《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 24 &25
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:2️⃣4️⃣-2️⃣5️⃣
_Bismillah_
_Sai yafara tunani, yafada mata ne ko kar yafada mata_.
Sai wata zuciyar tace ya fada mata kawai. Atleast zata danji sanyin sanin inda take, amma kuma zata shiga wani damuwa, amma yafi kar ta san ida take ai.
Sai yafada mata. Yana fada mata jikinta sai rawa yake. Inalillah wa inailaihil rajiun, wannan kuma wace irin masifa ce. Mizata fada ma iyayen ta. Sai kuma ta tuna da abun da ta fada masu. Kardai maganana ya jawo wannan accident din. Wayo ni Zaynab na shiga 3. Daga ina zanfara?
Jikinta na bari ta saka hijab, sai ta kira drivern gida, da shike shima a gidan ya ke. Ta fada mai inda zai kai ta, kuma yayi gudu.
Sai zabga gudu Mallam Idi driver, yake.
Ita ko hajiya sai tunani take. Yanzu inta mutu shikenan, ita tayi kisan kai. Amma fa Husna ta bata mamaki, sabida bata taba fita in bada izinin ta ba, amma yau din da bata fada mata ba, ga abun da ya faru. Amma dai ajali ne, no matter what sai yafaru.
Tana cikin tunani, Mallam Idi yace mata sun iso.
Da sauri ta fita daga motar, dan daman Mubarak yafada mata inda suke. Sai sauri take Mallam Idi na biye da ita, dan kana ganin Hajiya, toh kasan ba'a hayyacin ta take ba.
Sharp sharp suka isa emergency, nan taga Mubarak. Da sauri ta isa inda yake, saita fara mishi tambayoyi kala kala.
Ina zaku ne haka da ita kadai tayi accident din kai bakayi ba sai ita da mai keken?
Ni ina kan acaba ne. Gaskiya ban san taka manman inda zata ba, amma kaman gida su Fatima zata, dan ata hanyar gidan su ne abun ya faru.
Advertisement
Federal Lowcost zata kenan.
Yace a.
Toh mizata je yi a gidan da bazata fada min ba. Ko kuma sabida abin da na muku ne?
Ban san abun da zata jeyi ba. Wallahi Umma ni naja wanan hatsarin bake ba. Dan da iya abun da kika fada ne, Husna ba zata fita bata fada miki ba. Maganganu na su ka sa.
Ban gane maganganun ka ba?
Sai ya fada ma Umma ko mai. In ranta yayi dubu, toh ya baci.
Tana son tayi magana, sai kuka yaci karfinta. Sai umma tafara kuka, Mubarak ya rungumeta. Shiya san ya bata wa umman sa rai sosai.
Ko Mallam Idi dayaji maganan Mubarak, ya tausaya mata. Gori kara kara, bai ma danji shakanta ba.
Umma ta daina kuka yanzu, sai addua take. Allah yasa dai baiyi serious da yawa ba, dan serious kam yariga yayi.
Kowannan su na cikin duniyan tunanin sa, suka ji Doctorn ya kira Mubarak. Doctor Mubarak?
A firgice ya amsa, na'am Doctor Laiq
Sai yace masa su hadu a office dinsa. Sai umma tace itama zata, amma sai su biyun suka ce ta zauna ta jira su. Sai Doctor Laiq yace karta damu, yanzu zaa fito da ita.
Wai Mubarak ya akayi wannan mugun accident din ya faru ne, amma kuma ikon Allah, mai keken bai wani ji ciwo ba kaman ita.
Alhamdulilah. Toh miya samu kanwata.
It's not that much, mun gama dressing din duka ciwon dataji, kuma akwai karaya a hannu, kuma sai an duba shi sosai dan hannun na da complications dayawa wallahi.
Daya gama ma Mubarak bayani, sai Mubarak yace, shine kace it's not seriou? Ai it's serious tinda it has complications. Maybe I will be her doctor kawai.
Owk toh your choice.
sukayi sallama, yace mai sai ya shigo anjima da result din, sabida kafin a kaita wani ward din, nace aje ayi mata Xray. So When am coming to check on her, I will handover everything to you.
Advertisement
Yace toh, suka kara sallama, sai ya fita.
Cikin sauri yaje dakin da aka kaita. Nan fa ya jin muryan mutani a dakin. Kai! Har Umma tafar kiran mutan, hmmm. Sai yayi sallama ya shiga, suka amsa. Ashaima uncle Ibrahim ne kanin Abban sa, kuma yayan Ammin Husna, sune iyayen Fatima.
Dayayi sallama aka amsa, sai ya gaishai su, suka amsa. Sai uncle ya kalli Mubarak, ya akayi hakan ya faru ne.
Sai Mubarak ya fara sosa kai, shi gaskiya bazai iya fada mai gaskiya ba, dan ya san halinsa, yana iya mai komai a gaban su Umma. So sai yace mai, zata zo gidan su ne tayi accident. Sai kawu yace owk, amma ya akayi kai baka ji ciwo ba?
Ni bana cikin keken, acaba na hau.
Miyasa baka hauda ita ba.
Kut kardai Ya kusan gano shi ne, dan tambayoyin nan sunyi yawa gaskiya.
Mundan samu tsabani ne.
Owk toh.
*BAYAN SATI DAYA*
Ammi da umma ne zaune akan plastic chairs a cikin ward din da Husna take.
Abban Fatima yace kar a kira su Ammi a ranan, sai kaman da kwana uku. Haka ko akayi.
Yanzu kam jiki ya danyi dama, gobe In Sha Allahu za'a sallamai su, sai dai su rinka zuwa check up. Andore mata kasusuwan da suka karye, sai ciwo ciwon jikinta kuma almost kullum a ke dressing dinsu.
Sai ya shigo da ledoji niki niki a hannu. Tana jin sallaman sa, sai tajuya kai. Ai tunran data farfado, that is kwana 2 da hatsarin, bata son komai ya hada ta dashi. Ko muryan sa ma bata son ji. Gashi shikuma ya dage, sai ya shigo kullum, ko yana duty ko baya duty. Inma yana duty, abun na yawa, dan minimini sai ya shigo. Amma ko A batason ya hada su. Inma yana mata ya jiki, sai dai ta girgiza masa kai.
Yau ma haka, amma yau yana hutu ne. So yazo ne namusan man. Yana mata yajiki, amma ko juyowa batayi ba. Tin daman Ammin ta tafara noticing, sai abun ya bata mata rai. Ita dai bata san abinda ke tsakanin su ba.
Ammi na ganin, yanda yake gaishe ta, kuma ko ajikin ta, sai tace keh! Bada keh yake ba, wani irin wulakanci ne haka.
Umma tace a'a sweet sis kar muyi haka dake. Yarinyan da bata da lafiya, kika sani ko jikin ya motsa ne?
Bawani maganan jikin ya motsa, tsantsan wulakanci ne irin nata.
Kyaleta tayi wulakancin. Koma ya tayi da shi, he deserves it.
A'a umma kidaina biye mata.
Yayinda umma da ammi ke nasu, itama Husna take zabga masa harara. Allah sarki Mubarak. Har ya dawo abin tausayi.
Dan Allah Husna kiyi hakuri, ko bazaki yafe min ba yanzu, please.
Da Husna tayi wani uban tsaki, sanda su Ammi suka juyo.
Kinsha giya ne, ko kum ciwon ki na taba miki kai ne. Keh baki san ya grime ki bane ko mi.
Ammi please kiyi hakuri , ki barta, indai hakan datakeyi zai sa ta yafe min to ta cigaba.
Bangane ba, kai kasa tayi accident ne ko mi. Kumama ai yana cikin qadaran tane. miyasa bazaki yafe mai ba toh.
Sai tafara kuka. Ammi baki san abinda ya mun bane, am sure da zaki sani, kema zakiyi fushi da shi.
Koma me ya miki, duk abunda yafaru yana cikin qadaran ki ne, so ko me ma ya miki, saina yafe mai.
Hmmm Ammi sabida dai baki san abinda ya min bane.
Toh kifada inji.
Sai ta fada wa Amminta komai tun daga rashin kunyar datake mai har ranan da hatsarin ya faru.
_Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial1876 Chapters
Monster Integration
In the world where Humans and Monster's form a bond and fight together, the world where both Evolve together to get stronger. Walk with Micheal as he starts his adventures with his Silver Sparrow, overcomes countless obstacle and adversaries to fulfill his greatest Dreams. The initial and new chapters getting edited everyday. Release Rate: 14 Ch/Week+ The cover is not mine. I couldn't track down the original creator but if the creator is out there, message me if you want me to take it down or give credit
8 624 - In Serial11 Chapters
He Whom is Abandoned
Abandoned by the system and humanity, Agis spent his life in hiding. However now, he has been forced into the dungeon. What forces have put him in this situation, why him? Was it dumb luck, or was he targeted? Most Importantly... How will he survive? __________________________ This is a fanfic of Chrysalis, I am a huge fan of RinoZ and am happy to be able to make my own story in his world! This is my first novel ever, but I will try hard to make it great. I hope you enjoy! If you want more of the Chrysalis world, check out The Official Chrysalis Webpage! Https://chrysalis-wn.xyz/ __________________________ For those wondering, my upload schedule will be once a day, Monday-Friday. I will try to upload on the weekends too, but no promises. I am a college student, and I also have a job. The weekends will serve as a buffer so I can make sure everything is getting done.
8 218 - In Serial94 Chapters
Branch Adventurers Guild [Dropped]
My life is but a code waiting to be decoded. With numbers and letters, I will protect earth with my creation...I will tame those that wish to oppose me, destroy those that hurt my family and erase anyone who angers me! - Dropped due to losing interest in this novel, I added too many things without any substance to support it. Might update in the future but from now, I will work on a new novel.
8 169 - In Serial15 Chapters
Tom
A boy Tom get's reincarnated in an alternate reality.
8 70 - In Serial6 Chapters
The Rovaldan Lancers
“Who stole my underwear? The Dark Lord is coming and I can’t ride to face him with my pecker hanging out!” - High Paladin Waltz “Small Pecker” Vonstein. A series of shorts depicting the Rovaldan Lancers in their 2000 year struggle against the archenemy, The Dark Lord. Follow this not so prestigious order which guards The Bastion, a not so formidable fortress which is the obstacle standing in The Dark Lord’s way from invading the realm of Rovaldan. “Invasion? I just want to get an honest paying job and pay taxes. The Ruined Lands have terrible food and even worse entertainment. The standard of living here is truly terrible.” - An excerpt from an interview with The Dark Lord. Chapters will be short, between 400-1200 words, with at least three release a week and more if I am able. This is a serious attempt and writing not so serious fiction and thus should not be read by the faint-hearted. Controversial topics including current issues and politics may and shall be used along with tropes in a satirical manner. Read at your own risk as The Rovaldan Lancers deal with the everyday struggles of guarding a border no one want's guarded and their ongoing rivalry with The Dark Lord.
8 132 - In Serial43 Chapters
Anger Management
❝Good morning. This is Target, how can I help you?❞❝Why do I have the sudden urge to kill my family?❞❝...Woah...well...shit. Ma'am, I think you dialed the wrong number.❞❝No. I dialed correctly. Are you any help?❞❝...No sé qué decir a esta chica loca.❞In which a girl named Farah calls Target and meets a boy named Chance.Best Rank : #1 in Short Story (8/27/16)
8 163

