《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 17 &18
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:1️⃣7️⃣-1️⃣8️⃣
_Bismillah_
Husna na kuka ta fita daga dakin Umma. Tana fita taci karo da Yaya Mubi. Ya na ganin ta ahaka sai yarikice. Shi a zaton sa ko umma bata yarda bane, amma in umma bata yarda, miye na kuka kuma ? This is serious. Kar dai umma ta marai ta ne. Duk a zuciyan sa yake wayan nan magan ganun.
Husna, ya kirata. Yaga ko juyawa ma batayi ba. Ya kara kira still bata juya ba. Kawai sai ya shawo gabanta.
Keh Husna ba da ke nake ba. Sai ta tsaya, but still tana ta hawaye. Miya samai ki?
Bakomai, ta amsa masa ba yabo ba fallasa.
Babu amma kuma kina kuka.
A, ai dai naga kuka na ne ba naka ba.
Bangane ba, daga tambayan ki kuma sai kirinka mun magana kaman ni din tsaranki ne ?
Kaga yaya karka ga ko don Ina baka grima ka dinga mun yanda kake so. Kai kacai najai wajan umma in mata magana. Amma bansan kana da other plans ba.
Keh dakata mallama. Ko dai wasa yayi yawa a tsakani na dake ne. Quite alright ni nace ki je ki yi wa umma magana, amma kuma ban san zancen wani plan ba. Mind the way you talk to me.
Please yaya bana son dogon surutu. Duk amsan da kake so, kajai wajan umma zaka samu. Excuse me. Taja tsaki ta wuce. Tana shiga dakin ta, ta dauko hoton Faiz, ta zauna akasa ta fara kuka maicin rai. Yanzu yaya da kana nan ne, baza a mun haka ba, just imagine wai na aure shi Fisabililahi. Ni yanzu an maida ni object kenan ko? Na zama trash bin din kowa ko, ta na fada tana kuka. Ina zata sa kanta. Ita kam ta shiga ukun ta.
Shiko yaya Mubarak, ya ji zafin kalamun ta sosai, har cikin zuciyar sa. Amma dai bakomai. Shi zai shiga wajan umma dan yaji abunda ya faru. Dama yasani tun farko bai ce wa Husna ta mata magana ba, da yayi da kansa.
Assalamu Alaikum .Mubarak yayi sallama.
Waalaikumus salam umma ta amsa.
Sai sukayi gaisuwa, amma da kyar umma kai amsa sa. Sai tace masa toh ya akayi.
Daman, na hadu da Husna ne, tana kuka, sai na tam baye ta mike sata kuka, sai tace min wai nazo wajan ki zan samu amsa.
Hahhhh, umma tayi wani irin dariya. Sai tace Husna kenan. Wato ba zata fada maka kenan ba, sai dai kaji daga bakina ko. Hahh, umma ta kara wani dariyan.
Advertisement
Gaskiya Mubarak ya dan tsorata da yanda umma keyi. Bai iya caiwa komai ba, sai kallon ta yake.
So ta zo min ne da maganan budurwar ka. Kaga ko plate din data kawo min abinci a ciki ma bata dauka ba. So data zo min da Zan can, na ce mata bazan yarda ba.
Please umma kiyi hakuri, if I heard you clearly, don kin ce bazaki yarda ba, sai ta fara kuka?
Yazata yi kuka don nace bazan yarda ba. Ai sai ka tsaya na kai aya kafin ka fara tambaya ko.
Ya hakuri umma, am just curious ne shi yasa.
Toh, yanzu sai ka budai kunan ka. Yacai toh. Sai umma taci gaba da magana. So ta zo tacai wai inyi hakuri na yarda, tinda abunda kake so kai nan. Haka dai umma ta fada masa ko mai, amma banda zancen cewa ta fada wa Husna ta aure shi, kawai sai tace ya jira zai ji sauran in Abban Husna da yayan sa su ka zo.
Toh umma. Amma umma baki fada min abunda yasa kanwata kuka ba.
Toh ai shi yasa nacai maka ka jira su Abdallahi ko?
Okay. Amma umma dan Allah miyasa baki son abunda nake so ne. Wallahi umma ina sonta sosai. Umma dan Allah ki ba soyayyan mu chance dan Allah please umma. Just this once please.
Inbaka son bacin rai na toh kafita, in bahaka ba tohm.
Jiki a sanye ya bar dakin. Shi bai san abun da yasa bata sonta ba. Yana tunani, zai shiga dakin kanwarsa, ya ji tana kuka, har yanzu bata daina ba.
Allah kadai ya san abunda umma tafada mata haka. Sai yayi sallama, amma bata amsa ba, sanda yayi sau uku kafin ta dago kai. Duk idanuwan ta sunyi ja'a.
Husna what is it please. Dan Allah ki fada min, umma ma ki fada min.
Ba'a baki na zaka ji ba. Ka jira duk ranan data so fada maka. Tana gama maganan, ta shige toilet.
Shi Mubarak mi zaiyi in ba kallon ikon Allah ba. This is serious gaskiya.
Throughout wannan week din Husna na ta boye wa yayanta. Ko yace tazo ya kai ta school, sai tace ba'a lokacin zata ba, ko kuma kafin ya fito ta wuce. In ma tana school kuma ya kirata yace ko yazo ya dauke ta ne, sai tace basu gama lectures ba, ko kuma yayan su Aisha zai zo daukan su. Shi dai yaya Mubarak ya kasa gane abun da ke faruwa take gudun sa ne. Ga shi Farida ma ta fara matsa mai. Shi yama kasa gane abun da ke faruwa ne.
Advertisement
Husna ma da umma sai dai gaisuwa. Bata wani hira da ita. In kuma tana jin hira, sai ta jai gidan Hajiya Khadija.
Toh yau ne ranan da Alhaji Abdullahi, "Abban Husna" da yaya Salim za su zo. Sai aiki akai, umma ma sai kai komo takai. Duk da cewa Husna bata iya magana da umma yanzu, sanda suka yi yau. Shi kuma Mubarak, sai addua ya ke kawun sa da yayan sa su biye mai, balai ma kawun sa. Dan ya san suna yarda umma ma zata yarda.
Karfe 5pm sharp su Abba suka iso. Husna na ganin abban ta, ta jai da gudu ta rungumai shi. Sannu da zuwa Abbana.
Toh Abban ki kadai kika sani ko. Yaya Salim ya fada.
Am sorry yaya, sannu da zuwa.
Kai kunma tuna dani kuwa ? Mubarak ya fada
Gaskiya kam bamu sanka ba.
A'a ni kam na san shi, tunda da'a na ne.
Exactly uncle, ka fada musu.
Zo son mu shiga ciki, ka bar su a nan.
Ba damuwa, zo kanwata muma mu shige ko, tace toh.
Duk suka shiga ciki. Umma ta ji dadin ganin su sosai. Sai yi take kaman zata cinye su. Ta ba su refreshments kala kala.
Kowa ya gama cin dinner, duk suka hadu a parlorn umma. Umma da Abban Husna suka zauna a waje daya, yaya salim da yaya Mubarak suma suka zauna a waje daya. Sai Husna ta zauna ita kadai.
Abba yayi sallam, yace, da fatan kowan nan ku na cin ko shin lafiya ko?
Duk suka amsa da a. Yace toh MashaAllah.
So am just going straight to the point. Kai Mubarak, umman ku ta ce min kace mata ka samu wacce kake so, kuma ka nuna mata hoton ta, amma yarinyan bata zauna mata ba ko.
Mubarak yace a haka ne.
Okay. Tana fada min, nima nakira yayan ku na fada mai. So sai muka yanke shawaran zuwa yau gobe mu koma. A gaskiya abun da ya kawo mu shi ne, munzo ganin yarinyar ne da idanuwan mu, sannan mu yanke shawara tare. So ka nuna mana hoton.
Mubarak na nuna wa Abba hoton, Abba ya buga wani uban salati, sai ya ba wa Salim shima ya gani. Salim ma na gani shi ma ya yi salati, yace ina ka samo wannan kuma.
Atoh Kai ma zaka fada ai.
Gaskiya am disappointed in you son, kai baka maji kunyan nuna mana ba. Da'a nayi zaton maybe Adda ta ke exaggerating ne, amma gaskiya yanzu kam nama ga hakurin ta.
Kai yanzu a ganin ka wannan batafi karfin ka ba? Salim ya tambayi kanin sa.
Please Abba da yaya, wallahi ina sonta. Kuma kar ku duba yana yin dressing dinta kuyi judging din ta.
Kana ma da baki. Kai yanzu baka jin kunya, jibi irin kayan data saa, ga kai ba dan kwali. Gashi ma duk ya sha attachment. Kuma ita kake son ta zama uwar ya'ayan ka. It's a pity. Abba ya fadi.
Kana sonta kuma ita ma ta na son ka ko? Yaya Salim ya tambaya. A, muna son ju na sosai. Toh yanzu ka Kira ta, sai ka sa a speaker, kace mata anki yarda da soyayyan ku a gidan ku muji amsar ta. Ko ya kace uncle.
Good idea Salim. Haka su kasa Mubarak ya kira ta. Husna da Umma kuwa sai kallon ikon Allah suke.
Baifi minti uku ba Farida ta dauka. Tana dagawa, yayi sallama da ita, sai tace ita fa bata son wannan sallama, kuma ba tace mai ya daina kiranta by this time ba, sai dai ka man 12 ba.
Maganan ta yasa kowa warai ido.
Kiyi hakuri please, daman akwai wani important maganan da nake son nayi da ke.
Kai mallam, ka fiya naci wallahi, toh ya akayi.
Daman akan soyayyar mu ne, yan uwa na ba suwa son soyayyar mu. Wallahi yanzu ma sunce sai na rabu da keh.
Toh sai me. Tinda ma bawani sonka nake ba, kai ka nacai mun. Ka ga this is a good opportunity. So bye, karka kara kira na.
Hmmm, kuma kake kukan cewa in baka aure ta ba, za kayi ciwo. Yanzu sai ka mutu. Umma kenan tayi magana.
Shi dai Mubarak ji yake kaman kasa ta bude ya shiga.
Ita kuma Husna tasan end din ta yazo kenan, yanzu umma zata yi maganan da tayi Mata.
Kai, har naji maka kunya wallahi. Salim yace.
Toh yanzu Adda, miyai mafita.
Ni dai nayi suggesting, amma bansan yanda za ku dauki advice din na na.
Muna jinki.
Daman nace ko a hada shi da Husna ne.
Ji dukan su sukayi kaman an ka shai fuss ne. Ko ina yayi shuru.
Gani nayi they are both going through break up, so za su iya tai maka wa juna.
Ko me kuka ce
Thanks for reading, please comment, it's your comments that motivates a writer.
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial134 Chapters
The Merchant Prince Book 1: Returning Home
Enter a world of deceit and assassins. Augustus DeCastellian is a member of a wealthy merchant family, with ports all over the known world. He is sent on a voyage to new lands to open trade routes, but when he returns he will need to fight, using his tools of manipulation and cunning, for what he is owed.Author's note: This story is somewhat slow-paced, especially in comparison to the norm on Royal Road. The first three chapters act almost as a prologue, to give you a feel for what the rest of the story will be like. So, I suggest new readers try to get to the end of chapter 3 before deciding if this story is for them.A few of my reviews have said that this story is abnormal for Royal Road. I agree with that sentiment, at least based on what I've read on the site. It was just an idea that was in my head, that I began trying to write once my hobbies were cancelled due to the virus. I found Royal Road after I started writing it. Honestly, it's probably not even tailored for the web-novel format. But it's the story I wanted to tell. Discord: https://discord.gg/sk63gep
8 298 - In Serial219 Chapters
Deathworld Commando: Reborn
What happens when humanity's greatest weapon gets a second chance at life? Commander Kronos wasn't even considered to be a human but rather a weapon to be used for the greater good of his species. He was grown in a tube to be the perfect weapon so he lacked many emotions/experiences most people take for granted. Upon experiencing some emotions for the first time he was quickly eliminated by humanity and was reborn into a world of swords and sorcery, getting a second lease on life.Of course, he didn't see it that way at the start and thought he was being fooled. It took a near-death experience and a lot of growing up but he finally decided to keep his promise to his former comrades and give his new life an honest try.Embark on the story of the former Commander of Hades Squad as he settles into his new life as the Dark Elf Kaladin Shadowheart. ------------------------------------------------------------------------------------- Hello and welcome to my story, this is my first attempt at a fiction so feel free to leave suggestions/comments if you see anything. Thanks for clicking on my story and I hope you give it a try. I post every Monday and Thursday mornings PST. Join the Discord- https://discord.com/invite/YGSUeuTTwH You can also find me on Reddit at the HFY subreddit. Artwork done by blacklaplz on Fiverr.
8 1109 - In Serial18 Chapters
The Wizard Division
Everyone knows that magic is real, that it's the driving force behind the evolution society has gone through over the past few thousand years. Everyone gets annoyed by faeries that steal your socks, or swap your car for a carriage, or coat all your food with salt. Because things like that don't matter enough to hide. Everyone learns about Hitler, the darkest necromancer ever known,who singlehandedly waged war on the rest of the world, in school, and the other similar events in history. Because they were too large to hide. But for everything else, the veil hides the magic from the mundane. There might be an unlicenced werewolf working as your librarian. Maybe a dragon owns your local banking chain. Maybe the murder victim who was killed in a locked room WAS killed by an angry ghost. Or a shapeshifter. Or the elder Fae. Or a rogue Wizard. The solution? Everyone knows the answer to that too. The one thing every police department in the world has in common. The Wizard Division. The L.A.W.D. (Los Angeles Wizard Division) is in for one hell of a ride, when Charlie, a new trainee foisted into the world of magic joins their ranks, and with him a whole host of new and unusual magic sheananigans comes to Los Angeles. Updates twice weekly. Make sure to follow for more updates.
8 85 - In Serial79 Chapters
The Forest Spirit who sought the Gods
After the Gods of Time, Nature and the Elements created this world, they took a rest under the shade of a tree they created. Thanking their creation for helping them back with its shade, they gave the tree sentience, blessed him and called him a friend. Now the Gods are half-asleep, content with only watching. The world has breathed for millenia, and the blessed tree still watches over the forest around himself. The world has changed and his life comes to an end, surrounded by loneliness. Gathering what's left of his strength, he passes his torch on, in the hope of giving a last goodbye to his friends, wherever they may be and whenever they would see. Meet and follow his first and last creation he passes his will to, a one of a kind forest spirit with... abilities (wouldn't want to spoil too much here now, would I?). Curious and cute, he will travel and meet new people, discovering the world he's in, to try and give a last goodbye to the three creation gods in his dad-tree's place.------It's my first time writing a novel! Or anything of the kind, in fact. So bash me as much as you like (within reason, of course).------This will be a world of humans, humanoïds, beasts, magic, and a heartwarming tale of travels across it. It won't always be butterflies, roses and friendship though, heavy moments are there too. Also : depictions of violence, blood and gore, nudity, strong language, alcohol and other classic +17 stuff. To the reader's discretion.
8 115 - In Serial9 Chapters
Death Lives
When the universe is destroyed the avatar of death is reborn.Once an all powerful being but limited in scope, Death now has a chance to learn and grow.-------------------------------------------------------------------------------------------------------------------This is my first novel, please be critical of it where it needs to be. I'm not sure if there will be romance in the future. It is unlikely for the MC but perhaps I will have meaningful relationships between side characters that will be worth adding the tag.The Mature tag is simply because there will be killing, descriptive scenes, and more. There will be no described rape at all in my story, anything of the like will be merely alluded to but not talked about in any matter if at all.Please enjoy and thank you.
8 89 - In Serial6 Chapters
The Witch Doctor
Story revolves around a boy named Agung. Who is an only survivor of his family because of a certain incident. Now he lives with his childhood friend Sarah in a town named Kendimadu. But now, his happiness just get crushed once again because of a demon invasion at his town. Will he survives it once again and lived to tell the tale?
8 126

