《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 17 &18
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:1️⃣7️⃣-1️⃣8️⃣
_Bismillah_
Husna na kuka ta fita daga dakin Umma. Tana fita taci karo da Yaya Mubi. Ya na ganin ta ahaka sai yarikice. Shi a zaton sa ko umma bata yarda bane, amma in umma bata yarda, miye na kuka kuma ? This is serious. Kar dai umma ta marai ta ne. Duk a zuciyan sa yake wayan nan magan ganun.
Husna, ya kirata. Yaga ko juyawa ma batayi ba. Ya kara kira still bata juya ba. Kawai sai ya shawo gabanta.
Keh Husna ba da ke nake ba. Sai ta tsaya, but still tana ta hawaye. Miya samai ki?
Bakomai, ta amsa masa ba yabo ba fallasa.
Babu amma kuma kina kuka.
A, ai dai naga kuka na ne ba naka ba.
Bangane ba, daga tambayan ki kuma sai kirinka mun magana kaman ni din tsaranki ne ?
Kaga yaya karka ga ko don Ina baka grima ka dinga mun yanda kake so. Kai kacai najai wajan umma in mata magana. Amma bansan kana da other plans ba.
Keh dakata mallama. Ko dai wasa yayi yawa a tsakani na dake ne. Quite alright ni nace ki je ki yi wa umma magana, amma kuma ban san zancen wani plan ba. Mind the way you talk to me.
Please yaya bana son dogon surutu. Duk amsan da kake so, kajai wajan umma zaka samu. Excuse me. Taja tsaki ta wuce. Tana shiga dakin ta, ta dauko hoton Faiz, ta zauna akasa ta fara kuka maicin rai. Yanzu yaya da kana nan ne, baza a mun haka ba, just imagine wai na aure shi Fisabililahi. Ni yanzu an maida ni object kenan ko? Na zama trash bin din kowa ko, ta na fada tana kuka. Ina zata sa kanta. Ita kam ta shiga ukun ta.
Shiko yaya Mubarak, ya ji zafin kalamun ta sosai, har cikin zuciyar sa. Amma dai bakomai. Shi zai shiga wajan umma dan yaji abunda ya faru. Dama yasani tun farko bai ce wa Husna ta mata magana ba, da yayi da kansa.
Assalamu Alaikum .Mubarak yayi sallama.
Waalaikumus salam umma ta amsa.
Sai sukayi gaisuwa, amma da kyar umma kai amsa sa. Sai tace masa toh ya akayi.
Daman, na hadu da Husna ne, tana kuka, sai na tam baye ta mike sata kuka, sai tace min wai nazo wajan ki zan samu amsa.
Hahhhh, umma tayi wani irin dariya. Sai tace Husna kenan. Wato ba zata fada maka kenan ba, sai dai kaji daga bakina ko. Hahh, umma ta kara wani dariyan.
Advertisement
Gaskiya Mubarak ya dan tsorata da yanda umma keyi. Bai iya caiwa komai ba, sai kallon ta yake.
So ta zo min ne da maganan budurwar ka. Kaga ko plate din data kawo min abinci a ciki ma bata dauka ba. So data zo min da Zan can, na ce mata bazan yarda ba.
Please umma kiyi hakuri, if I heard you clearly, don kin ce bazaki yarda ba, sai ta fara kuka?
Yazata yi kuka don nace bazan yarda ba. Ai sai ka tsaya na kai aya kafin ka fara tambaya ko.
Ya hakuri umma, am just curious ne shi yasa.
Toh, yanzu sai ka budai kunan ka. Yacai toh. Sai umma taci gaba da magana. So ta zo tacai wai inyi hakuri na yarda, tinda abunda kake so kai nan. Haka dai umma ta fada masa ko mai, amma banda zancen cewa ta fada wa Husna ta aure shi, kawai sai tace ya jira zai ji sauran in Abban Husna da yayan sa su ka zo.
Toh umma. Amma umma baki fada min abunda yasa kanwata kuka ba.
Toh ai shi yasa nacai maka ka jira su Abdallahi ko?
Okay. Amma umma dan Allah miyasa baki son abunda nake so ne. Wallahi umma ina sonta sosai. Umma dan Allah ki ba soyayyan mu chance dan Allah please umma. Just this once please.
Inbaka son bacin rai na toh kafita, in bahaka ba tohm.
Jiki a sanye ya bar dakin. Shi bai san abun da yasa bata sonta ba. Yana tunani, zai shiga dakin kanwarsa, ya ji tana kuka, har yanzu bata daina ba.
Allah kadai ya san abunda umma tafada mata haka. Sai yayi sallama, amma bata amsa ba, sanda yayi sau uku kafin ta dago kai. Duk idanuwan ta sunyi ja'a.
Husna what is it please. Dan Allah ki fada min, umma ma ki fada min.
Ba'a baki na zaka ji ba. Ka jira duk ranan data so fada maka. Tana gama maganan, ta shige toilet.
Shi Mubarak mi zaiyi in ba kallon ikon Allah ba. This is serious gaskiya.
Throughout wannan week din Husna na ta boye wa yayanta. Ko yace tazo ya kai ta school, sai tace ba'a lokacin zata ba, ko kuma kafin ya fito ta wuce. In ma tana school kuma ya kirata yace ko yazo ya dauke ta ne, sai tace basu gama lectures ba, ko kuma yayan su Aisha zai zo daukan su. Shi dai yaya Mubarak ya kasa gane abun da ke faruwa take gudun sa ne. Ga shi Farida ma ta fara matsa mai. Shi yama kasa gane abun da ke faruwa ne.
Advertisement
Husna ma da umma sai dai gaisuwa. Bata wani hira da ita. In kuma tana jin hira, sai ta jai gidan Hajiya Khadija.
Toh yau ne ranan da Alhaji Abdullahi, "Abban Husna" da yaya Salim za su zo. Sai aiki akai, umma ma sai kai komo takai. Duk da cewa Husna bata iya magana da umma yanzu, sanda suka yi yau. Shi kuma Mubarak, sai addua ya ke kawun sa da yayan sa su biye mai, balai ma kawun sa. Dan ya san suna yarda umma ma zata yarda.
Karfe 5pm sharp su Abba suka iso. Husna na ganin abban ta, ta jai da gudu ta rungumai shi. Sannu da zuwa Abbana.
Toh Abban ki kadai kika sani ko. Yaya Salim ya fada.
Am sorry yaya, sannu da zuwa.
Kai kunma tuna dani kuwa ? Mubarak ya fada
Gaskiya kam bamu sanka ba.
A'a ni kam na san shi, tunda da'a na ne.
Exactly uncle, ka fada musu.
Zo son mu shiga ciki, ka bar su a nan.
Ba damuwa, zo kanwata muma mu shige ko, tace toh.
Duk suka shiga ciki. Umma ta ji dadin ganin su sosai. Sai yi take kaman zata cinye su. Ta ba su refreshments kala kala.
Kowa ya gama cin dinner, duk suka hadu a parlorn umma. Umma da Abban Husna suka zauna a waje daya, yaya salim da yaya Mubarak suma suka zauna a waje daya. Sai Husna ta zauna ita kadai.
Abba yayi sallam, yace, da fatan kowan nan ku na cin ko shin lafiya ko?
Duk suka amsa da a. Yace toh MashaAllah.
So am just going straight to the point. Kai Mubarak, umman ku ta ce min kace mata ka samu wacce kake so, kuma ka nuna mata hoton ta, amma yarinyan bata zauna mata ba ko.
Mubarak yace a haka ne.
Okay. Tana fada min, nima nakira yayan ku na fada mai. So sai muka yanke shawaran zuwa yau gobe mu koma. A gaskiya abun da ya kawo mu shi ne, munzo ganin yarinyar ne da idanuwan mu, sannan mu yanke shawara tare. So ka nuna mana hoton.
Mubarak na nuna wa Abba hoton, Abba ya buga wani uban salati, sai ya ba wa Salim shima ya gani. Salim ma na gani shi ma ya yi salati, yace ina ka samo wannan kuma.
Atoh Kai ma zaka fada ai.
Gaskiya am disappointed in you son, kai baka maji kunyan nuna mana ba. Da'a nayi zaton maybe Adda ta ke exaggerating ne, amma gaskiya yanzu kam nama ga hakurin ta.
Kai yanzu a ganin ka wannan batafi karfin ka ba? Salim ya tambayi kanin sa.
Please Abba da yaya, wallahi ina sonta. Kuma kar ku duba yana yin dressing dinta kuyi judging din ta.
Kana ma da baki. Kai yanzu baka jin kunya, jibi irin kayan data saa, ga kai ba dan kwali. Gashi ma duk ya sha attachment. Kuma ita kake son ta zama uwar ya'ayan ka. It's a pity. Abba ya fadi.
Kana sonta kuma ita ma ta na son ka ko? Yaya Salim ya tambaya. A, muna son ju na sosai. Toh yanzu ka Kira ta, sai ka sa a speaker, kace mata anki yarda da soyayyan ku a gidan ku muji amsar ta. Ko ya kace uncle.
Good idea Salim. Haka su kasa Mubarak ya kira ta. Husna da Umma kuwa sai kallon ikon Allah suke.
Baifi minti uku ba Farida ta dauka. Tana dagawa, yayi sallama da ita, sai tace ita fa bata son wannan sallama, kuma ba tace mai ya daina kiranta by this time ba, sai dai ka man 12 ba.
Maganan ta yasa kowa warai ido.
Kiyi hakuri please, daman akwai wani important maganan da nake son nayi da ke.
Kai mallam, ka fiya naci wallahi, toh ya akayi.
Daman akan soyayyar mu ne, yan uwa na ba suwa son soyayyar mu. Wallahi yanzu ma sunce sai na rabu da keh.
Toh sai me. Tinda ma bawani sonka nake ba, kai ka nacai mun. Ka ga this is a good opportunity. So bye, karka kara kira na.
Hmmm, kuma kake kukan cewa in baka aure ta ba, za kayi ciwo. Yanzu sai ka mutu. Umma kenan tayi magana.
Shi dai Mubarak ji yake kaman kasa ta bude ya shiga.
Ita kuma Husna tasan end din ta yazo kenan, yanzu umma zata yi maganan da tayi Mata.
Kai, har naji maka kunya wallahi. Salim yace.
Toh yanzu Adda, miyai mafita.
Ni dai nayi suggesting, amma bansan yanda za ku dauki advice din na na.
Muna jinki.
Daman nace ko a hada shi da Husna ne.
Ji dukan su sukayi kaman an ka shai fuss ne. Ko ina yayi shuru.
Gani nayi they are both going through break up, so za su iya tai maka wa juna.
Ko me kuka ce
Thanks for reading, please comment, it's your comments that motivates a writer.
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial170 Chapters
Myth Beyond Heaven
Yun Lintian, a man from modern Earth, found himself in a cliche situation that was all too familiar to him in novels: Being transmigrated! He had arrived in a magical cultivation-oriented world called the Azure World.
8 163 - In Serial54 Chapters
The everyday life of James Moriarty
A life of a normal person is what he wants, but like all people of the world, reality isn't that forgiving. This is a story of a young man that wishes to be normal, despite being trained by the most dangerous and powerful assassin in the whole world, chased around the unknown, being feared by fellow classmates and most of all, being loved by women who are far from being ordinary.
8 427 - In Serial127 Chapters
ARC
Book 2: New World Order is now being released, chapters will be uploaded as they're written. Noah wakes up after another failed date in a new city only to find the world in chaos. A fleet of alien spacecraft hover over every major settlement on Earth, their intentions unknown. It doesn't remain that way for long. The planet is rapidly terraformed to become unrecognisable, also granting Users the ability to awaken supernatural powers. Noah is one such User. What to expect: • Slow burn • LitRPG without the status screens • Weak to strong • Struggle and betrayal • Realism
8 241 - In Serial21 Chapters
The VocaLords
Gumi and her best friend Miku front a rock band called The VocaLords. Using her cherrywood Les Paul guitar as a weapon against evil, Gumi also pursues a more pressing agenda -- sending deserving souls to Hell where they belong. Everything starts going wrong when VioLinja -- a violinist with a God Complex -- is allowed to join the band. A very big God Complex. Thanks to VioLinja, Gumi must set Hell loose upon the world she sought to save. Alone and half alive, without her bandmates or her best friend, Gumi struggles to contain the havoc VioLinja wreaks. Things start going right when a mysterious, sea-faring man who goes by the acronym of T.O.P. comes to Gumi's rescue. Aboard his research ship in the Sea of Okhotsk, T.O.P. helps Gumi prepare for her final battle against VioLinja's reign of terror. * * * * * * * * * * * * The VocaLords is written as if it were a series of thirty minutes animes. Each Episode will consist of a sixty second teaser, followed by three to five chapters of about ten minutes reading time apiece. Each Episode will also contain one or two songs I have written personally, with the lyrics incorporated into the storyline. I hope you have as much fun reading it as I have had with writing it.
8 197 - In Serial12 Chapters
Transmigrating into an endless Death Cycle
The feeling of running far faster than my body could handle was the first impression I had of this world. Unimaginable fear and pain was the second. When our Main Character awoke, she knew that she died in her original world and soon found out the name of the body she possesed: Sophien Alma Rubien. The villainess of an Otome Game she just started playing. However the more concerning fact was that this world was unstable and her soul trapped. If she was unable to help this Game advance to be an original world, she would be obilerated. And to make matters worse, as the villainess, there were countless Death Traps and Flags waiting for her, trapping her in an Infinite Loop. Would this new life be a curse or could she transform it into a blessing? This novel has a Level System with missions and a system but there will be no overpowerdness but constant growth. You could say the setting is hell. This story will also be uploaded on ScribbleHub and Wattpad with the same username.
8 160 - In Serial11 Chapters
The Marezen Knight's Revenge
Agathor had been known by many names in his life.Agathor the Gallant. The Slayer of 10,000 Demons. One of the Seven Heroes. The Greatest Knight of all the Realms of Man. The Saviour of Oros.But what use is a nice epithet when you've been betrayed, tortured and murdered in a labyrinth underneath the very city you swore to protect?Shit all.It is strength that matters. Strength and cunning.Follow Agathor, now reborn as a pitiful demon in another world, as he regathers his strength and plans his return (and revenge).--Image credit: http://www.kekaiart.com/guild-wars-2.html
8 194

