《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 26 &27
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:2️⃣6️⃣:2️⃣7️⃣
_Bismillah_
Dedicated to my tambari-lites more basira, karfin eyes👀, and zakin hands🤚🏼.
Tana gama fada mata, sai ta kura mata ido, dan taga reaction dinta.
Agaskiya, abun da Faiz ya fada wa yarta ya bata maka rai, amma kuma ita ma Husna, bata mai adalci ba, data ke mar rashin kunya.
Ko shi Mubarak ya tsorata, kar best aunt dinsa tayi fushi da shi.
Itama Umma baa barta ba.
Sai Ammi ta kalli idanuwan su daya bayan daya, sannan tafara magana.
A gaskiya banji dadin abuda kayi ba. Tafada tana kallon Mubarak. Shiko yana jin haka, ya sunkuyar da kansa.
Husna har ta jididi, zatayi magana kenan, Ammi tace kema, ban jidadin rashin kunyan da kike mai ba. Kuma lastly, ba kin ce kin manta da Faiz bane?
Sai taji wani iri, so itama Ammi zata bata laifi kenan, hanya Ammi taji ta correctly cewa shine sanadiyan hatsarin ta.
Bake nake tambaya ba, baki manta da Faiz ba haryanzu?
Ammi bahaka bane, amma it's not as easy as you all think wallahi.
Okay yanzu na gane baki da hankali. So shi yayan naki, baiyi da wace yake so ne, amma he is trying to give that up, amma ke ana magana kadan ki fara wa mutani kuka ko?
Ammi fa ba'a dalilina Umma tayi fushi ba. Kuma ai ranan nan, muna cikin mota tare, ya kirata wai shi yana sonta, kuma shi bazai iya son wata ba inba ita ba.
Wai haka. Wanan karon Umma tayi magana.
Tabbas anyi haka. Kuma wallahi banyi haka da wani nufu ba. I just did it just to make her jealous.
Nifa Khadija shiyasa nace nafasa auran, su barshi. Allah ya hada kowa da rabon sa.
A'a umma, baza ayi haka ba. A bar zancen in muka koma gida sai muyi shi da kyau.
Keh kuma madam, ina kara ganin, ko naji kina share yayan ki, sai nayi maganin ki, dan I believe bakiyi girman dazai hanani dukan ki ba.
Ammi fa shine sanadin hatsari na.
Ki min shuru. Hatsarin nan fa arubuce yake sai ya faru. Amma kuma yayan ki ne sanadi, but still kiyi tawakul. It had to happen, and it has happened. So kiyi accepting din qadaran ki kinji ko.
Ta amsa mata da toh.
Kar inji kuma kar ingani.
Ya isa haka, ki kyale yarinya. Ai shima yana da laifi. Miye na mata gori. Shi bai san mastayin ta ne a wajansa ba. Gaba da baya fa cousin dinka ce. Kai daya kamata ka tare mata in wani zai mata haka, amma ina'a, kai da kanka kamata hakan, inga ai inwani ma ya mata irin wanna ai bazai damaita ba, tinda na gida ya mata.
Advertisement
Umma wallahi am truely sorry. Bada son raina na fada ba.
Toh da son ran wa ka fada?
Umma danAllah try to understand. Nafada fa out of anger ne. Wallahi kuma sabida bana jin dadin yanda take nuna ma wani so ne agaba na fa. Abu kadan sai tafara kukan Faiz. Wallahi abun da yakara sani jin haushi kenan.
Ya isa haka son, ka kyale Umma da yarta. Kasan suna da wani irin raayi ne da baa ganewa.
Toh Ammi. Amma please ki kara bawa Umma da Husna hakuri, ko zan ji sanyi azuciyata.
Karka damu. Everything will be sort out in muka koma gida. As for now mika kawo mana ne acicin ledojin nan?
Harna ma manta dasu. Fruits ne a leda daya, daya kuma cup cakes nasa aka mata, dayan kuma shawarma ne da roasted chicken.
Iye mai kanwa. Waton harda cake. Amma dai shawarman na wa da na umma na ciki ko?
Baki da damuwa Ammin na.
Umma da Husna sai kallon su suke, suna ganin ikon Allah.
Toh muga cake din.
Sai ya bude ledan da cake din yake, ya fito da cake din acikin leda, ya bude carton din.
Ammi na gani tace MashaAllah, harda su sorry?
Akan cup cakes din aka rubuta sorry,da shike box of six ne. So extral 1 din daya rage, aka danyi rose akai aka sa shi a tsakiyan r's din.
Sai yaji kunya ta kama shi. Shidai bazai ce yana sonta bane, amma shi ya rasa abunda yasa ya fara feeling too attached da ita.
Ita ko Husna sai hararan cake din take. Although ya bata mata rai sosai, amma bazata iya barin abubuwan daya sayo ba. Dan gaskiya tana son cake sosai, ga shawarma. Yailahi, yayan ta yasan code dinta sosai, ba karya. Ga roasted chicken kuma na famous Bauchi club. Yazata ki abubuwan nan. Sai kuma ta kara fada aranta, amma sai ta danyi falko fa.
Umma kuwa sai kallon ikon Allah take. Kardai Mubarak ya fara son Husna ne. Ai data ji dadi sosai.
Ana ba Husna, tana yanga, amma data ga kaman last warning din da Ammi zata mata kenan, dai ta fara karba. Tana ci tana santi.
Alhamdulilah yau aka sallamai Husna.
Suna shiga gida, Umma ta kaita dakin ta, nan tamata wanka, ta shirya ta ciken kayan da basuda nauyi, ta zaunan da ita akan gadon ta.
Sannu mama na, Allah yakara sauki.
Amin ta amsa mata.
Bari naje nakawo miki abinci ko.
Tace toh umma ta.
Lailai ma umma, da son dinna ne, baza amai wannan tarairayan ba. Amma tunda Husna ce, har wani sauri kikeyi. Ki dai bi ahankali karki fadi tohm. Kar muzo mu samu wata karyyayen kuma.
Advertisement
Kut Khadija, bakisan miye uwa ba. Ai Albarka nake nema. Ko na karye ai ba damuwa.
Akwai damuwa fa, dan bazan iya jinyan mai karyyayen hannu da mai karyyayen kafa ba.
A'a karki mana gori. Ina karye akafa ai akwai wheelchair, sai in ita jinyan uwata akan wheelchair.
Shi ko Mubarak, suna dawowa daga asibiti, ya shige dakinsa, shima yayi wanka. Daya fito, ya shafa mai, yasa jallabi navy blue, sannan ya fetsa turarai. Yana gamawa ya wuce dakin Ammi straight.
Kai son ka sha kyau fa, ga ka kyakyawa, amma an hada ka da munmuna.
Maman tawa ce munmuna. Wallahi ku kiyaye ni dake da danki.
Kyalai su Ammi na, kishi suke. Ai kuwa naga alama. Sai hira suke, har aka kira sallan Magrib.
Suna jin kiran sallah, Mubarak yatashi ya wuce masjid, Ammi ta tashiga toilet tayi alwala. Tana fita, umma da Husna suka shiga toilet, sukayi alwala, umma na taya Husna.
Abin ba wuya, harsunyi sallan isha. Suna idarwa, sukaci abinci a dakin umma. Sai suka fara wani hira kuma.
Aha, daman ina son mugama komai ne for the day kafin muyi maganan danace mu dakatar jiya.
Gaskiya kam ya kamata. Umma ta fadi.
Mubarak da Husna najin haka, jikin su yayi sanyi.
Shi mubarak, baya son ayi maganan sabida gaskiya shi bai san abunda ke damun sa ba. Gaskiya shi yasan baya son ta amma why is he always jealousy idan tana kukan Faiz? Wanan question din kuma, bayi da amsar shi.
Ita kuma Husna bata son ayi maganan, sabida bata son afara tambayan ta abunda yasa takasa mantawa da Faiz. Dan gaskiya bazata iya mantawa dashi ba. As of now ita she is ready to accept whatever Umma ke so. Dan gaskiya umma na nuna mata so da kauna, so ita bazata butulce mata ba.
Umma danAllah karki janye maganan auren nan, na san sun bata miki rai, amma danAllah karki janye.
Hmmmm Khadija bazaki gane ba, tin daga ranan raina yafara baci. Ga mamana nan, bazan musu karya ba. Ita na fara fadawa, amma tindaga ranan narasa kwanciyan hankali. Yara da suke nuna wa juna so, suka zama enemies. Husna kuwa ina magana kadan zata fara kuka. Shi kuma Mubarak, ya rinka min zancen yarinyar da ko sadaka aka bashi bazai karba ba. Kinga ai dole raina ya baci. Shi yasa nace na janye, ko zan samu kwanciyan hankali, da peace and harmony gidan ya dawo.
Gaskiya banji dadin abinda kukayi wa umna ba. Keh Husna alkawarin da kika mana kenan, kika ce mana you have moved on, amma why does it feel like you are going back to your old self. Arayuwan nan, Umma fa bazata taba cutar da keba, kuma kema kin sani. Kai kuma Mubarak, uncle dinka ya fada min komai, yace yarinyar bata da kyaun ganin. Yarinyan da to hulla kanta bai samu darajan sawaba, balle dankwali. Ya akayi ne Mubi, I thought kana da idon ganin abu mai kyau ne. Amma kuma kabani kunya wallahi.
Toh kai aganin ka mahaifiyar ka zata cuce ka kenan ko. Inma Husna bata da hankali, ai kai kana dashi ko. You are 26 fa.
Duk suka sunkuyar da kai. Gaskiya maganan Ammi ya taba su sosai.
Sai Ammi ta cigaba da magana. Yanzu abunda nake so daku shine, ku ba umma hakuri yanzun nan.
Suka amsa mata da toh, sai suka tsuguna a gaban umma suna bata hakuri.
Nifa bawai nayi fushi bane, I just want peace kawai.
In Sha Allahu you will get that peace, zamuyi auren ko yaya? Ta tambayi Mubarak
Cikin shock yace ae.
Allah yasa dai da gaske kuke, dan ku biyun nan sai ahankali.
Dagaske muke fa, ko yayana. Still in shock yace ae hakane umma.
Toh umman mu ayafe musu ko.
Nayafe. Ai dole na ma na yafai. Sai Mubarak ya rungume Umma yace thanks such ummana. Sai ya kalli Husna yace akuwra wanda baza ya iya hugging ba.
Uwan ta wa kake disrespecting?
A'a umma ban isa ba.
Haka suka ita hira hankali ko wannan su kwance.
Mubarak da Husna, sunfara magana, amma bakaman masoya ba. Har yanzu, yana kan investigating inshi yana sonta ne ko mi. Ita kuma Husna, zatayi auran ne kawai sabida farin cikin iyayen su. Kuma Ammi takoma gida, tin dataga umma na ma Husna komai, ta ka, a fadan ta, wai ita bataga abunda ta zoyi ba, inba barci, sabida umma bata barin ta tayi komai.
Ita kuma Husna hutun da bata je gida tayi ba kenan.
Bayan sati biyu da komawan Ammi, akayi fixing din date dinsu kaman yanda umma ta so a december 26 2021 zaayi In Sha Allah.
_Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial17 Chapters
The Twelve
In a world marred by the supernatural, Japan suffers from its own fair share of evil and demonic disasters, with generations of shamans known as Onmyoji protecting their homeland from these forces of evil. Capable of wielding magic and using spirits of their own, these shamans were not only skilled in battle, but also divination. However, they were unable to correctly predict Japan's loss in World War Two, and suffered the punishments that followed. Persecuted and torn apart by infighting, the Onmyoji reunited under the banner of the Tsuchimikado clan, descendants of Abe no Seimei, one of the greatest Onmyoji to ever live. The Onmyoji began to rebuild and to regrow. Ren is the sole heir to the Tsuchimikado family, but has been unable to practice Onmyodo ever since his birth, even though he possesses the greatest ability in the family. But when disaster befalls his family, Ren has nobody to turn to, and no idea how to use his powers. As he journeys to escape the same fate his family faced and attempts to learn how to use his powers, there is only one question on his mind; as the Tsuchimikado heir, how can he save the Onmyoji... from themselves? ---------------------------------------------- note from author: I'm writing this based loosely on the very real theories of Onmyodo, and so my writing may not be a truthful or accurate depiction of Onmyodo or other related areas, such as religion, for instance. That is why, while depicted in the real world, events that happen may seem unrealistic and it may be easier to imagine it as a parallel universe that is the same as ours, but with slight differences so that my possible errors will be easier to overlook. Sorry, and thanks!
8 123 - In Serial9 Chapters
Seeking the Lost Relic: An Interactive Litrpg
Join Theric the ice wielding Guardian of the Frost, Aeslin the blade channeling Silver Mage, and Xaveon the mysterious vampiric Spell Shroud, as they embark on an epic quest to retrieve an ancient lance of mystery and great power. Each chapter you, the readers, will be able to choose the next part of their quest. Will you the seek the dungeon or head to the tower? How will they take down the epic boss battle? Do they raise the army to strike at the heart of the vampire city? Who knows? Only the readers will decide!!! Will our intrepid young adventurers complete their quest? It is up to you!
8 175 - In Serial10 Chapters
Eden's Promise
A World teeters on the precipice of destruction, in a desperate attempt to escape their fates they send their chosen hero to the world of the gods. A Hero who carries the name of her world as well as the hopes of everyone in it. A Tower that can only be ascended by the chosen and the powerful. To ascend is to become closer to the gods. To ascend is to obtain all that you desire. What truths will Sola uncover about herself and her world as she ascends the Tower of Eden? Burdened by the hopes of a world, what lengths will she go to to fulfill her purpose? Hey all, Z here This story is something I've been sitting on and thinking about for a while, and now with the new year I finally have the time to give a proper attempt at writing it. Any feedback or criticism is appreciated, and I hope that people enjoy the story!
8 161 - In Serial7 Chapters
Legends of Valheim
The 1st Generation of Legends were almighty, and full of life. Through the struggle of countless battles, otherwise known as 'Battle of the Gods', they repelled the demons back into the Underworld, cementing their legacies for millenniums to come. Thanks to the help of God's, Legend Candidates can be born, and with this system, only the strong survive. Currently in the 4th Generation of Legends, we follow a Druid Candidate named Ivan, and a Farmer Candidate named Eve. To their surprise, they're both candidates! Because of this they get to experience hardships all across Valheim! [LitRPG]
8 157 - In Serial13 Chapters
D.W
Dungeon. War this story is about a young 10 year old boy who wanders into a dungeon after his childish father and reckless mother who travels with him who both though it was just a very deep cave.the result of this is the ultimatum with both the mother and father dying to a pitfall trap and the boy being left alone in the dungeon lost, till though wandering about the dungeon he reaches the worst place possible. the boss room!(inspired from other fiction -the slime dungeon- but inst connected in anyway)(mature language)
8 130 - In Serial11 Chapters
Forbidden (Kamisato Ayato)
"M-my Lord, please stop. This- this is wrong.""Wrong? What's wrong showing affection to my lover? Hmmm."There is a charm about the forbidden that makes it unspeakably desirable.
8 174

