《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 5 and 6
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zee-xee)_
🅿️:5️⃣-6️⃣
This page is dedicated to my dear friend *FATIMA ZARAH* *EYMAN,* I love you so much hon.💋
_Bismillah_
Abun ba wuya, har su Husna sun gama first semester exams dinsu. Yanzu haka ta koma gida.
Gashi bikin ta ya kusa, nan da two weeks, sai shirye shirye ake.
Husna ce zaune cikin dakinsu, ita da wata cousin dinta salifa, yar kanwar Ammi, amma they are age mate. Suna zaune suna ta hira. Husna ko in ba maganan Faiz ba, ba abunda take fadi. Dan gaskiya yanzu kam ta koya wa zuciyar ta son Faiz sosai. Magana kadan sai ta kira sunan sa. Abun nata har umma da su Halima sukayi noticing. Sanda umma ta mata magana akan cewa tabi komai ahankali.
Wai Husna yaushe kika fara son shine haka, da baki dawani magana sai na shi. Salifa ta fadi fuska a yamutse.
A'a bana son sa ido. Kuma yazaki yamutsa fuska kina maganan *Noorul Qalbi* na. Kuma ma miya da maiki da lokacin dana fara son shi.
Aaaaaa, maida wuka mallama, daga tambaya kuma.
Wake fada da ke yanzu, amma dai in akan sa ne, zan iya fada.
Toh Allah ya huci zuciyan ki, daga tambaya kuma.
So what, learn to mind your business. Ai kema in kina naki bana sa miki ido.
Kut, hanya kinada lafiya kuwa, cause I think you are sick up stirs. Dan gaskiya Husna dana sani bata haka.
Husna na son ta bata amsa kenan wayarta ya fara ringing. Tana ganin wanda ke kiranta, ta fara murmushi, dan harta bata fuska. Ta kali Salifa tace kinga dan halak ko.
Husna ta daga wayar sai tayi sallama, bai amsa mata ba, sanda tayi har sau uku, kafin ya amsa.
Advertisement
Haba *Qalbi,* kana ji inata sallama amma ko ka amsa ko, ta fada kaman zatayi kuka.
Allah sarki Hussy, baki san abunda muryanki ke mun bane, wallahi ji nake kaman karki daina magana.
Kai yaya, baka gajiya da tsokana. But still nagode.
It's my duty to make you happy. So ya kike, ya mutan gida, ya shirye shirye kuma.
Am fine, mutan gida are all fyn, shirye shirye kuma an bar wa masuyi, dan ni ashriye nake.
_Ummm, su Husna an fada_ _a kogin soyayya._
Salifa baiwar Allah mizatayi inba kallo ba. A yanzu kam she is not sure if this is her besty, dan besty'n ta akwai kunya, but this Husna is a no no. Ita ko Husna tama manta da Salifa, sabida she is too busy to care.
Husna da faiz sunyi 2 hrs suna hira kafin sukayi wa juna sallama, nan ma sabida Aunty Hajara ummi'n Salifa data shigo ne.
Da shike ita da ummi'n Salifa suna jituwa sosai, Sai ta kalle ta tace I can see that you both are impatient ko?
Salifa tace kaman kin sani ummi. Sun kai 2 hrs suna waya fa, harda fada masa wai ita kam a shirye ta ke, masu shiri na can sunayi.
Ummi tace gaskiya kin riku Husna, wato har kin kosa lokaci yayi ko.
Husna tace, bahaka bane fa ummi.
Oho dai, indai aure ne zaki yishi In Sha Allahu, kuma sai ya ishe ki.
*A SATIN AURAN*
Gidan su Husna kam yacika sosai. Husna da Faiz ko soyayyan su sai karuwa yake kullum.
A yau Thursday, aka je jeren kayan Amarya. Duk cousins din Husna sun zo, da manya da yara, da iyayen su. Gidan su ya cika sosai.
Ita da age mates dinta suke daki daya, su Bilkisu, Wasila, Rukayya, Zulaihat, Surayya, Fatima, Hauwa, Salifa, maryam da sauran su. Sai zolayanta suke, ita ko, sai washe baki take.
Advertisement
Event daya kawai zaayi, kuma shine bridal shower. Yan matan amarya sai shiri suke.
Duk sunyi kyau sosai ba karya, itama amarya ta yi kyau sosai, dan tasha gyara ba laifi.
Duk sun gaji sosai, bridal shower yayi dadi ba karya. Saura kuma na gobe.
Husna ce kwance akan gado tana tunani, daga yau fa shi kenan ta zama matar wani, shikenan zata bar ganin Ammi'n ta da Abban ta da Nana kullum fa kenan, kawai saita fashe da kuka. Ko ta fasa auran ne, kai amma bazata iya ba. Haka ta ita tunani kala kala, har barci barawo ya dauketa.
A can gidan su Faiz, shi ma yana kwance a kan gado amma kuma ba kaman Husna ba, sai juye juye yake, ya rasa inda yake mai ciwo. Ya sha pain reliever, amma ka man bai sha ba. Ya ilahi wannan kuma fa, gashi gobe ne ranan daya dade yana jira.
_Thanks for reading, please comment, it's your comments that motivate a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial280 Chapters
Reborn Into Naruto World With Tenseigan
The trembling Hyuga Kuroto finally got the treasure that he dreamed of!
8 3554 - In Serial18 Chapters
The Result of Greed
For two long years a demon has been traveling throughout the world and abducting people. Every single person it took could be considered greedy in one way to another, and no place on earth was spared of these strange disappearances.It was the world’s great mystery, up until some of them started to reappear with incredible powers and stories of another world. At that moment I decided to give this world a visit. The demon would be coming for me sooner or later anyways, after all I am rather greedy.
8 150 - In Serial6 Chapters
The Superb Lyre
With her fathers will reading happening in a few weeks, Valerie has to return home only to juggle finding a long since missing sister and keeping her locked up brother in check so that they can all get their part of the inheritence. All the while, having the mind-numbing nature of working in a call centre grating at her soul.
8 69 - In Serial11 Chapters
Why Gun
Decades after humanity's triumph over the zombie menace, a revived pizza delivery guy is repeatedly kidnapped, confronting him with the question of violence, and why the answer is gun. --- This is an 11-chapter novelette and my first ever solid and complete story, even as short as it is. I sincerely hope you'll enjoy it :) Chapters will be posted every day for 11 days—gotta maximize that exposure!
8 69 - In Serial77 Chapters
The Song of Swords by InsaneMoonCake
In a world where Songs are Power, Jia Yuan is a young slave with simple yet big dreams. With his goal being to join his elder slave brother in the army watch as his actual fate blows up into striving to become the strongest when he wanders upon """"The Song of Swords"""" (Synopsis is by TheLeecher very sorry for my horrible synopsis) Author is InsaneMoonCake/MoonCake I have gained his permission to post this on RoyalRoadlPower Levels:Absorption (Level 1-10), Manipulation (Level 1-10), True Disciple (Level 1-10), Demi-God of Song (Early, Middle, Late),God of Song (Early, Middle, Late), Emperor of Song (False, Adept, True)Also found on insanemooncakewrites.com and http://forum.wuxiaworld.com/discussion/575
8 184 - In Serial45 Chapters
Heartbreak Town (COMPLETED)
Reagan Renne Walker left the tiny town that she grew up in in Wyoming five years ago to fulfill her dream of opening an equine therapy ranch in Montana & to start a new life. Reagan's parents died when she was just seven years old. Mallory, Reagan's older sister, was still too young to care for both herself and her sister. As a result, Reagan and Mallory were forced to live with their grandparents. Mamaw and Papaw Walker sent both girls through school and college. Reagan never imagined leaving Wyoming. However, after her unexpected relationship with Swayde, her childhood best friend, and love of her life, took a turn for the worst, all Reagan could think about was that she couldn't get out of Wyoming fast enough. Swayde is your typical, rugged cowboy. His smile was enough to melt any girls heart, his eyes made it seem like the sun was always shining, even in the worst storm, his square jaw line accented his dark beard, his body thick with muscles. His physical features and build were intimidating at times, and didn't always match his laid back, easy going, gentlemanly personality. Swayde never thought he would fall for feisty Reagan, and even more so, Reagan never thought that she would fall for him. They end up in this unexpected whirlwind relationship, and everything is hunky dory until Reagan finds out a secret from Swayde's past that would forever change the way she looked at him; a secret he kept from her for over ten years. Confiding in her grandma, Reagan finds out that her grandparents knew the secret all along too. How could the people she thought loved her hurt her so bad and keep this big of a secret from her for so long? When tragedy strikes back in Wyoming, Reagan is forced to move back to the town she swore she would never step boot in again, thus leaving her new life in Montana behind. Through God, can Reagan find a way to forgive the people who hurt her, or will she forever consider Alpine Ridge "Heartbreak Town?"
8 169

