《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 24 &25
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:2️⃣4️⃣-2️⃣5️⃣
_Bismillah_
_Sai yafara tunani, yafada mata ne ko kar yafada mata_.
Sai wata zuciyar tace ya fada mata kawai. Atleast zata danji sanyin sanin inda take, amma kuma zata shiga wani damuwa, amma yafi kar ta san ida take ai.
Sai yafada mata. Yana fada mata jikinta sai rawa yake. Inalillah wa inailaihil rajiun, wannan kuma wace irin masifa ce. Mizata fada ma iyayen ta. Sai kuma ta tuna da abun da ta fada masu. Kardai maganana ya jawo wannan accident din. Wayo ni Zaynab na shiga 3. Daga ina zanfara?
Jikinta na bari ta saka hijab, sai ta kira drivern gida, da shike shima a gidan ya ke. Ta fada mai inda zai kai ta, kuma yayi gudu.
Sai zabga gudu Mallam Idi driver, yake.
Ita ko hajiya sai tunani take. Yanzu inta mutu shikenan, ita tayi kisan kai. Amma fa Husna ta bata mamaki, sabida bata taba fita in bada izinin ta ba, amma yau din da bata fada mata ba, ga abun da ya faru. Amma dai ajali ne, no matter what sai yafaru.
Tana cikin tunani, Mallam Idi yace mata sun iso.
Da sauri ta fita daga motar, dan daman Mubarak yafada mata inda suke. Sai sauri take Mallam Idi na biye da ita, dan kana ganin Hajiya, toh kasan ba'a hayyacin ta take ba.
Sharp sharp suka isa emergency, nan taga Mubarak. Da sauri ta isa inda yake, saita fara mishi tambayoyi kala kala.
Ina zaku ne haka da ita kadai tayi accident din kai bakayi ba sai ita da mai keken?
Ni ina kan acaba ne. Gaskiya ban san taka manman inda zata ba, amma kaman gida su Fatima zata, dan ata hanyar gidan su ne abun ya faru.
Advertisement
Federal Lowcost zata kenan.
Yace a.
Toh mizata je yi a gidan da bazata fada min ba. Ko kuma sabida abin da na muku ne?
Ban san abun da zata jeyi ba. Wallahi Umma ni naja wanan hatsarin bake ba. Dan da iya abun da kika fada ne, Husna ba zata fita bata fada miki ba. Maganganu na su ka sa.
Ban gane maganganun ka ba?
Sai ya fada ma Umma ko mai. In ranta yayi dubu, toh ya baci.
Tana son tayi magana, sai kuka yaci karfinta. Sai umma tafara kuka, Mubarak ya rungumeta. Shiya san ya bata wa umman sa rai sosai.
Ko Mallam Idi dayaji maganan Mubarak, ya tausaya mata. Gori kara kara, bai ma danji shakanta ba.
Umma ta daina kuka yanzu, sai addua take. Allah yasa dai baiyi serious da yawa ba, dan serious kam yariga yayi.
Kowannan su na cikin duniyan tunanin sa, suka ji Doctorn ya kira Mubarak. Doctor Mubarak?
A firgice ya amsa, na'am Doctor Laiq
Sai yace masa su hadu a office dinsa. Sai umma tace itama zata, amma sai su biyun suka ce ta zauna ta jira su. Sai Doctor Laiq yace karta damu, yanzu zaa fito da ita.
Wai Mubarak ya akayi wannan mugun accident din ya faru ne, amma kuma ikon Allah, mai keken bai wani ji ciwo ba kaman ita.
Alhamdulilah. Toh miya samu kanwata.
It's not that much, mun gama dressing din duka ciwon dataji, kuma akwai karaya a hannu, kuma sai an duba shi sosai dan hannun na da complications dayawa wallahi.
Daya gama ma Mubarak bayani, sai Mubarak yace, shine kace it's not seriou? Ai it's serious tinda it has complications. Maybe I will be her doctor kawai.
Owk toh your choice.
sukayi sallama, yace mai sai ya shigo anjima da result din, sabida kafin a kaita wani ward din, nace aje ayi mata Xray. So When am coming to check on her, I will handover everything to you.
Advertisement
Yace toh, suka kara sallama, sai ya fita.
Cikin sauri yaje dakin da aka kaita. Nan fa ya jin muryan mutani a dakin. Kai! Har Umma tafar kiran mutan, hmmm. Sai yayi sallama ya shiga, suka amsa. Ashaima uncle Ibrahim ne kanin Abban sa, kuma yayan Ammin Husna, sune iyayen Fatima.
Dayayi sallama aka amsa, sai ya gaishai su, suka amsa. Sai uncle ya kalli Mubarak, ya akayi hakan ya faru ne.
Sai Mubarak ya fara sosa kai, shi gaskiya bazai iya fada mai gaskiya ba, dan ya san halinsa, yana iya mai komai a gaban su Umma. So sai yace mai, zata zo gidan su ne tayi accident. Sai kawu yace owk, amma ya akayi kai baka ji ciwo ba?
Ni bana cikin keken, acaba na hau.
Miyasa baka hauda ita ba.
Kut kardai Ya kusan gano shi ne, dan tambayoyin nan sunyi yawa gaskiya.
Mundan samu tsabani ne.
Owk toh.
*BAYAN SATI DAYA*
Ammi da umma ne zaune akan plastic chairs a cikin ward din da Husna take.
Abban Fatima yace kar a kira su Ammi a ranan, sai kaman da kwana uku. Haka ko akayi.
Yanzu kam jiki ya danyi dama, gobe In Sha Allahu za'a sallamai su, sai dai su rinka zuwa check up. Andore mata kasusuwan da suka karye, sai ciwo ciwon jikinta kuma almost kullum a ke dressing dinsu.
Sai ya shigo da ledoji niki niki a hannu. Tana jin sallaman sa, sai tajuya kai. Ai tunran data farfado, that is kwana 2 da hatsarin, bata son komai ya hada ta dashi. Ko muryan sa ma bata son ji. Gashi shikuma ya dage, sai ya shigo kullum, ko yana duty ko baya duty. Inma yana duty, abun na yawa, dan minimini sai ya shigo. Amma ko A batason ya hada su. Inma yana mata ya jiki, sai dai ta girgiza masa kai.
Yau ma haka, amma yau yana hutu ne. So yazo ne namusan man. Yana mata yajiki, amma ko juyowa batayi ba. Tin daman Ammin ta tafara noticing, sai abun ya bata mata rai. Ita dai bata san abinda ke tsakanin su ba.
Ammi na ganin, yanda yake gaishe ta, kuma ko ajikin ta, sai tace keh! Bada keh yake ba, wani irin wulakanci ne haka.
Umma tace a'a sweet sis kar muyi haka dake. Yarinyan da bata da lafiya, kika sani ko jikin ya motsa ne?
Bawani maganan jikin ya motsa, tsantsan wulakanci ne irin nata.
Kyaleta tayi wulakancin. Koma ya tayi da shi, he deserves it.
A'a umma kidaina biye mata.
Yayinda umma da ammi ke nasu, itama Husna take zabga masa harara. Allah sarki Mubarak. Har ya dawo abin tausayi.
Dan Allah Husna kiyi hakuri, ko bazaki yafe min ba yanzu, please.
Da Husna tayi wani uban tsaki, sanda su Ammi suka juyo.
Kinsha giya ne, ko kum ciwon ki na taba miki kai ne. Keh baki san ya grime ki bane ko mi.
Ammi please kiyi hakuri , ki barta, indai hakan datakeyi zai sa ta yafe min to ta cigaba.
Bangane ba, kai kasa tayi accident ne ko mi. Kumama ai yana cikin qadaran tane. miyasa bazaki yafe mai ba toh.
Sai tafara kuka. Ammi baki san abinda ya mun bane, am sure da zaki sani, kema zakiyi fushi da shi.
Koma me ya miki, duk abunda yafaru yana cikin qadaran ki ne, so ko me ma ya miki, saina yafe mai.
Hmmm Ammi sabida dai baki san abinda ya min bane.
Toh kifada inji.
Sai ta fada wa Amminta komai tun daga rashin kunyar datake mai har ranan da hatsarin ya faru.
_Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial30 Chapters
The Empire of Ink
In a world where all your properties are tattooed on your skin, Ink is the most precious resource. Wars are fought in its name. Blood is shed for a drop. Ink is the currency and the law. This is the story of Tarar the Royal Inker, a charge given only to the best professional of the Empire. When the King fancies a new item, it is he who is called for the engraving. When the Queen wants a new weapon, Tarar is summoned to the court. Discover his past, a boy of the House of Nul. A nobody. A castoff without family nor riches. Follow his career, his rise to fame and infamy. Fall in love with his lovers, fight along his side, explore uncharted territories, and uncover the mystery behind the empire’s most powerful tool; Ink. Join Tarar in a frenetic journey of magic, action, and fantasy. [participant in the Royal Road Writathon challenge] * The image is a placeholder, I don't own its rights. If you are the author and would like it taken out, please contact me and I'll comply. Steady pulse, precise strokes, may the Ink flow!May the Ink flow! Victorious in battle, passionate in love, may the Ink flow!May the Ink flow! Never yield, always persevere, may the Ink flow!May the Ink flow! The way of the Ink, Pau. 5.1
8 210 - In Serial56 Chapters
Alpha Alcander
[#1 in wearwolf 6/8/17] "Come on Jenna. Just one word." He taunt. He gripped my wrist in one hand and trailed his hand down my side to my hips. His hand went under my shirt and rested on my skin that sent sparks through my body. His finger did designs over my skin while he continue to nibble on the spot of my neck. "St-"His mouth come off my skin and I felt his glaze on my face. I open my eyes and barely see any hazel in his eyes. His eyes are fighting to get back to his regular eye color but the desire from him is fighting over his body. His lips are plump and my neck burns from the air hitting my raw neck. I don't know how he manage to bite my skin from the scabs from trying to heal my wounds but he manage to do so. "Say it." His voice is deep and husky. That it sent shivers through my spin, making me close my legs tight. He breathe in and his eyes went complete black. "Say it Jenna or I won't stop what's going to happen next." His voice is so deep that I didn't think it was Alcander. I looked straight in those deep coal eyes and said, "I Jenna Knox reject Alpha Alcander as my mate." *****Jenna Knox. She always believed her mate would be some guy in some shining armor and would take her far away from her pack and raise a perfect family. But what she didn't know was that her mate was going be some one who kills for fun. Kills other packs,And laughs at their alpha who's on the ground begging for mercy. Let's just she how she handles Alpha Alcander.[COMPLETE][FIRST BOOK, SECOND ALPHA VALDUS]* cover by @motelflowers* *READ AT YOUR OWN RISK**NOT EDITED!* *Mature content**A lot of cursing**Highest rank so far; #1*
8 348 - In Serial18 Chapters
Once upon a Night Time's Dream
Follow up on tinges and glimpses of dreams that are often forgotten after waking up. Maybe even the wisps of imagination smokes that come over to play during school, at work; whenever, wherever.
8 114 - In Serial6 Chapters
Mujahadah
"Aku nak move on." Bibir milik Qurrotun Inn tak pernah lekang dengan ucapan sebegitu."Aku dah bosan dengan move on kau tu." Komen Farhana yang merupakan kawan baru yang paling rapat sejak Inn pindah sekolah.Bibir mudah menyebut tapi hatinya masih berbolak-balik dek kerana dicengkam dengan perasaan yang mendalam.***"Saya solat 5 waktu Alhamdulillah cukup,tapi saya banyak buat dosa.Saya nak berubah, tapi susah. Ustaz tolong beri tips untuk saya."Luahan itu ditulis atas kertas kecil oleh Ahmad Seth Yusuf sebaik sahaja Ustaz Syafi'e membuka sesi soal jawab setelah selesai talaqi kitab di surau sekolahnya.
8 91 - In Serial7 Chapters
Rebound Tenderness
Dec's been feeling a bit off for a few days, but he never imagined that a little stomach ache could turn into something so serious.......
8 162 - In Serial18 Chapters
Will you be mine?
When The Cullen's leave Bella, she falls pregnant. What will she do and will she ever find the Cullen's again!?!
8 95