《SHIN SO DAYA NE? (Complete)》CHAPTER EIGHTEEN
Advertisement
💘SHIN SO DAYA NE?💝
TARE DA ALKALAMIN
📝
HAFSAT AL-MUSTAPHA
_Watpadd:Hafnancy_
🌼BABI NA GOMA SHA TAKWAS🌼
Page 85-90
"Hmm guys ni bama wannan bah....wani abu ke mugun damuna yanzu wanda na tabbatar as a good friends zaku bani shawarwari ta gari... " Ina kaiwa nan, na dan dakata don naji ta bakunansu.
"Muna sauraronki best.... Wacce irin damuwace wannan? Ki fada mana kuma insha Allahu yadda kika yi trusting namu, muma d'in mun daukar miki alkawarin baki shawarwari ta gari.....koh ya kuka ce guys? " Leedar ne ya fad'i wannan maganar tare da neman jin ta bakin sauran.
Fresh yace"Yes! dear insha Allahu as good friends, zamuyi sharing wannan damuwar taki atsakaninmu,at the same time kuma muyi finding solutions akansa...... Don haka muna sauraronki... "
Ash queen ita dai bata ce uffan bah, illa kawai girgiza kanta da tayi, alamar itama tana tare dasu.
Ahankali na soma magana cike da tausayin kaina"Ajiya ne mahaifina ya zaunar dani... Yake fad'a min cewar lokaci yayi daya kamata ace an soma zancen aurena don kuwa bah yarinya karama nake kara zama bah..... "
"Girlfriend are u really serious abouh diz....? Ash ce ta katse min maganata,tsoro da kuma mamaki suka bayyana kan fuskarta.
Leedar ne ya bata amsa"Ash ke kanki kin san Fadima don't joke with issues like diz... So kip shut and don't dare interrupt again.... Ki bari ta kai fullstop kafin kiyi wata magana please... "
Harara ta cilla masa don ita da Leedar Sam basa wani shiri har yau.
"Dan rainin sense kawai... "Hakan ta fada wanda ni kadai kawai naji, tunda ni da ita gab da gab muka zauna, sab'anin su Leedar da suke zaune kan wata kujera dake facing d'inmu.
Na cigaba"Don haka wai ya bani juz two weeks na turo wanda nakeso ah soma magana...wai idon kaine zaiyi matukar farin ciki, idan kuma bakai bane, wani ne, toh still Alhamdulillah, don shi bazai taba mani dole bah...... Leedar am scared idan su Dad su kayi find out cewar ni dakai bah soyayya muke bah all diz while, tsorona mah bai wuce kada ya kira Dad d'inka ya kara tabbatarwa koh u are still interested in me,gashi duk mun gama raina musu hankali....... Please friends ina mafita? I really nid ur opinions pls....... "
Shiru ya ratsa atsakaninmu na wani lokaci mai d'an tsawo, gani nayi babu wanda keda niyyar magana which made me to start loosing hope in them.
Nace"Friends ya naji duk kunyi shiru ne? Please u guys should try and say something don Allah kada ku kashe min gwiwa...."
"Ni nama rasa ta inda zana fara... " acewar Fresh kenan.
Advertisement
Ash tace"Kai Kama gode kana da abin fada kenan... rasa ta inda zaka fara ne kawai.... Guy kawai ka fara koda daga tsakiya ne becuz ni dai aganina tayi two zero... Ita bah Leedar bah kuma ni dai I won't advice her to marry Mubarak... "
Leedar ne yace"Ke Ash kina da matsala sosai... Kai dai Bash wallahi Allah ya Kara maka hakuri don daga ganin Ayshar nan zata iya maida maka da gida ya zama gidan tv idan har ka kuskura kayi mata kishiya... And I can see dat Fadima is trying to take her advice of breaking up with Mubarak tunda yana da mata..... "
Da sauri na dubeshi, nace"No, Leedar wallahi I hav changed my mind of doing such....shi nake son na nuna wa mahaifina amatsayin wanda nake son na aura insha Allah... Buh the issue now shine mum d'ina da kuma family problems dashi yake fuskanta akaina... "
Ash dai sai sakonnin harara take aika masa da shi, ayayin da Fresh sai aikin dariya yake musu.
Leedar ya cigaba"Da kuma gaskiyarki.... Abinda nakeso ki gane shine, if truly he is a real man, kuma idan har yana kaunarki da gaske, dole zai san yadda zaiyi yayi fighting har yayi nasara,ya samu dangin nasa su amince....koya kace Dude? "
"Hakan take buddy... " acewar Fresh kenan.
Hakan ya baiwa Leedar kwarin gwiwar cigabawa"Fadima ga shawara .... Don't u think mu samu iyayenmu mu bayyana musu komai dake atsakaninmu? "
Cike da tsoro nace"No Lee don't even try dat, or lemme even say,stop thinking abouh doing such..... Da wani mah idanuwan kake son mu kallesu mu fada musu cewar tsawon lokacin nan da muka dauka tare bah soyayya muke bah.... Huh? Tell me... "
"I know dat duka iyayenmu suna da fahimta kuma insha Allahu za suyi mana uzuri tare da baiwa reason d'inmu kyakkyawar fahimta.... "
"Lee kake gani? Alright if u say so... Amma ni dai ba yanzun za'a sanar dasu bah.. "
"Duk yadda kikace... Amma ki sani ina daidaitawa da Ruhee💗 zanyi saurin sanar da iyayenmu... Because na k'osa na mallaki tauraruwar data dade tana haskaka zuciyata... "
Dariya muka sanya duka, nace"Lallai mah Lee koh kadan baka da kunya... Agaban babar yaya kake wannan rashin kunyar...? "
Da sauri ya Kama duka kunnensa, yace"Am so sorry babbar yaya.... "
Dariya muka sanya, Ash tace"Shege dan gari...Ka dai ki bari abani labarin abinda ke tsakaninku da ita yanzu, harda wani sai tana nan za'a tada maganar.....toh ka rike abarka ban son ji kuma"
"Dama haka nake so... Karki ji d'in"acewar Leedar.
Dariya muka sanya duka.
"Guys ina da shawara... Amma I don't know koh zaku karbi shawarar tawa tunda dai kunce Aysha bata abu irinna masu hankali... " acewar Ash
Advertisement
Murmushi mukayi duka, atare muka ce"Muna sauraronki... "
Ta cigaba"Ni dai agaskiya ina miki sha'awar auren Engr. Mahmood, sabida guy din nan ya hadu ne irin totally din nan.... "
Saurin taran numfashinta nayi"Ash meye haka? Anya kina da hankali kuwa? Taya za'ai na soma tunanin cin amanar Mubarak? Koh kuwa kin manta cewar Mahmood wan Mubarak ne?....... "
"Sanin cewar shi dan'uwansa ne ya sanyani fad'ar hakan... Kuma naga dai bah abin tir! bane tunda abin alheri nake maku fata, wato ' acewarta
Leedar ne yace"Agaskiya Ash ke tunaninki ya banbanta dana mutane.... Taya za'ai taci amanar Mubarak ta hanyar auren dan'uwansa? Bama wannan bah... So kike takai kanta wurinsa tace tana sonsa? tunda dai bamu tabbatar da cewar Lallai yana sonta bah...we are juz thinking maybe he's having a crush on her....iyyeh Ash fada min? "
"Oho! tayani tambayarta"acewata kenan
"Hey! guys don't be mad at mah gal... Shawara ai ta bayar.. Tunda bai yi muku bah ai sai kuyi saurin dismissing d'insa, bah dole... Future tashi mu tafi mu basu gu, sun fi kusa... "
Fresh ne yayi wannan maganar amma acikin wasa yayi sa. Ash ta mike kamar yadda ya umarceta, suka sanya kai suka tafi, leaving Leedar and I alone."
"Besty shawarata shine... Kije kiyi istihara, ki nemi zab'in ubangiji... Idan har Mubarak shine mafi alherin, toh Allah ya daidaita tsakaninku, kuma Allah ya sanya ya shawo kan yan'uwansa... Amma nima zuciyata na tunanin wani abu akan wannan Mahmood d'in kamar yadda Ash take thinking... "
Cike da mamaki nace"Besty even you? Toh ina mah zan sake ganinsa....?
Murmushi kawai yayi tare da furta"Very soon Allah zai kawo miki mafita.... mun fah dade anan,so pls let's get going... "
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Mubeen ne tare da Hanan acikin mota, sun sauke Jasmine kenan amakarantar da take zuwa, mai suna 'precise international school'.Hannun Hanan yayi sauki, don agaskiya tana matukar samun kulawa awurin Mubeen bah kadan bah.
Tare suka je wurin aikinsa, yayi reporting, sannan suka wuce Na'ibawa don an soma batun rabon gadonsu.Amma ba wannan ne zai kai shi bah, yana so yaje ya nemi gafarar Mummy da 'yan'uwansa.
Suna isa gidan, suka gan dukka sauran 'yan'uwansu sun rigasu isowa.An yada zango acikin Babban falon gidan. Mahmood ne kawai bai iso bah. Bin 'yan'uwansa yayi yana gaidasu. Labeebah tayi kamar bata sanshi bah,gaisuwace dai kawai ta shiga tsakaninsu.
Dakin Mummy suka nufa don ita bata falon.Da sallama suka shiga cikin dakin.
Mummy na ganinsu tayi saurin dauke kai daga dubansu.
Ganin hakan ya sanya Mubeen saurin isa gareta,durkusawa har kasa yayi tare da rirrike mata kafafuwa, alokaci daya kuma ya saki wata wahalalliyar kuka don fushin Mummynsa agareshi wata babbar musifa ce.
Yace"Haba Mahaifiyata fushinki agareni wata babbar musifa ce ga rayuwata, don haka please ki sassauta min..... Nasan koh kusa ban kyauta miki bah mahaifiyata, dats why am here to tell u dat am really sorry, don Allah ki gafarta min Mummyna..... "
Hanan ce itama ta Iso gareta,durkusawa tayi kamar yadda taga mijinta yayi, itama ta fashe da kuka"Mummy please ki yafewa mijina... Hakika abinda ya aikata rannan koh kusa bai kyauta bah,ki tuna cewar dan'adam baya wuce kuskure.... Mummy ke mahaifiyace agareshi,so please ki gafartawa danki... "
"Mummy nayi miki alkawari, bazan sake tayar da maganar bah, idan hakan shine zai sanya ki min Murmushi kuma ki gafarta min... Don farin cikinki mahaifiyata shine nawa farin cikin nima.
Jin abinda ya fada, ya sanya Mummy murmusawa tare da d'ago fuskarsa tana share masa hawaye, tace"Son tun kafin zuwan wannan ranar na riga da na yafe maka.... I hav already forgiven you kan dukka laifin daka min, wanda na sani da wanda ban sani bah... Da kuma wanda zaka min anan gaba, duk na hada na yafe maka d'ana... Kuma naji dadi sosai da kace ka fita daga hanyar yarinyar nan, don ni zaman lafiya nake maka sha'awa son.... "
"Thank you mum... Ina kaunarki sosai.. "
Ahankali tace"Nima hakan dana... "
Mubarak ne yaji ajikinsa kamar ana kallonsu, ai kuwa juyawar da zaiyi, kawai ya hada idanuwa da Mahmood wanda ke tsaye ya jingina bayansa da kofar dakin. Ganin sun had'a idanuwa da Mubeen ya sanyashi yunkurin barin dakin.
Da sauri Mubeen ya dakatar dashi"Please brother wait.... "
Jin hakan ya sanya Mahmood dakatawa ba tare da ya juyo bah.Sannu ahankali Mubeen ya taka har zuwa gabansa.
Kamo hannun Mahmood yayi, yace"Dan'uwa am so stupid for fighting with you because of a woman... Kana iya kirana da komai da ranka yakeso because am a coward.... "
Da sauri Mahmood yakai yatsa ya datse lips din Mubeen, alokaci daya ya soma girgiza kai"No kanina don't say dat... Wallahi awurina komai ya wuce....ance zomu zauna kuma zomu Saba,Allah ya yafe mana duka.... "
Hanan ce tayi murmushin murna tare da furta "Ameen yayanmu"
Ya nemi gafarar Labeebah hadda mijinta Mus'ab sanda yazo daukarta bayan sun kammala abinda ya tarasu.Duk an shirya,an koma one juz like before..................... 📝
HAFNAN'S POV
Toh Anya Mubeen zai iya hakura da Zahra kamar yadda ya fadawa Mummynsa kuwa? Kila dai ya fada mata hakan juz to cool her heart ne.
Sannan kuma Anya kuna ganin zaman lafiyar nan zai cigaba da d'orewa agidansu Mubarak kuwa?
Hint:Hmmm ku dai ku biyo Hafnan because will gonna spoil everything..
Please pray for me fever na damuna!!!
SAHIBARKU CE
©QUEEN HAFNAN©
Advertisement
- In Serial17 Chapters
Hunting Dawn
Five years have passed since Maura was awakened by claws, alone in the dark. She has been hunting for something. Someone. Any place that is not empty. Answers. Her body is not like she remembers, nor is her world. There is no one to ask for answers to her questions, but there might be. Somewhere out there, the world isn't dark and strange. She just needs to find it. She musn't give up hope. She has been hunted at every turn, but she is close. She can almost feel the light. She moves ever eastward; Hunting Dawn. [participant in the Royal Road Writathon challenge]
8 115 - In Serial235 Chapters
Warrior of Fang
In the darkest times when the world was in ruin, a chosen one gifted with the light to vanquish the darkness is born. A never ending battle with the eternal dragon is fought throughout time, through generation after generation, guided by the talismans of old, an ancient awakening and a forgotten goddess. Alex Fang, a young Feles warrior, the new generation against the darkness has yet to discover his true family linage against the darkness, but it has already set its plans into motion to stop the light from winning His struggles shortly started after he receives his talisman passed down through his family at his sixth birthday, coming in contact with Dumah who carries a dark essence which corrupts those week to its influence. This dark influence slowly changes the kind-hearted king, creating conflict within the lands of Panthera, the darkness seeping into the land. Alex works hard to grow in rank to protect the one who he would give everything to protect from this darkness - princess Tigra. When his true awakening happens, he discovers the world seeped in a deeper darkness than he could have ever imagined, but will he succeed in vanquishing the darkness from his home.
8 105 - In Serial11 Chapters
Trolls: Trollstopia The Adventures of Season 1
When Poppy learns there are five other Troll Tribes scattered throughout the world, She and Ruby decide to bring one delegate from the Country Western, Classical, Funk, Techno and Hard Rock tribes to live together in their village. Also with our newest characters Amber and Becky they will also get the sweet taste life of adventure like Ruby has. What kind of adventures awaits them and maybe Amber and Becky will also find their own love interest.Read the story to find out...( I Don't Own The Trollstopia Series Or The Characters. Only My Oc Characters Ruby, Becky, and Amber )
8 131 - In Serial27 Chapters
Her Husband's Child *Editing*
Rosalie used to be happy, well that was before she was forced to marry a heartless, cheating, liar, son of a-you get my point-billionaire.Now after two and a half years years of marriage, she has to give him a child. A heir.What happens when she is told she is unable to have children?What happens when she gets home to find her husband's other woman pregnant with her husband's child?Highest so far in Romance #17 on 6/16/15
8 77 - In Serial9 Chapters
"ᴊᴏɴɢsᴇᴏɴɢɪᴇ's sᴛᴏʀɪᴇs"
ᴊᴀʏ x ᴇɴʜʏᴘᴇɴ
8 209 - In Serial45 Chapters
Malli|TK
When best friends grow apart and become rivals and their life a competition, you already know things will go down.Especially on the day a teacher accidentally locks them up in a classroom together.And forgets about them.[mall(i) (Albanian): longing] academic rivals au©ilovespriteu 2022
8 137

