《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 17 &18
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:1️⃣7️⃣-1️⃣8️⃣
_Bismillah_
Husna na kuka ta fita daga dakin Umma. Tana fita taci karo da Yaya Mubi. Ya na ganin ta ahaka sai yarikice. Shi a zaton sa ko umma bata yarda bane, amma in umma bata yarda, miye na kuka kuma ? This is serious. Kar dai umma ta marai ta ne. Duk a zuciyan sa yake wayan nan magan ganun.
Husna, ya kirata. Yaga ko juyawa ma batayi ba. Ya kara kira still bata juya ba. Kawai sai ya shawo gabanta.
Keh Husna ba da ke nake ba. Sai ta tsaya, but still tana ta hawaye. Miya samai ki?
Bakomai, ta amsa masa ba yabo ba fallasa.
Babu amma kuma kina kuka.
A, ai dai naga kuka na ne ba naka ba.
Bangane ba, daga tambayan ki kuma sai kirinka mun magana kaman ni din tsaranki ne ?
Kaga yaya karka ga ko don Ina baka grima ka dinga mun yanda kake so. Kai kacai najai wajan umma in mata magana. Amma bansan kana da other plans ba.
Keh dakata mallama. Ko dai wasa yayi yawa a tsakani na dake ne. Quite alright ni nace ki je ki yi wa umma magana, amma kuma ban san zancen wani plan ba. Mind the way you talk to me.
Please yaya bana son dogon surutu. Duk amsan da kake so, kajai wajan umma zaka samu. Excuse me. Taja tsaki ta wuce. Tana shiga dakin ta, ta dauko hoton Faiz, ta zauna akasa ta fara kuka maicin rai. Yanzu yaya da kana nan ne, baza a mun haka ba, just imagine wai na aure shi Fisabililahi. Ni yanzu an maida ni object kenan ko? Na zama trash bin din kowa ko, ta na fada tana kuka. Ina zata sa kanta. Ita kam ta shiga ukun ta.
Shiko yaya Mubarak, ya ji zafin kalamun ta sosai, har cikin zuciyar sa. Amma dai bakomai. Shi zai shiga wajan umma dan yaji abunda ya faru. Dama yasani tun farko bai ce wa Husna ta mata magana ba, da yayi da kansa.
Assalamu Alaikum .Mubarak yayi sallama.
Waalaikumus salam umma ta amsa.
Sai sukayi gaisuwa, amma da kyar umma kai amsa sa. Sai tace masa toh ya akayi.
Daman, na hadu da Husna ne, tana kuka, sai na tam baye ta mike sata kuka, sai tace min wai nazo wajan ki zan samu amsa.
Hahhhh, umma tayi wani irin dariya. Sai tace Husna kenan. Wato ba zata fada maka kenan ba, sai dai kaji daga bakina ko. Hahh, umma ta kara wani dariyan.
Advertisement
Gaskiya Mubarak ya dan tsorata da yanda umma keyi. Bai iya caiwa komai ba, sai kallon ta yake.
So ta zo min ne da maganan budurwar ka. Kaga ko plate din data kawo min abinci a ciki ma bata dauka ba. So data zo min da Zan can, na ce mata bazan yarda ba.
Please umma kiyi hakuri, if I heard you clearly, don kin ce bazaki yarda ba, sai ta fara kuka?
Yazata yi kuka don nace bazan yarda ba. Ai sai ka tsaya na kai aya kafin ka fara tambaya ko.
Ya hakuri umma, am just curious ne shi yasa.
Toh, yanzu sai ka budai kunan ka. Yacai toh. Sai umma taci gaba da magana. So ta zo tacai wai inyi hakuri na yarda, tinda abunda kake so kai nan. Haka dai umma ta fada masa ko mai, amma banda zancen cewa ta fada wa Husna ta aure shi, kawai sai tace ya jira zai ji sauran in Abban Husna da yayan sa su ka zo.
Toh umma. Amma umma baki fada min abunda yasa kanwata kuka ba.
Toh ai shi yasa nacai maka ka jira su Abdallahi ko?
Okay. Amma umma dan Allah miyasa baki son abunda nake so ne. Wallahi umma ina sonta sosai. Umma dan Allah ki ba soyayyan mu chance dan Allah please umma. Just this once please.
Inbaka son bacin rai na toh kafita, in bahaka ba tohm.
Jiki a sanye ya bar dakin. Shi bai san abun da yasa bata sonta ba. Yana tunani, zai shiga dakin kanwarsa, ya ji tana kuka, har yanzu bata daina ba.
Allah kadai ya san abunda umma tafada mata haka. Sai yayi sallama, amma bata amsa ba, sanda yayi sau uku kafin ta dago kai. Duk idanuwan ta sunyi ja'a.
Husna what is it please. Dan Allah ki fada min, umma ma ki fada min.
Ba'a baki na zaka ji ba. Ka jira duk ranan data so fada maka. Tana gama maganan, ta shige toilet.
Shi Mubarak mi zaiyi in ba kallon ikon Allah ba. This is serious gaskiya.
Throughout wannan week din Husna na ta boye wa yayanta. Ko yace tazo ya kai ta school, sai tace ba'a lokacin zata ba, ko kuma kafin ya fito ta wuce. In ma tana school kuma ya kirata yace ko yazo ya dauke ta ne, sai tace basu gama lectures ba, ko kuma yayan su Aisha zai zo daukan su. Shi dai yaya Mubarak ya kasa gane abun da ke faruwa take gudun sa ne. Ga shi Farida ma ta fara matsa mai. Shi yama kasa gane abun da ke faruwa ne.
Advertisement
Husna ma da umma sai dai gaisuwa. Bata wani hira da ita. In kuma tana jin hira, sai ta jai gidan Hajiya Khadija.
Toh yau ne ranan da Alhaji Abdullahi, "Abban Husna" da yaya Salim za su zo. Sai aiki akai, umma ma sai kai komo takai. Duk da cewa Husna bata iya magana da umma yanzu, sanda suka yi yau. Shi kuma Mubarak, sai addua ya ke kawun sa da yayan sa su biye mai, balai ma kawun sa. Dan ya san suna yarda umma ma zata yarda.
Karfe 5pm sharp su Abba suka iso. Husna na ganin abban ta, ta jai da gudu ta rungumai shi. Sannu da zuwa Abbana.
Toh Abban ki kadai kika sani ko. Yaya Salim ya fada.
Am sorry yaya, sannu da zuwa.
Kai kunma tuna dani kuwa ? Mubarak ya fada
Gaskiya kam bamu sanka ba.
A'a ni kam na san shi, tunda da'a na ne.
Exactly uncle, ka fada musu.
Zo son mu shiga ciki, ka bar su a nan.
Ba damuwa, zo kanwata muma mu shige ko, tace toh.
Duk suka shiga ciki. Umma ta ji dadin ganin su sosai. Sai yi take kaman zata cinye su. Ta ba su refreshments kala kala.
Kowa ya gama cin dinner, duk suka hadu a parlorn umma. Umma da Abban Husna suka zauna a waje daya, yaya salim da yaya Mubarak suma suka zauna a waje daya. Sai Husna ta zauna ita kadai.
Abba yayi sallam, yace, da fatan kowan nan ku na cin ko shin lafiya ko?
Duk suka amsa da a. Yace toh MashaAllah.
So am just going straight to the point. Kai Mubarak, umman ku ta ce min kace mata ka samu wacce kake so, kuma ka nuna mata hoton ta, amma yarinyan bata zauna mata ba ko.
Mubarak yace a haka ne.
Okay. Tana fada min, nima nakira yayan ku na fada mai. So sai muka yanke shawaran zuwa yau gobe mu koma. A gaskiya abun da ya kawo mu shi ne, munzo ganin yarinyar ne da idanuwan mu, sannan mu yanke shawara tare. So ka nuna mana hoton.
Mubarak na nuna wa Abba hoton, Abba ya buga wani uban salati, sai ya ba wa Salim shima ya gani. Salim ma na gani shi ma ya yi salati, yace ina ka samo wannan kuma.
Atoh Kai ma zaka fada ai.
Gaskiya am disappointed in you son, kai baka maji kunyan nuna mana ba. Da'a nayi zaton maybe Adda ta ke exaggerating ne, amma gaskiya yanzu kam nama ga hakurin ta.
Kai yanzu a ganin ka wannan batafi karfin ka ba? Salim ya tambayi kanin sa.
Please Abba da yaya, wallahi ina sonta. Kuma kar ku duba yana yin dressing dinta kuyi judging din ta.
Kana ma da baki. Kai yanzu baka jin kunya, jibi irin kayan data saa, ga kai ba dan kwali. Gashi ma duk ya sha attachment. Kuma ita kake son ta zama uwar ya'ayan ka. It's a pity. Abba ya fadi.
Kana sonta kuma ita ma ta na son ka ko? Yaya Salim ya tambaya. A, muna son ju na sosai. Toh yanzu ka Kira ta, sai ka sa a speaker, kace mata anki yarda da soyayyan ku a gidan ku muji amsar ta. Ko ya kace uncle.
Good idea Salim. Haka su kasa Mubarak ya kira ta. Husna da Umma kuwa sai kallon ikon Allah suke.
Baifi minti uku ba Farida ta dauka. Tana dagawa, yayi sallama da ita, sai tace ita fa bata son wannan sallama, kuma ba tace mai ya daina kiranta by this time ba, sai dai ka man 12 ba.
Maganan ta yasa kowa warai ido.
Kiyi hakuri please, daman akwai wani important maganan da nake son nayi da ke.
Kai mallam, ka fiya naci wallahi, toh ya akayi.
Daman akan soyayyar mu ne, yan uwa na ba suwa son soyayyar mu. Wallahi yanzu ma sunce sai na rabu da keh.
Toh sai me. Tinda ma bawani sonka nake ba, kai ka nacai mun. Ka ga this is a good opportunity. So bye, karka kara kira na.
Hmmm, kuma kake kukan cewa in baka aure ta ba, za kayi ciwo. Yanzu sai ka mutu. Umma kenan tayi magana.
Shi dai Mubarak ji yake kaman kasa ta bude ya shiga.
Ita kuma Husna tasan end din ta yazo kenan, yanzu umma zata yi maganan da tayi Mata.
Kai, har naji maka kunya wallahi. Salim yace.
Toh yanzu Adda, miyai mafita.
Ni dai nayi suggesting, amma bansan yanda za ku dauki advice din na na.
Muna jinki.
Daman nace ko a hada shi da Husna ne.
Ji dukan su sukayi kaman an ka shai fuss ne. Ko ina yayi shuru.
Gani nayi they are both going through break up, so za su iya tai maka wa juna.
Ko me kuka ce
Thanks for reading, please comment, it's your comments that motivates a writer.
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial40 Chapters
To Break The World
Genesis had become the biggest and most popular vrmmorpg in the world, with a massive part of the world's population playing. But after several years the games quests have started to become repetitive, and the nations have reached a status quo. Not willing to let the game he loves fall to ruin, Matthew Harper has planned to shake things up...
8 129 - In Serial10 Chapters
Monster Girl Collection: Mistrim Stories
Meant to be a companion to the main series, Mistrim Stories is a collection of short stories showcasing the lives of various denizens of the world as they make their way through their lives and unfortunately, get their life course adjusted by the events of the main series.Featured will be all manners of monster girls and monster guys as they explore, do battle and get up to some fun in a fantasy setting.If you enjoyed the main series so far, and just want more content while waiting for the main series, check this one out! You can check out the main series here: Monster Girl Collection
8 115 - In Serial50 Chapters
Ascension Rebirth [Dropped]
This has been dropped in favor of a rewrite.Wouldn't it be nice to restart your life from the beginning? Better yet, how about restarting from a world filled to brim with fantasy? However as enticing as that may sound, some people may not want such an opportunity. Some people might have actually enjoyed the life that they have right now, but as everyone knows; destiny is a cruel mistress. During the flight to a business meeting our protagonist dies in a plane crash. When all hope seemed lost he finds himself reborn into a different world as the child of a lesser noble. A world filled with monsters and magic. Rules of physics are regularly broken and things almost impossible to exist, exist! Already aged 32, this fantasy life was a little too much for an old man, were he any younger he might have actually even enjoyed it but right now he wants nothing more than to live a quiet and peaceful life. Of course things don't go his way, from finding the secrets of the universe and curious visits ranging from the Demon Lord to the Nation's ruler he finds himself the centerpiece of all sorts of tedious events. With the mind of a fully grown adult and the body of a mere child, life only throws more and more problems at him. How will he deal with the ongoing problem? Find out!Warning - dark and sexual content.
8 236 - In Serial40 Chapters
Earth's Greatest Magus
What if Magic has always existed ever since the beginning of the Earth we are living on, but history has been written in order to hide these facts. What if the prosperous and well-known people in history is actually a mage? Enter a magic academy, rule your country. Be at the pinnacle of life! Join me in the journey of Emery and the others in the world of Knights and Magic as he becomes the Earth's Greatest Magus. Authors Note:I have always been fascinated by writing fantasy relating to historical facts. In this story, you will find characters inspired by the real world and facts. The universe I created hopefully will make the reader's imagination excited and logically plausible. I hope you enjoy it.
8 165 - In Serial8 Chapters
My (Secret) Life as a Teenage Assassin
What would you do if you were minding your own business at a bus stop and a strange man in a black suit drops an envelope on your lap and you believe that he must totally have the wrong guy? Do you look in the envelope? But what about your grades? What about your poor, overworked mother? Sebastian Cady has to answer all of these questions and more while trying to juggle school, a confusing childhood friend, and this new and dangerous opportunity that has literally fallen into his lap. Little does he know that this opportunity will lead to many revelations that will shake up his world!
8 172 - In Serial24 Chapters
ABERRANT: The Tale of Magic Under the Fallen Sky
THIS NOVEL HAS BEEN DISCONTINUED. CHAPTERS WILL NOT BE UPLOADED AS OF 3/18/2021. In the world of 2093, Earth's surface has been ravaged by the elements of outerspace and humanity has retreated into the colossal dome cities. Where Magic is introduced as a scientific concept, mankind lives in a technological society hanging between a utopia of peace, and a cornered race awaiting its destruction. Michael has lost his family, friends, and home in an incident that has changed his life forever. But he does not abandon hope, as the truth behind his town's destruction may lie in humanity's salvation. Accompanied by his childhood friend Julia, Michael faces the fate of the world starting at the gate of Lyre Magic Academy! Will he be able to succeed in his new school life? Will he be able to call on his dark past to lead him towards his desired future? Find out next time on dra This is the first novel I've written so I'd appreciate any type of feedback I can get. While the quality may fluctuate here and there, I promise you that the writing will continue to improve as the story develops into a deeper, more sophisticated world of exciting adventures and challenges. Stay with me to delve into a complex world of intense hardship and discovery, all to sate your unending hunger for fantasy and exploration. And yes, the cover art is made in MS Paint.
8 94

