《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 9and 10
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:9️⃣-1️⃣0️⃣
This page is dedicated to my sweet hearts, Wasila and Bilkisu. I love you guys soo much.🌹
_Bismillah_
_Ita ko Husna mizatayi inba ihu da salati ba._
Tanata jijjiga shi, amma ina, ko motsi baya yi, sai ihu take, amma ba mai amsa mata dan duk an watse.
Husna tama rasa yanda zatayi, sai kawai tafara laluba jikinsa, cikin ikon Allah taga wayar sa. Bata wani bata lokaci ba, ta dubo number Yaya Yusuf ta kira. Shima din kaman ya na jiran kiran ne, sabida bugu daya kawai ya dauka.
Yana dauka, ko sallama Husna batayi ba, ta fada masa abunda yafaru, bata ma tsaya jin amsan sa ba ta kashe wayar.
Tinda daman estate daya suke da iyayen Faiz, Yusuf baifi 30 mins ba ya iso dawasu cousins din su guda biyu Mahmud da Khalil.
Da sauri suka shiga cikin gidan, suka fara tracing din inda suga ji kukan Husna.
Suna shiga suka ganshi kwance akasa, Husna na kuka tana jijjiga shi.
Basu wani bata lokaci ba suka dauke shi, Husna na biye dasu abaya, suka kaishi cikin mota.
Gudu Mahmud yake sosai, kafin kace mi, har sun isa asibiti.
A asibitin kuwa, suna ganin condition dinsa, straight emergency aka kaishi. Sai lokacin Yusuf ya Kira gida, ya fada musu abunda ke faruwa, dan daman bai fada musu ba.
Daddy na jin haka, ya fada ma mummy, haba sai gidan ya rikice, dan daman yan biki basu wuce ba.
So, daddy da mummy da kanin daddy suka tafi asibiti.
Suna isa daddy yakira Yusuf ya tambaye shi inda suke, Yusuf ya fada mai.
Husna ko inba kuka ba, ba abunda take. Haka mummy ta ita rarrashinta.
Advertisement
Awa daya, biyu, uku, har hudu doctors na kan Faiz, dan tun 10:30 pm suka iso, amma har 2 am, doctors basu fito ba. Nan volume din kukan Husna ya karu. Mummy kuma sai aikin rarrashin ta take.
Itama din ji take kaman ta rinka kuka, amma ina, bazata iya ba.
Daddy yaga lokaci ya wuce, yacewa Khalil ya maida Mummy da Husna gida. Da kyar Husna ta yarda ta tafi gida.
Suna isa gida, aka fara tambaya ko ya ta shi, mike damun shi. Amma ko A basuce ba. Hakan yakara tada musu da hankali.
A asibiti kuwa, suna wucewa da 30mins doctor yafito, da sauri Daddy da uncle Aliyu suka je wajansa. Sai yace su samai shi a office, amma kafinnan, yayi rashin lafiya ne ?
Daddy yace shi bai sani ba. Sai Yusuf yace a gaiskiya da safe da shi yaje ce mai ya shirya, yace mai ba shi da lafiya, kuma baisan ida ke mai ciwo ba, so shi he thought ko maybe he was nervous ne. Kuma suka yarda akan cewa he was nervous ne. Sai doctor din yace owk, amma still su daddy su biyo shi office.
Suna isa office din, ya nuna musu wuri su zauna.
Dasuka zauna, sai yace da su, komai arayuwan nan qadr ne, su rugumi Qadara.
Jikin daddy na bari yace dashi, bangane ba.
Doctor yace toh, _Kullu_ _nafsin zaika tul mauwt._ Danku ya ...
Daddy bai majira yakarasa ba, ya fara salati. Shike nan, yau ne fa aka daura auran sa, Inalillahi wa Ina ilahi rajiun.
Da kyar daddy da uncle Aliyu suka fita daga office din.
Suna isa inda su Yusuf suke, kaman nurses din na jiran sune, suka fito da gawan Faiz.
Yusuf na ganin an rufe Faiz da farin kaya, ya sulale akasa, sauran kuma sai salati.
Advertisement
Jiki a sanye, suka je suka cika forms, sukayi clearing din komai, suka tafi gida da gawan sa.
Da suka shiga gida, kowa yatashi, dan yanda suka ga kowannan su, ya tsorotar da su.
Shikenan ya mutu, Husna tafada ta kamkamai daddy. Kufada mu gaskiya, daddy mijina ya mutu ko, kufada mun.
_Allah sarki Husna_
Da kyar aka samo kanta. Daddy ya fara magana, yace this life is not permanent, kuma everyone is destined to die. Kuma shi Faiz lokacin sa me yayi, so Faiz ya rigamu zuwa gidan gaskiya sai dai mu tayashi da addua.
Wayyo, Husna ta kwala wa ihu, shikenan saita some.
Haba sai gidan ya rikice, aka far kuka. Yanbiyu ma sai kuka suke kaman ransu zai fita. Mummy ma baa magana. Duk sundawo abun tausayi.
Lokacin da labari ya isa gidan su Husna, nasu gidan ma ya rikice. Ana idar da sallan fajr, suka kama hanyan Abuja.
Sanda kowa ya iso akayi sallan janaiza. Faiz yasamu mutani sosai.
*Allah sarki rayuwa. Haka* *wata rana muma* *za mu bar duniyan.* *Mutuwa bashida rana,* *kawai in lokacin ka yayi,* *toh shikenan ko* *mikakeyi, sai ya dauke* *ka. Ka zamanto kullum* *kana shriye. Ka rinka* *sawa a ranka, cewa at* *anytime mutuwa na iya* *zuwa.*
Husna tabi tadawo abin tausayi. Da kyar ta ke ci take sha. Gashi kowani lokaci tana cikin kuka ne.
Mummy, daddy da Yusuf da su twins ma sai ahankali. Saidai dauriyan da iyayen da Yusuf suke. Amma Yusuf in ya na nan shi kadai, sai yayi kuka, kuma yarinka blaming din kansa, wai daya sani, daya fada wasu daddy.
Bayan anyi sadakar uku, aka fara watsai wa. Su daddy dasu Abba'n Husna sukayi zama, su daddy sukace Husna takoma gida tayi iddanta.
Da kyar Husna ta bisu, wai ita kam bazata, wai su twins na tuna mata da mijinta.
Allah sarki, Husna tabi tazama kamar zuchaciya. Itaga su twins saita fara comparing dinsu da Qalbi'n ta. Duk abu da ke relating ta Faiz, bata son taga wani ya taba.
_Such is Life Hussy, been a widow is not easy, and it comes along with challenges_ .
_Thanks for reading, please comment, it's your comments that motivates a writer_
Love💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞.
Advertisement
- In Serial14 Chapters
EverLast(Stopped)
The story follows a boy named Hector, who enters a world he never know existed.The world of the Knights.Wielding special weapons knights trained by Academies fights off demons from the nether, keeping the world in balance. A wolrd with mystical beasts, Gods and Demons.Magic and Chivalry. Life and Death, Love and Loss, will Hector Survive?(English isn't my first language so please, tell me if you notice something wrong.)
8 70 - In Serial16 Chapters
Frontier of Blades and Walls
A clever youth is transported to a magical world called Egid. He has no special powers or talents, yet he signs up to be an adventurer. The city he finds himself in is known as Clarenburgh. It's a city-state run by the adventurer's guild because it sits on the start of a land bridge that leads to the wild, mostly unexplored frontier know as the eastern continent. How will a broke, under-equipped, clueless, weak boy fair in the adventuring capital of the world?
8 157 - In Serial20 Chapters
Chance Meetings
Three mages and their knight escort are sent to investigate a blight afflicting a village.
8 165 - In Serial19 Chapters
The Forsaken America
The year is 3007. Earth has been divided into two super continents; Beauland, and The Forsaken America. Beauland was formed by the users of Xenopram; a drug that makes one immortal, but impotent. These people call themselves 'Eternals', and have deemed all mortal as 'The Rotten Evil', condeming them all to death and exile. The Forsaken America is a nuclear wasteland home to foul raiders, murderous cannibals, and an evergrowing presence of Beauland's government, The Eternal Protectors. This is a tale of two perspectives. The first is of KC Homstov, a Rotten Evil women who must escape the tyrannical Beauland due to an unwanted pregnancy. The second is of an immortal man with no name wandering the barren wastes of The Forsaken America in a strenuos fight for survival.
8 226 - In Serial11 Chapters
Integration
Life on Earth is changed from what we know as the Integration of the System arrives, pushing humanity to thrive through battle --- If you reading drop a message of what you thinking so far
8 84 - In Serial11 Chapters
Monarch of Alchemy
After Yi Yun died, he found himself in another world. A world where everyone who wanted to reach the peak had to drench the skies in blood. One good thing was that he found a space within his ring that had followed him into this world where he found a farm. This is called the Heavenly Garden, one of the Nine Heavenly Treasures. Here, he can grow anything, every plant will grow fast with the best quality. The beasts raised here would evolve into Divine Beasts. But most importantly, there was a beautiful woman who inhabited this garden, she claimed to be a fallen Goddess, once standing above the Nine Heavens. With such extraordinary luck at the starting point, even in this world filled with blood, he found things not as difficult as he had imagined. However, he still had to be careful not to get killed because this truly was a world full of cruelty and schemes.
8 67

