi bai zoba. Kuma ta gwada kiran warsa, bai shiga ba. "Lafiya kuwa?"
Ta fada hankalin ta duk a tashe. Sai ta kalli su Halima, sai tace "ku kira yayan ku, I don't think yaya na zai zo yau." suka amsa mata da "toh".
Luckily yayan su na kusa da school, so suna kiran sa yazo. Suna cikin tafiya, tace a sauke ta gun aikin Mijinta.
Suna isa wajan aiki mijinta, yayan su Aisha ya tsaya, saita sauka.
"Toh matar yayan ta, sai mun hadu gobe." Halima ta fada. "Ki gaida yayan ki." Wannan karon Aisha tayi magana. Ita ko tayi banza dasu, dan da'a zata amsa masu ne, zasu cigaba da zolayan ta ne. Gashi duk ta ji jikin ta ya mutu, ga zuciyar ta na cike da tsoro.
A hankali ta ke tafiya, harta iso office din sa. Tana bakin kofar, taji zuciyar ta sai bugawa ta ke. Kaman ta ko ma kuma ta ke ji, amma toh tinda ta riga tazo, why not ta shige. Jikin a sanye ta bude kofar mizata gani.
"Inalillahi wa inilaihi rajiun." ta furta jikin ya na rawa. Mizata gani haka. Sai ta kara goge idonta, taga maybe ba dai dai take gani ba.
Mubarak na jin muryarta, hankalin sa ya tashi. "Wanan kuma wace irin jarabawa ce a gare shi." Jikin sa na bari, ya tashi zai riko hannun ta, ta ki.
"Wallahi it's not what you think."
"Am not thinking, I just saw."
"Whatever it is, am sorry wallahi it's not it."
"Toh what is it? Ni duk zato na abun ya sa me ka yasa kaga na zo office dinka, amma gaskiya nayi regretting din zuwa." Ta fadi tana hawaye.
"Don't you trust me? Baki yarda dani bane?"
"Wani yarda kuma kake son in maka, bayan idanuwa na sun gane min komai." tafada tana hawaye.
_Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial10 Chapters
A Healer's Gift, An Adventurer's Heart
Daniel was Gifted by the gods at birth, able to heal with a touch even the most grevious wounds. Born in a mining camp, he's unable to still his restless heart and journey's to a nearby Dungeon town to take his first steps as an Adventurer. Book 1 is released on Amazon and Smashwords. Book 2 is now released on Amazon, iBooks and Kobo!
8 208 - In Serial7 Chapters
Let's Shine
So, first things first, this here is a magical girl thing. There are girls in it, they have magical abilities, fight supervillains (who have magical abilities, too, but in a more menacing way, like superpowers), and also do girly stuff. But it's not for children. Or at least not entirely. The idea is, it should be cute, but at the same time serious. Cute-serious, yeah… So, this is experimental for me. I'm planning to make short updates for as long as I can keep it up or until the plot resolves itself, whichever comes first. Most of all, I'm planning to not overthink or overedit things as much as I usually do, so there are bound to be mistakes and inconsistencies. I'll try my best to keep them to a minimum, though. But if you notice something, please feel free to tell me!
8 182 - In Serial22 Chapters
A Magical Journey
This is a story about princesses and princes. Magic and dragon. Fighters and bookworms.Follow Maya, Lee, Lou and Vi in their journey to find theirselves and save a chivalrous prince!
8 389 - In Serial6 Chapters
The Lord of the Opera house (DISCONTINUED)
The Zürtzün Empire. Once a mighty nation, it was plunged into war, completely devastating it. The people of Zürtzün felt deep bitterness towards their former enemies and intense anger towards their King, who they felt had betrayed them by dragging them into a war they didn't want to be a part of. The drastically falling popularity of the King marked the beginning of a war fought within the Imperial capital of Zürtzün, a war of deception and political intrigue with many different parties vying for power in the face of the King's decline. But one party proved to be more ruthless than the rest. The Adlerschrank emerged a powerful party and wiped off almost all their opponents right off the map. They seized control of the Imperial capital and the rest of Zürtzün, placing their leader, the Herrscher, at the top position of power. He was charismatic and passionate and the people of the Empire came to adore him more than they ever did their King. With his dangerous fanaticism, he won them over. He promised them wealth. He promised them power. He promised them vengeance. He promised them a war, one where the Empire would reestablish itself and crush its enemies. With the eastern lowlands under their iron grip and the ever-growing wariness from their snow-laden neighbour, Myromnmiat, the Empire and its cohorts are left at a crossroads. Is it finally to reclaim the Empire's lost glory? Or will war make the mighty Zürtzün draw it's last breath? But deep in the heart of the nation, a poison is brewing. The Opera house, the enforcers of the Herrscher's rule and the exterminators of the Empire's "pests", has been neglected and left to rot. Or so it goes, in the eyes of a seemingly insignificant, but hardworking desk writer. He plans to escape the clutches of the Opera house but inadvertently plunges himself headfirst into the house's affairs...
8 127 - In Serial6 Chapters
The Last Player
This novel tells the story of Allen, a virtual mmorpg game player who once made the history of mankind, Creatia. But who would have thought that the legendary game had to close the game due to a significant decline in players Even at the last moment of this game, only Allen alone stood to see the end of the world that accompanied him for 30 years But just as he thought that this was the end, a miracle happened He returned to the previous 30 years! What is the meaning and purpose of returning to the past? To be the strongest? Protecting those he cares about, or to prevent Creatia from closing? No matter what, regrets and mistakes will not be repeated a second time! strongest items, hidden dungeons, secret quests, legendary jobs. He knows it! And here, the journey of the last player, begins! --- Skip to game: chapter 11 If you find a typo/error, please let the author know!
8 195 - In Serial12 Chapters
Black phone theories
A book full of theories from the black phone movie
8 202

