《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 24 &25
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:2️⃣4️⃣-2️⃣5️⃣
_Bismillah_
_Sai yafara tunani, yafada mata ne ko kar yafada mata_.
Sai wata zuciyar tace ya fada mata kawai. Atleast zata danji sanyin sanin inda take, amma kuma zata shiga wani damuwa, amma yafi kar ta san ida take ai.
Sai yafada mata. Yana fada mata jikinta sai rawa yake. Inalillah wa inailaihil rajiun, wannan kuma wace irin masifa ce. Mizata fada ma iyayen ta. Sai kuma ta tuna da abun da ta fada masu. Kardai maganana ya jawo wannan accident din. Wayo ni Zaynab na shiga 3. Daga ina zanfara?
Jikinta na bari ta saka hijab, sai ta kira drivern gida, da shike shima a gidan ya ke. Ta fada mai inda zai kai ta, kuma yayi gudu.
Sai zabga gudu Mallam Idi driver, yake.
Ita ko hajiya sai tunani take. Yanzu inta mutu shikenan, ita tayi kisan kai. Amma fa Husna ta bata mamaki, sabida bata taba fita in bada izinin ta ba, amma yau din da bata fada mata ba, ga abun da ya faru. Amma dai ajali ne, no matter what sai yafaru.
Tana cikin tunani, Mallam Idi yace mata sun iso.
Da sauri ta fita daga motar, dan daman Mubarak yafada mata inda suke. Sai sauri take Mallam Idi na biye da ita, dan kana ganin Hajiya, toh kasan ba'a hayyacin ta take ba.
Sharp sharp suka isa emergency, nan taga Mubarak. Da sauri ta isa inda yake, saita fara mishi tambayoyi kala kala.
Ina zaku ne haka da ita kadai tayi accident din kai bakayi ba sai ita da mai keken?
Ni ina kan acaba ne. Gaskiya ban san taka manman inda zata ba, amma kaman gida su Fatima zata, dan ata hanyar gidan su ne abun ya faru.
Advertisement
Federal Lowcost zata kenan.
Yace a.
Toh mizata je yi a gidan da bazata fada min ba. Ko kuma sabida abin da na muku ne?
Ban san abun da zata jeyi ba. Wallahi Umma ni naja wanan hatsarin bake ba. Dan da iya abun da kika fada ne, Husna ba zata fita bata fada miki ba. Maganganu na su ka sa.
Ban gane maganganun ka ba?
Sai ya fada ma Umma ko mai. In ranta yayi dubu, toh ya baci.
Tana son tayi magana, sai kuka yaci karfinta. Sai umma tafara kuka, Mubarak ya rungumeta. Shiya san ya bata wa umman sa rai sosai.
Ko Mallam Idi dayaji maganan Mubarak, ya tausaya mata. Gori kara kara, bai ma danji shakanta ba.
Umma ta daina kuka yanzu, sai addua take. Allah yasa dai baiyi serious da yawa ba, dan serious kam yariga yayi.
Kowannan su na cikin duniyan tunanin sa, suka ji Doctorn ya kira Mubarak. Doctor Mubarak?
A firgice ya amsa, na'am Doctor Laiq
Sai yace masa su hadu a office dinsa. Sai umma tace itama zata, amma sai su biyun suka ce ta zauna ta jira su. Sai Doctor Laiq yace karta damu, yanzu zaa fito da ita.
Wai Mubarak ya akayi wannan mugun accident din ya faru ne, amma kuma ikon Allah, mai keken bai wani ji ciwo ba kaman ita.
Alhamdulilah. Toh miya samu kanwata.
It's not that much, mun gama dressing din duka ciwon dataji, kuma akwai karaya a hannu, kuma sai an duba shi sosai dan hannun na da complications dayawa wallahi.
Daya gama ma Mubarak bayani, sai Mubarak yace, shine kace it's not seriou? Ai it's serious tinda it has complications. Maybe I will be her doctor kawai.
Owk toh your choice.
sukayi sallama, yace mai sai ya shigo anjima da result din, sabida kafin a kaita wani ward din, nace aje ayi mata Xray. So When am coming to check on her, I will handover everything to you.
Advertisement
Yace toh, suka kara sallama, sai ya fita.
Cikin sauri yaje dakin da aka kaita. Nan fa ya jin muryan mutani a dakin. Kai! Har Umma tafar kiran mutan, hmmm. Sai yayi sallama ya shiga, suka amsa. Ashaima uncle Ibrahim ne kanin Abban sa, kuma yayan Ammin Husna, sune iyayen Fatima.
Dayayi sallama aka amsa, sai ya gaishai su, suka amsa. Sai uncle ya kalli Mubarak, ya akayi hakan ya faru ne.
Sai Mubarak ya fara sosa kai, shi gaskiya bazai iya fada mai gaskiya ba, dan ya san halinsa, yana iya mai komai a gaban su Umma. So sai yace mai, zata zo gidan su ne tayi accident. Sai kawu yace owk, amma ya akayi kai baka ji ciwo ba?
Ni bana cikin keken, acaba na hau.
Miyasa baka hauda ita ba.
Kut kardai Ya kusan gano shi ne, dan tambayoyin nan sunyi yawa gaskiya.
Mundan samu tsabani ne.
Owk toh.
*BAYAN SATI DAYA*
Ammi da umma ne zaune akan plastic chairs a cikin ward din da Husna take.
Abban Fatima yace kar a kira su Ammi a ranan, sai kaman da kwana uku. Haka ko akayi.
Yanzu kam jiki ya danyi dama, gobe In Sha Allahu za'a sallamai su, sai dai su rinka zuwa check up. Andore mata kasusuwan da suka karye, sai ciwo ciwon jikinta kuma almost kullum a ke dressing dinsu.
Sai ya shigo da ledoji niki niki a hannu. Tana jin sallaman sa, sai tajuya kai. Ai tunran data farfado, that is kwana 2 da hatsarin, bata son komai ya hada ta dashi. Ko muryan sa ma bata son ji. Gashi shikuma ya dage, sai ya shigo kullum, ko yana duty ko baya duty. Inma yana duty, abun na yawa, dan minimini sai ya shigo. Amma ko A batason ya hada su. Inma yana mata ya jiki, sai dai ta girgiza masa kai.
Yau ma haka, amma yau yana hutu ne. So yazo ne namusan man. Yana mata yajiki, amma ko juyowa batayi ba. Tin daman Ammin ta tafara noticing, sai abun ya bata mata rai. Ita dai bata san abinda ke tsakanin su ba.
Ammi na ganin, yanda yake gaishe ta, kuma ko ajikin ta, sai tace keh! Bada keh yake ba, wani irin wulakanci ne haka.
Umma tace a'a sweet sis kar muyi haka dake. Yarinyan da bata da lafiya, kika sani ko jikin ya motsa ne?
Bawani maganan jikin ya motsa, tsantsan wulakanci ne irin nata.
Kyaleta tayi wulakancin. Koma ya tayi da shi, he deserves it.
A'a umma kidaina biye mata.
Yayinda umma da ammi ke nasu, itama Husna take zabga masa harara. Allah sarki Mubarak. Har ya dawo abin tausayi.
Dan Allah Husna kiyi hakuri, ko bazaki yafe min ba yanzu, please.
Da Husna tayi wani uban tsaki, sanda su Ammi suka juyo.
Kinsha giya ne, ko kum ciwon ki na taba miki kai ne. Keh baki san ya grime ki bane ko mi.
Ammi please kiyi hakuri , ki barta, indai hakan datakeyi zai sa ta yafe min to ta cigaba.
Bangane ba, kai kasa tayi accident ne ko mi. Kumama ai yana cikin qadaran tane. miyasa bazaki yafe mai ba toh.
Sai tafara kuka. Ammi baki san abinda ya mun bane, am sure da zaki sani, kema zakiyi fushi da shi.
Koma me ya miki, duk abunda yafaru yana cikin qadaran ki ne, so ko me ma ya miki, saina yafe mai.
Hmmm Ammi sabida dai baki san abinda ya min bane.
Toh kifada inji.
Sai ta fada wa Amminta komai tun daga rashin kunyar datake mai har ranan da hatsarin ya faru.
_Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial65 Chapters
Emperor of Soul Pets
The World of Ilvirin is host to millions of soul monsters. The brave men and women who seek out, Subdue, and train these monsters are called Soul Trainers. The ultimate goal of every soul trainer is to rise up the ranks, defeat countless soul monsters and trainers, and one day be acknowledged as...The Emperor of Soul Pets!!!Follow Rao Wu, a young beastman on his quest to become the Emperor of Soul Pets. Laugh and cry with the many companions he makes along the way, and watch as he uncovers the terrible history of the Ilvirian World.Can Rao Wu stay true to his heart during his climb, or will he, like countless before, be corrupted by the path. Stay tuned to find out. Released on: Mondays, Wednesdays and Fridays.Patreons: Minimum of Five Chapters Ahead
8 125 - In Serial7 Chapters
Fons
Sidewalk. Lamp post. Void. Red eyes. White hair. Droid. In my. Rapid. Breaths. Pray tell. What comes. Next.
8 192 - In Serial7 Chapters
Echelon of The Owls
Parallel worlds or other worlds. The existence of infinite existence where it only exists in science fiction like in comics, books, or cartoons. We, humans, are so fond of that fiction idea, imagining a thousand worlds where we can have different appearances, lives, and selves. For example, a murderer who's been living in the underbelly of society in the dark might be the most successful businessman in an alternate timeline or reality. The infinite possibilities we could have, that's why the idea of parallel worlds revolves around "what if", " I should've...", etc. The wishful thinking that how we could have done it better or in a word, "regret". Other than that, it's still from fiction. The concept of it only exists in our imaginary minds. But, it all changed when 20 students from an ordinary high school were caught in a mysterious phenomenon. A surge of blue light crawled across the whole room, symbols, lines, and geometric patterns emerged slowly. The light slowly grew brighter and brighter, in a blink of an eye, all of them vanished. Till to this day, the mysterious phenomenon was left to be unknown, with the existence of those 20 students. Join the journey of Sirius Steorra and Alice Schwartz as they transverse to the other world and uncover the mysteries of its world. A world that’s shrouded by mysteries and history. This is their story... ----------------------------------------------------- This is also available in Webnovel and Scribblehub. I do not own the artwork, if you are the illustrator just let me know if you want me to remove it. (Only using it temporarily) DISCLAIMERWork of fiction. All the names, places, and events are all purely based on the author's imagination. Any resemblance to an actual person or events is purely coincidental.
8 194 - In Serial84 Chapters
Outsiders of Xykesh
In the center of Asher's most treacherous waters lies the island nation of Xykesh. Hundreds of years ago, the tyrant Digax fled to it as a refuge after his defeat. Since then, his power has shrouded it in storms and wards which let few people in, and none out. Nearly the whole of the island is now his domain, and what is left is wilderness full of monsters. Though the Mad King himself is a distant figure, his Chosen rule with unquestioned power over their subjects. But their hold is not absolute. On the day Digax claimed Xykesh as his, a blind prophet foretold that an outsider from beyond the island's shores would come, and they would end his reign. And so the King has dreaded their arrival ever since. Many outsiders have arrived on Xykesh, either by accident, or in search of the truth behind the mysteries and myths that have sprung up around the island. The populace has been long conditioned to distrust these new arrivals, but so far, none have proven to be the ones the prophet spoke of. At least, just maybe, until now. Four parts per episode. Twenty-six episodes for volume 1. Updates Tuesdays and Fridays.
8 153 - In Serial17 Chapters
Obito Hatake(Son of Kakashi x Mirai)
This is a request story from @Jodanse-Putos Obito is the son of Kakashi and was named after his friend. His mother was a member of the Uchiha clan but died shortly after he was born. When he was a kid he met Mirai and they've been friends ever since. Now the story takes place at the beginning of Boruto.I dont own Naruto or Boruto or any pictures in this story.
8 199 - In Serial5 Chapters
Darkness (Book 1 of The Royals Trilogy) #Wattys2017
It's funny how life can change so dramatically so quickly. Now after that traumatic day, she's haunted by a pair of hazel eyes.Ana lost everything in a crash that left her scarred and filled with doubts on what's real.Without a warning, she's thrown into a world where everything she thought was a fantasy, is real...(EDITED)[Book 1 of The Royals Trilogy]
8 120

