《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》Part one and two.
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zee-xee)_
🅿️:1️⃣-2️⃣
Dedicated to my one and only besty Husna( Ummi) and the world best little sis Nana Hauwa. Ina sonku sosai.💋
_Bismillah_
"Bzzz bzzzzzz" karan alarm ya tashe ta. "Kash" ta fadi a zuciyanta, ta san wan'nan aikin Ammin ta ne. Tana kokarin bude ido kenan taji muryan Ammin ta tana cewa ta tashi tayi sallah " Husna kitashi kiyi Sallah kafin na shiga dakin nan".
Ta ansa mata da "Na'am ammi natashi". Tayi sauri sauri ta sauko daga kan gado, kafin Ammi ta shigo. Wani sa'in, sai ta rinka tunanin ko ammi nada extra ordinary powers ne, sabida yanda take mata magana wani sa'in kaman tana ganinta. Tayi saurin sauka, tashige toilet ta na hama, ta kama ruwa, tayi brush and lastly tayi alwalla, ta koma daki tayi sallah. Tana idarwa da sallah tayi azkar dinta, ta karanta Al Qurani sai ta rufe ta nade sallayan, ta tafi dakin iyayenta ta gaishe su. It's a rule in their house, ko wani safiyyan Allah, sai sun gaida iyayen su.
Data gaida su, sai Abba yace yana da magana daita, tace toh. Zuciyanta nabuga ³ . sai yace mata "kawun ki yakira yace anyi releasing din admission din makarantan da kika zaba". Haba sai zuciyan ta yakoma buga⁴😊, tsoro duk yabi ya kamata, dan gaskiya samun admission a Nigeria ba abu mai sauki bane. Gashi kuma coming from an average family, yana wuya sosai.
Toh ta amsa masa. Sai Abba yace ya duba kuma Alhamdulilah an bata admission. Taji dadi sosai mara misaltuwa, dan batayi tsanmanin zata samu ba. Suna kanyin haka saiga wata yar budurwa ta bazata wuce 14 ba tashigo ta gaida su Abba da Ammi, saita juya tagaida Addan ta, itama aka gaya mata addan ta ta samu admmision taji dadi sosai.
*WACECE HUSNA*
Husna yarinyace mai natsuwa, ga tsoron Allah da biyayya ga iyaye da na waje. Baban ta wanda take kira da Abba mai suna Abdallah dan kasuwa ne a garin Suleja jahar Niger, amma asalinsu yan Kirfi local Government ne a Jahar Bauchi . Maman ta da take kira da Ammi mai suna Khadija teacher ce a wani Government school a suleja. Su biyu kawai iyayen su suka haifa. Da it wanda shekarunta bewuci 17 ba going to 18.Tagama secondary'n ta kenan, tana shirin shiga uni ne a Bauchi state uni dake jahar Bauchi, sai kanwarta Nana Hauwa itama bata wuci 14 ba, kuma tana ss1. Alhamdulilah, basuda kudi, amma akwai rufin asiri. Dan bazaka taba raina suba, in kaya ne suna sawa kala kala, inci da shane, shima basu rasa ba. Ga kyau Masha Allah.
*CIGABA*
Da safe kowa yakama harkan gabansa, da shike ranan tuesday ne, Abba da Ammi na shirin zuwa gurin aiki, haka Hauwa ma tana shirin zuwa school, ita kuma Husna tana aikin gida. Haka dai kowa yaci gabada aikin gabansa.
Advertisement
Da yama Ammi da yan matanta suna kitchen suna grika dinner. Dasuka gama suka fara arranging din abinci a dinning table, suna kanyin haka aka fara kiran Sallan Magrib, sanda suka gama jerawa akan dinning san'nan sukayi sallah.
Sai bayan sallan Isha Abba yadawo, duk suka hadu a dinning suka ci abinci, suna gamawa Abba yace dasu Husna suyi clearing din plates sai su dawo yanada magana da Husna. Sukace toh. Nanda nan sukayi clearing din komai dan abban su bamai taking nonsense bane. Although yana wasa dasu sosai, amma kuma there is time for everything.
Duk suka hadu a living room, Abba yafara magana kamar haka
"Husna, ke yar muce kuma nida Ammin ku bazamu taba cutar dake ba. Nan fa tsoro yafara kamata, ko baza a bari taje school bane.
Abba yacigaba da magana, yace we are not forcing you to do this, but it's for your own good. Sai tace toh Abba, ai duk abun dakukace inyi shizanyi dan nasan bazaku cutar dani ba. Abba yace very good. Ai kinsan Aboki na Hamza dake Abuja ko, ta amsa da a amma a zuciyanta tace miyakawo Uncle hamza wannan conversation din kuma dan rabon ta dashi tun maybe two to three years ago. That's good. Tun last week Thursday yakira yafada min wani abun mamaki, amma sai nace mai sainayi shawara dake da Ammin ku, sannan inbashi amsa. Nida ammin ku mun rigada munyi shawara, amma we want your opinion before we carry on. Inson kibani attension dinki, kuma bazamu saki dole ba, but still bazamu cuce ki ba. Toh Abba .
Madallah, Hamza yakirani ne yake fadamin wai second born dinsa Faiz kenan, yace yana sonki. Kaman saukan aradu haka taji maganan, kut wannan yaron da bayaji kwatawata, ga son mata kaman bunsuru. Sai taji Abba nacewa, shi he knows she will be surprised, sabida character yaron amma yacanza yanzun sosai, dan sanda shi yaje yamusu surprise visit ran Saturday kuma shiyaga changes sosai, so yanzu shi yana son yaji opinion dinta ne and lastly tabasu positive answer ama kuma baza suyi forcing dinta ba. Husna ta amsa da toh, duk idanuwan ta sun kada. Yaza'a ce ta auri mutumin da baisan darajan mataba, mutumin da bayada respect. Kuma gashi a saninta dashi, basuwa jituwa kokadan, kuma a yanzu yace yana son ta, bata san locacin data Fara kuka ba.
Sai ta juya ta kalli Ammi ko zatace wani abu, amma sai taga ta daure fuka. Saita kara juyawa ta kalli Nana da ita ma tafara hawaye. Ya iyayen ta zasu mata haka, sunce ta bada amsan ta amma it has to be positive fisabililah.
Husna taji Abba na kiran sunanta, tace Na'am sai yace mata su tashi sutafi ita da Nana kenan.
Suna shiga daki ita da kanwanta suka rungumi juna suna kuka mai cin rai.
Ki daina kuka Adda, everything will be alright In Sha Allah.
Advertisement
Yazanyi Nana, dole na rungumi kadara, dole nayi biyayya dan in samu Aljannah. Iyayen mu bazasu taba cutar dani ba, zan bi zabin su.
Allah sarki Addata, shiyasa nake kara sonki, kinada hakuri sosai.
Ai hakuri shine jigon komai a rayuwa Nana, in dai hakan shine mafi Alheri, then am in for it.
*BAYAN KWANA HUDU*
Uncle Hamza ne da iyalan sa sunje gidan su Husna sabida ranan that is Saturday shine sukace zasu hadu, kuma Husna zata bada amsan ta.
Faiz nata zumudi dan yasan baza ayi disappointing dinsa ba. Of course shi yasan ada shi baya ganin mutuncin ya mace, bayajin magana, duk clubs da parties zafafa na Abuja shi yana wajan.
Kuma yasan basuwa jituwa da'a, but he is now a changed man. Shi yadaina halayyan banzan nan, duk sabida ita. Kuma shi yaji dadin unexpected visit din uncle Abdallah wato Abban Husna, at least ya yaba da halinsa. Kuma duk changes din'nan is just for her.
*WAYE FAIZ*
Faiz ada yaro ne mai munanan halaye, bayaji ko kadan, kuma a ganinsa duk ado neh. Sunan Mahaifinsa wanda suke Kira da Daddy Hamza wanda shi babban Navy officer ne a abuja, sunan Mahaifiyansa wanda suke kira da Mummy, Maimuna, matace maikirkin gaske. Yaransu hudu, da Yusuf, Faiz sai yanbiyu mata Afnan da Afreen. Faiz dan shekara 25 ne ga ilimin addini da boko amman baya anfani dasu. Ada ya tsani Husna sosai, kamilancin ta ke bashi haushi sosai. Amma yanzu kam Alhamdulilah Allah yakarbi adduan iyayansa. Sai kuma abun mamaki, Allah yasa masa son Husna a zuciya mara misaltuwa. Shima dai bazaya iya cewa ga locacin da soyayanta ya kamashi ba.
*Wan'nan* *kenan*
*CIGABA*
Duk mazajan suna balcony suna hira, while matan suna living room, then yan'matan suna kitchen. Tinda yan'biyu age mate din Husna ne, sai tsauka nanta suke. Ita dai sai washe baki take, amma in real sense tana cikin damuwa sosai.
After an hour also suka gama duk abubuwan dasuke, kuma locacin sallan zuhur yayi. Mazan suka tafi masjid, while matan sukayi sallan su a Gida. A locacin da mazajan suka dawo, matan ma sun idar. Tinda dinning din bazaya ishesu ba, sai mazan sukaci a living room, while matan sukaci a dinning.
Da kowa yagama, Abba da Daddy suka kira Husna da Faiz zuwa living room.
Na san dai duk kun'san dalilin haduwan mu yau Abba kenan yake magana, duk suka amsa masa da a.
Yace toh Alhamdulilah. Abba ya kali Uncle Hamza yace kokana da magana ne, Uncle Hamza yace I don't have much to say, but am wishing for a positive answer.
Abba ya Kali Faiz, yace what about you. Yace kaman yanda Daddy yafada, nima ina expecting din positive answer ne.
Sai kuma attension yakoma ga Husna, wanda tun locacin da aka fara magana ta runtse idanuwan ta. Data ji Abban'ta na kiran sunan ta ne ta bude ido ta kalesu tace it a yes from me too.
Alhamdulilah duk suka furta. Tinda komai is settled, sai munzo da manya, anima auranki properly, dankun san, this is just a formality among us.
Haka dai aka gama metting din, su Uncle Hamza suka koma gida.
Amma fa akwai abun dake daure wa Husna kai, shine maganan makarantan ta, ko kuma shikenan tagama karatu kenan, a'a this can't happen. Yanda taci burin tayi karatu, yanzu kuma ya dawo zero case, gaskiya sai ta tambayi Abba. Haka dai ta dibi jiki taje dakin iyayen ta.
Tayi sallam, aka amsa, sai ta shiga. Ammi ta kale ta ta tambaye ta dalilin zuwanta, sai ta fadamata.
Abba yace, ai wanan ba problem bane, zakije school In Sha Allahu, kuma ai aure bazaiyi affecting din makarantan ki ba. Ta amsa masa da a.
Yace gaskiya you really made me the happiest father today ko ya kika ce Hajjiya, Ammi ma tace me too. We are really proud of you, Allah yamiki albarka. Ta amsa da Amin.
Thanks for reading, please comment, it's your comments that motivate a writer.
_LOVE_ 💖
_Zee-xee_ 🌹💜🌹💖💖
Assalamu alaikum guys!
Ya kuke?
So ga sabon novel na kawo maku mai kunshe da abubuwa kala kala, kar ku bari a baku labari.
Ta dade bata samu wanda ya zauna mata arai ba sai ta hadu dashi taji ya zauna mata amma bata san yanda zata yi approaching din sa ba sai tayi noticing indai suka hadu toh idanuwan sa na kanta sai ya zamato kullum sai tayi addu'a Allah yasa ya furta mata indai shima son ta yake, in akwai alheri Allah ya tabbatar in kuma babu toh Allah ya cire mata so sa.
Bai taba halaka da wata 'ya mace a matsayin masoyiyar sa ba, kwatsam wata rana Allah ya hada shi da ita, yana ganin ta yaji ba wace tafi ta a duniya, ta mugun kwanta masa a rai, yaji fa sai dai ita inba haka ba akwai matsala, so kullum yana cikin neman opportunity din da zai sa su hadu kuma suyi magana amma yana tsoro approaching din ta saboda tana da kwarjini but along the way ya samu opportunity ya Mata magana daga nan ya fara nuna mata so da kulawa.
Sun dade suna numa ma juna kulawa ba tare da kowannan su ya furta ma dayan sa abun da keh ran sa ba, sai wata rana ta gaji da irin abunda suke, tana son ta san matsayin ta a gurin sa ta tambaye shi Amma yace ta duba yanayin relationship din su zata samu amsan ta.
Yana da zurfin ciki na fitan hankali ita kuma akwai naci.
Ku biyo ni domin kuji yanda zata Kaya, kaman yanda na fada kar ku bari a baku labari.
Soyayyar Nusaib da Zayn.
Advertisement
- In Serial15 Chapters
The Queensguard: An Isekai Love Story
Hundreds of years ago, the Empire of Asgardia ruled all of the Frostlands with an iron fist. The dark elves subjugated the high elves and the dwarves, enslaving them and abusing them to bring further prosperity to the Empire of Asgardia and the dark elf race. One day a high elf warrior led a rebellion to liberate her people from their dark elven oppressors. She was aided by a small group of elite warriors with unyielding loyalty. That warrior would be crowned as the First Queen of the newly established Kingdom of Alfheim, and her loyal band of warriors would come to be known as the Queensguard. Today, the Kingdom of Alfheim is now the most powerful nation in the world, and the tradition of the Queensguard has continued on. Warriors from all over the land aspire to join the ranks, but only a select few will have the honor to be chosen. Tetsuya Miyazaki is an eighteen year old high school boy from another world. A social outcast searching for a purpose to fight for. Chelsea the Fierce is a half-orc orphan, cast aside by the world and saved only by the kindness of a stranger. This is the story of the monster and the hero. An unlikely pair of underdogs and their extraordinary journey into the world of the Queensguard.
8 211 - In Serial20 Chapters
The Opportunist
A world where magic is proportional to the amount of knowledge one wields.An above average student is chucked into the world in hopes to save it from its demise.With knowledge that far surpasses the world itself the burden is placed on him. But will he save it? If he does at what cost?First time writing a story. Would love any and all feedback.
8 201 - In Serial8 Chapters
The Franco-British Union: The Trials of Time
"Unfortunately this earth is not a fairy-land, but a struggle for life, perfectly natural and therefore extremely harsh." - Martin Ludwig Bormann The Franco-British Union: The Trials of Time is yet another collaborative novel written, edited, and proofread by 3 like-minded authors. The events of the story take place during the year 2024. The following story revolves around the Franco-British Union (FBU), a union between the United Kingdom and the French Republic formed during the Second World War suddenly "teleported" into another world, full of mysteries. What is the mystery behind the phenomena that has suddenly teleported them into a new world? Will the FBU withstand the test of time or will it fall like others before it? Follow the Franco-British Union as it tries to secure its position in the New World while encountering mysterious nations with unknown intentions while war looms on the horizon. Note: Some if not most of the images have been taken off the internet. We own nothing except the storyline and the cover of the book itself. Credits to the authors who made this work possible: PongppxPorsche_TigerCryralLarcade This story is also uploaded and updated on Wattpad on an account with the name "Blue_Diamond930", you can also follow the story there but rest assured, both will be updated at the same time.
8 159 - In Serial17 Chapters
The Altered, The Augmented, And The Ascended
In the not too distant future, humanity had diverged into three distinct races. The Altered who have unlocked the mysteries of genetic code and can alter their biology at will. The Augmented who have taken cybernetic technology to a higher echelon, allowing them to augment thier bodies and become one with their machines. and finally the Ascended who are a mystery. Only fables of them remain for they had uploaded their consciousness and departed from the physical world. Follow the epic interspecies war between the three races vying for dominance on a planet that has endured a millennium of endless strife.
8 152 - In Serial19 Chapters
The Little Things...
Set in the fictional universe of Runeterra (League of Legends™), the story follows four stout spirits known amidst circles of sorcerers and sages as Yordles on their journey across the vast and fantastical world they inhabit. From the treacherous waves outside Bilgewater to the parched deserts of Shurima and the peaks of Mount Targon. The party at first seeks monetary gain in the acquisition of noteworthy artifacts desired by their employer and fellow explorer, but soon finds that there is more to be gained in the relationship forged along the way and the experiences found within them. This series is more a conglomerate of short stories than a fully fledged novel with every two or three chapters being confined to its own miniaturized arc before another one starts. There will be updates semi-regularly and apologies in advance for any niggling grammatical errors, I'm not a published author. (This on-going series features a number of characters belonging to myself and others, half of which are talented artists who deserve your support! More information as to who belongs to who and where to find them down below. Thanks to all three of them for allowing me to use their well-crafted creations in my fan-fiction.)Lois (/Lwa/) belongs to (Myself, @ResidentNapper)Mica (/Mykah/) belongs to (@IVoxxious)Enzo (/Nzoh/) belongs to (@LorikoDingus)Chelle (/Shelle/) belongs to (@TE4MOON)
8 204 - In Serial87 Chapters
Beyblade | The Girl Hagane
Gen Hagane, the twin sister of Gingka Hagane and daughter of Ryo Hagane gets Accalia, never beyblattled her whole life eversince her mom Aiko Hagane died eversince she was 8 years old.But at the age of 12, after a suggestion came from Kyoya that she had to continue battling, she restarts her journey...Together with Training Accalia, she undergoes obstacles and new rivals and later did she know, she got to know more about more about her mom and one step close to achieving her dream.....Note :1) If you don't know the story of beyblade metal saga, please watch it if you can otherwise you won't understand a thing.2) And I don't own any of the characters of the original series apart from some characters....3) Please don't consider this book as an "OC X Tsubasa" book...this is not just a romance book but also an adventure book and if u are gonna skip the other chaps just to read the romance part, then its best if you don't read the book at all
8 110

