《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 22 &23
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(Zeexee)_
🅿️:2️⃣2️⃣:2️⃣3️⃣
Am dedicating this page to my friend like sister *FATIMA ZARAH EYMAN*. I can't love you less wallahi, you have been a big pillar. Nagode sosai, Allah yabar kauna. Gaskiya School bus tayi rana.🙈🙈🌹💜
_Bismillah_
_Toh! Miye matsalar sa. Mubarak ya tambaya._
Naga you guys still need space kafin bikin, amma shifa baya son ayi fixing din bikin yayi dogo dayawa. Shi yana son arinka abu sharp sharp ne. Umma ta amsa.
Akwai matsala. Dan da tani ne, sai nan da shakara 2.
Wai miyasa kake haka ne Mubarak, kai baka san bai kamata irin wayan nan maganganu na fita daga bakin ka ba? Haba danAllah, saiyi kake kaman kai kadai ne baka son auren, ai Husna ma bata so, amma ni nasan abun da na hango yasa nace kuyi aure. Amma ku biyu kullum sai kun bata min rai, ko ban isa ince kuyi abu bane?
A'a wlhi umma bahaka bane. Mubarak ya fada.
Toh ya ne. Nifa na san abun da na hango, amma sai yi kuke kaman na cuce ku ne. In short ma zan fada ma suran family, a fasa auran kawai. Kai Mubarak ka aura Faridan ka, ke kuma Husna, ki jira duk lokacin da Allah zai cire miki son Faiz, sai ki aura wani. Oya ku tashi ku fita. Umma ta fadi rai a bace.
Umma dan Allah.... Husna na son tayi magana, Umma ta katsai ta.
Bana son inji komai, kawai kufita min a daki.
Jiki a sanye su biyu suka fita daga dakin. Suna fita daga dakin Mubarak ya daka ma Husna tsawa.
Keh! A firgice ta kallai shi.
Advertisement
Kinga abun da kika ja ko, tinda kika fara zama a gidan nan komai ya fara cabewa.
Minayi yanzu. Bakai kake maganganu a gaban umma ba, kuma mi........ Bata kai aya ba kawai taji mari a fuskan ta.
Inalillah wa inailaihi rajiun. Mina maka yaya, laifin mina maka. Dan zan fadi gaskiya?
Kimun shuru! Wata uwar gaskiya zaki fada enh, umma bata taba fushi da niba, amma da kika dawo gidan nan, ta fara fushi dani. How sure am I that bake kika fada ma umma kina sona ba.
Wa iyazubillah. Mi zanyi da kai, kaga ina baka girma yanda ya kamata, amma yau ka tabo inda bai kamata ba. Arayuwan nan, ba wanda ya taba mari na amma yau kai, kai dana dauka as best brother na, ka mare ni. Kai daya kamata ka tare min duka, nagode sosai, Allah yabada lada. Kuma kacai a dalilina Umma ta fara fushi da kai ko, toh In Sha Allahu zan bar maku gida. Gobe In Sha Allahu nima zan koma gidan iyaye na.
Tana gama magana, ta bar wajan. Tana shiga dakin, tafara jera kayanta cikin akwatin ta tana kuka. Wai ita yaya Mubarak ya mara yau. Tana cikin yin haka kawai wata tunani tazo mata. Kawai sai ta dau hijabin ta, da purse, ta sa takalminta flat ta fita.
Shiko Mubarak, tana wucewa, shima ya kama hanyar dakin sa. Can you imagine, shi yar yarinyan nan zata wa haka. Yarinya ana ganin ta shuru shuru, amma maganganun bakin ta yafi karfin ta. Yana tsaye a gaban windown dakin sa, ya hango ta tanafita daga gate. Sai yafara magana da kansa, Kar dai yau zata koma gida, amma ina akwatin ta? Yana ganin ta fita, shima ya dau wayarsa, da sauri sauri yabi mata baya. Ai sai ya san inda zata.
Husna na fita daga dakin, ta tari keke, tace ya kaita federal lowcost gidan su cousin dinta Fatima.
Advertisement
Mubarak na fita ya ga ta shige keke, luckily ya samu acaba, sai yacai masa ya bi keken abaya.
Suna fara tafiya, Husna tasa kanta akan cinyoyin ta, ta fara kuka. A yau ita aka ciwa mutunci haka. Bata taba tunanin yaya Mubarak zai ci mata mutunci haka ba. Ga umma ma tayi fushi da ita. Miyasa komai ke cabe mata ne, for one year yanzu, saidai ta shiga wanan problem din, inta fita, ta kara shigan wani. Tana kuka tana tunani.
Suna cikin tafiya, Mubarak na biye da su abaya, suna kaiwa wajajen bumps din dake hanyar Federal lowcost, sai break din wani babar mota yayi failing. Inda mai keken ta ke kokarin matsawa, kawai sai ya bugu da wani poll, haba sai ga su Husna acikin kwalbati.
Inalillahi wa inailaihi rajiun, Mubarak yafadi. Bai ma san lokacin da ya sauka akan acaban ba.
Jini sai fita ya ke a jikin Husna da mai keken. Ai kuwa kamar jira ake abu yafaru, mutani suka cika wajan, shi kuma Mubarak sai tura mutani yake. Yana ganin condition din Husna ya kara rikicewa. Sharp sharp ya kira asibitin dayake aiki suka taho da ambulance, aka dauki Husna da mai keke, aka sa su cikin ambulance.
Mubarak na kokarin wucewa, ya ji ana janshi, ya juya kawai yaga dan acaban daya dauke shi ne. Kabani kudi na mallam, dan acaban yafada. Rai a bace, Mubarak ya fita da kudin da bai san adadin su ba, ya bawa dan acaba. Yana bashi, ya je yashiga ambulance din shima, sai asibiti.
Acan gida kuma, Umma ta fito daga dakinta ta ji koina shuru. Taje dakin Husna, kaga wayam, yaje dakin Mubi, shima haka. Sai ta fita compound, taga motan shi, sai tafara mamaki, ina toh suka je. Kar dai sun fara daidai tawa. Hmmm, wannan kuma nasu, dan ita fa she has madeup her mind. Auran nan bazai faru ba kuma.
Awa daya, biyu, har uku, bataji hurdan su ba, haba sai hankalin ta yatashi. Taje wajan mallam Garba gate man, ta tambaye shi ko yaga su Husna, sai yace a, Husna ta fara fita, sai shima Mubarak ya fita. Ta kira layin Husna taji shi akashai. Nan fa hankalin ta ya kara tashi. Sai ta kira na Mubarak, yayi ringin kusan sau biyar kafin ya daga.
Mubarak wai ina ka ajiye wayarka ne, bar zancen nan ma, kuna tare da Husna ne, dan na ita kiran layinta amma akashai yake.
Sai yafara tunani yafada mata ne ko kar yafada mata.
*Ya kuka gani, ya fada ma umma ne ko dai a'a*. _sai naji feedback_
Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer.
_Love_ 💖
_Zeexe_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial32 Chapters
The 13th Essence
In the Tower of Metris, a babe is delivered on the doorstep of an orphanage. This is an all too common tale in the Towers of Kahlea. As Adventurers die braving the dungeons of the Towers, the children left behind are stripped of their home, their possesions and their name. What might seem cruel will sometimes be the only way that the orphans may survive. Dante is such a child. His thirteenth year is upon him and he must now leave the orphanage to become a student of the Academy, where the skills of an Adventurer are taught. Dante, his class and all others in their thirteenth year, will be entering a new life. From their new affinities of magic to the political power plays of the upper tier citizens, will Dante and his friends even survive before they make it to the dungeons?
8 785 - In Serial13 Chapters
The Devil's Chosen
Tobias lives the life everyone wants... though that's only on the outside. At home, he faces abuse and awful, unloving parents. That is, until the fateful day when he dies.
8 117 - In Serial10 Chapters
THE LOST TWINS OF REGOROVIA KINGDOM
Everyone rejoiced when the Queen gave birth to a pair of lovely twins. Everyone rejoiced at this wonderful news. Citizens whether they are nobles or peasants walked towards the castle and congratulated the young couple. Later that night a group of masked individuals infiltrated the castle. The King having felt that something was off decided to his most loyal servant to hide his son and daughter. When the servant arrived, the masked people were already here so in his hurry he forgot about the princess and only managed to grab the baby boy. This is the story of the young boy as he grows up to be the future ruler of his Kingdom.
8 66 - In Serial67 Chapters
The Badboy Prince Just Can't Resist
"Why are you so nervous?" "I'm not.""Your pupils dilate every time you look at me. What are you so worried about, sweetheart?" He asks me, his warm breath fanning my ear. I rolled my eyes, and he took that as a response. "Why are you so afraid of me, Annalise?""I'm not," I repeated in a firm tone, trying to stop my body's temptation of leaning into his touch. "Then why can't you think properly while so close to me?" Damien's lips were now grazing my ear. His strong arms expertly pull me in, arms crossed around my waist ready to spin me back out. I despised the way he made me feel when we would dance, as if I liked being under his lead- it infuriated me. "I can think just fine." I spin myself back out, trying to take control. He chuckled,"This is why I find you so intriguing. You want to resist me, and I haven't found somebody like that before. It's quite frustrating, having someone who doesn't bend to my will."The nerve of this man!I scowled,"I'm not just going to follow your every command. Being a Prince doesn't mean you gain-""I could give you anything. A title or land, and any other girl-""I'm not just 'another girl' who will bend to your standards. I don't have time to pamper your ego as if you own the school.""In fact, I do. Thank you for reminding me sweetheart, sometimes I forget." Arrogance laced his tone, sending my fury into overdrive."I am nobody's sweetheart, especially not yours."His laugh sent vibrations through my body,"You have never failed to amuse me. I think we should get to know each other better." I felt his lips against my ear curl into a sly smirk.~*~*~*~*~*~*~*Cover by @afranticdreamer#4 romance #1 royal 9-29-2020#1 kingdom 3-30-2020#3 king 4-3-2020#1 princess 4-13-2020#1 new 5-14-2020-All rights reserved -Kick back and enjoy a book with a little bit of mystery, magic, humor, and don't forget romance
8 185 - In Serial50 Chapters
The Ship That Went to Sea
The world is filled with magic for those that are called to it or that can learn to use it. A young sorceress, the heir of great magical powers, sets out on the high seas hiding the providence of her powers from her crew. Intrigue, romance, and mutiny abound.
8 145 - In Serial10 Chapters
KiyoKei fanfic (discontinued)
hm yes more kiyokei fan fiction. why read this one in particular? juicy proper grammar in the story, unlike in this description. also i am a rookie writer in 8th grade, so if i make dumb mistakes, blame the skyrim i've been playing.Classroom of the Elite is written by Syougo Kinugasa. All characters in this fan fiction are written and owned by him. This is merely a fan fiction a writing of my own based on his plot and characters.
8 64

