《SHIN SO DAYA NE? (Complete)》CHAPTER NINE
Advertisement
💘SHIN SO DAYA NE?💝
TARE DA ALKALAMIN
📝
HAFSAT AL-MUSTAPHA
_Watpadd:Hafnancy_
🌼BABI NA TARA🌼
Page 40-45
Zai soma magana kenan mukaji k'arar tsawa wanda k'arar ba k'aramin tsoratani yayi bah, kuma adaidai lokacin text message ya shigo wayata daga Ash queen,kamar haka,
"Malama hope kina dai ganin had'ari koh? and dix is 15mins to 1pm... Don Allah duk inda kike ki taso mu kama hanya kada ruwan nan ya sauko bamu bar garin nan ba... "
Ina gama karantawa na d'ago kai ak'idime ina kallon Mubeen nace"Mubeen don Allah mu tafi kawai kada ruwan nan ya sauko ya tsayar damu anan...Gashi Ash ta min text wai nama taso mu kama hanya kawai... So juz leave the discussion zuwa wani lokaci idan kai ka kawo min taka ziyarar.... " Na mike da niyyar fita ah 'joint' din.
Da sauri naji yace"Don Allah Zahra ki tsaya ki saurareni don yau nake son muyi ta ta k'are... "
"No Mubeen bazan iya saurarenka yanzu bah don gaba d'aya hankalina ya k'arkata zuwa gun 'yan'uwana da kuma can Zaria..... " Na fadi hakan cikin k'osawar mu bar wajen.
"Koda kuwa zan fadi miki cewar akwai dangantaka mai k'arfi tsakanina da Shi din mah bah zaki tsaya ki saurareni bah....? "
Da sauri na kalleshi,na koma na zauna da mataccen jiki. Cikin rashin kuzari nace"Ban fahimta bah... Pls ka fitar dani acikin duhu.... "
Ahankali ya cigaba da magana kamar bai son yayi, yace"is my wife not a blood sis...and is our 4years old daughter........... "
Ak'idime na mike ina fadin"What????? Mubeen mai kunnuwa suke jiye min?? Mubeen dama ashe kana da aure yaudarata kawai kake son kayi.... ? pls answer me now.... " Na fadi hakan already in tears Allah mah yasa inda muka zauna babu mai jin abinda muke fada sai dai yaga actions namu.
"Don Allah Zahra take it easy I can explain...."
Cike da tsiwa nace"U can explain what??? everything here is clear and straight forward..... Hanan matarkace and Jasmine 'yarka... Toh What else do u want to explain here again??.... Mubeen nidai juz accept the fact dat ka riga ka gama da rayuwata totally... " Na karashe maganata cikin tausayawa kaina, sannu ahankali na soma rera kuka mai tsuma zuciya.
Sai daya kyaleni nadan taba kukan maybe don na dan sami rest of mind ne don kun san ance wani kukan yakan yi reducing pains, zuciya takan sami dan sassauci.
Don kaina nayi shiru, na koma yin kukan zuci. Ganin nayi shiru ne ya bashi damar cigabawa"Hanan 'ya ce ga wata k'anwar Mummy. Mummy itace tayi rik'onta tun tana yarinya har zuwa sanda ta mallaki hankalin kanta.Tun tana k'aramarta yarinyar ta shaku dani, nima hakan na shaku da ita.
As time goes on, shakuwarmu ta wuce over wanda na lura ita yarinyar mah harta kamu da matsanancin sona, ni kuma har ga Allah Soyayyar wa da k'anwa kawai nake mata.
Advertisement
Ganin ta kamu da matsananciyar soyayyata ne ya sanya na soma k'aurace mata don bana son soyayyar ta mata yawa acikin zuciya har tazo mata illah.Ashe abinda ban sani bah kuwa shine, ashe dama can Mummy ta kudira aranta son ta had'amu aure ni da Hanan d'in.
Sanda tajewa Mahaifinmu da kudirin nan, nata atake yayi na'am da zancen tare da nuna mata lallai yama fita son wannan had'i.Mahaifiyata kuwa tama riga ta rasu kafin wannan zancen ya taso, koda yake even if she was alive,nasan bah zata hana hakan faruwa bah don yadda suke zaman lafiya da Mummy da kuma yadda taga Mommin ke masifar kaunata dole ta mata k'ara ta hanyar yin na'am da batun.
Lokacin da aka tunkareni da zancen,gaskiya bazan iya ce miki nayi murna da batun bah, haka zalika bazan iya ce miki ni banyi murna bah, but nadai san dad'ina d'aya, alokacin bani da wacce nake so... Ma'ana bani da kowacce budurwa don ni am not after ladies at all.
Don haka na amince Hanan ta zamo matata kamar yadda suke so, don ni Sam bana iya yiwa mummy gardama. Amincewa da nayi da request d'inta shine ya k'ara mata kaunata azuciyarta tare da k'ara min wani k'ima da daraja ah idanuwanta.
Ba'a wani dau tsawon lokaci bah magana ta gama kankamawa,aka bi aka bazawa dangi cewar ni ne zan auri Hanan. Ashekarar da Hanan din ta kammala secondary school d'inta toh ashekarar aka d'aura mana aure. Ayanzu haka shekarar nan ta kammala School of Health dinta dake nan area Bridget kano.
Rayuwar aurena da Hanan rayuwace mukai mai cike da tsafta da mutunta juna, don Hanan yarinyace mai hankali, ladabi da biyyaya, tarbiyya, uwa-uba respect da Hakuri.Farko farkon aurenmu bana yadda mu zauna kusa da juna ko na bari wata dogon hira ta shiga tsakanina da ita don har lokacin kallon k'anwa nake mata, amma sannu ahankali Hanan yarinya mai basira,ilimi da kuma wayau tasan yadda tayi ta koya mini yadda zan sota wanda hakan ne ya janyo na soma had'a shimfid'a d'aya da ita har muka sami haihuwar mai sunan mummy My Zahra am so sorry I know u are hurt Buh I juz have to tell u the truth...... "
Cike da takaici nace"Never mind abouh dat....Yanzu dai fad'a min wani irin basaja kuka hada kai da ita akaina don na lura acikin dukkan family dinka is like she's the only one dat knows abouh my relationship with you..... Ina sauraronka..... "
Kafin ya kai ga bani amsar tambayata, wayata ta hau ringing, 'Ummu Fadima' na gani akan screen din wayar as the caller. Gabana ne hau fad'iwa, cikin lokaci k'ank'ani na nemi hankalina na rasa don fargaba.
Da kyar na iya danna wurin 'receive' tare da mak'ale wayar akunne.Kafin nakai ka magana naji tace"'Yar Kareematu hope dai kun soma shirin tasowa don its pass 1pm already? "
Advertisement
Jin ta ambaci pass 1pm ya sanyani gwalalo idanuwa waje ina kallon Mubeen,Na dai sami kaina da furta"Insha Allahu Ummu Fadima yanzun mah muke shirin tasowa.. "
"Good.... Safe trip daugh... Allah ya saukeku lfy and please kindly extend my condolences greetings to my inlaw.. "
Murmushin takaici nayi tare da furta mata "okay" kawai, sannan tayi hang up.
Azuciyata nace"Ummu Fadima, Mubarak sitting next to me here can never be ur inlaw because he has a wife and even a daughter..... Kuma kin sha fada mana cewar insha Allah bah zaki taba yadda 'ya'yanki su auri mai mata bah, sai dai azo asamesu daga baya, if possible mah ah auresu su kadai, no second wife......Mubarak here is one of ur culprit wanda nasan bazaki taba bari na aureshi bah gashi ni kuma ina sonsa but not sure koh zai iya mah aurena yadda mah na lura is like my relationship with him is secrete to his family ....... maybe mah yaudarata kurum yakeyi..... "
"Hala Umma ce...... " hakan naji ya fada.
Kai kawai na daga masa alamar "Eh" tare da saurin mikewa ina fadin"Mubeen idan kana yiwa Allah ka tashi mu tafi its pass 1pm already............... "
Kafin na gama rufe baki sai kawai ji mukayi an kece da ruwan sama tamkar da bakin k'warya.
Cike da tausayin kaina and nearly in tears nace"Mubeen have u seen wat u juz caused?tun dazun nake tace maka mu tafi kada ruwan nan ya tsaremu anan amma kaki Ji... gashi irin wannan ruwan kafin ya tsaya sai ahankali..... Yanzu wani time kake son mu bar Kano har mu kai Zaria ayau dinnan kafin Abbana ya Koma gida? "
Zaiyi magana kenan mu kaji k'arar text message ya shigo wayata. It's Ash again.
"Yanzu nasan kina cike da farin ciki tunda gashi har ruwan ya sakko ya samemu agarin mutane.... Kin ga kuwa sai ki zuba ruwa akasa kisha don murna becuz u are 2geda with ur man and u ghat no worries......... "
Guntun tsaki naja tare da furta"Banza mara hakuri kawai..... How I wished u were in my shoes sai naga ta yadda zakiyi.... " ignoring din message din nayi ba tare da maida mata da reply bah, sai mah kashe wayar dana yi gaba daya.
"My Zahra pls am so sorry duk ni na sanyaki cikin halin da kike ayanzu..... Mu dan Kara hakuri insha Allah ruwan zai tsaya....... "
"For how long Mubeen.....? "Nayi masa tambayar nan cikin takaici.
"Very soon insha Allah..... " acewarsa
"Allah yasa" kawai na iya cewa.
Ya cigaba da tatsuniyar gizonsa"Aranar farkon dana soma jin muryarki awaya, ban mah fah ganki kenan bah, but aranar na soma experiencing abinda ake kira da Ma'ana aranar naga macen da naji at once na soma sonta becuz Hanan zabin iyaye ce, kuma sai bayan aure na soma sonta, amma ke kuma ni na gani nace ina so.
Hakan ya sanya na kasa hakuri sai dana bayyanawa Hanan batunki wanda tuni ni da ke mun riga da munyi nisa ah soyayya. Hakika zan iya cewa Hanan ta shiga wani hali sanda naje mata da zancenki wanda ni kaina saida na matuk'ar tausaya mata amma inaaa, idanuwana sun riga sun makance da soyayyarki balle ince zanyi back up don tausayinta.
Itace wacce ta bani shawarar naje na sanarwa da su Abba Zancenki don ita ashirye take ta zauna dake idan har sun amince, don ita ta fini k'aunar abinda nake 'So'.
Tuna mata da hud'ubar mummy agareni nayi, ah inda take yawan cewa "Mubarak wallahi ban yadda ko da wasa ka had'a Hanan da wata 'ya mace bah ko bayan raina ah kul! dinka....Kar inji kuma kar na gani kaci amanarta ta hanyar keeping side chicks awaje.......... "
Da sauri na tari numfashinsa"Wato yanzu nice side chick din kenan right...?
Yace"No my dear, to me u are not..... dalilin dayasa muka boyewa kowa na family dina relationship dina dake kenan...... "
"Haba, yanzu na gano bakin zaren.....No wonder dat was why I was not welcomed well as ur fiancee.....dat's why kuka shirya basaja kai da ita azuwan ni friend d'inka ce... daughter d'inku kuma kuka fad'a mata cewar k'awar mominta ce Ni........ Wao bravo!.... A job well done to you guys kunfa birgeni agaskiya....... Amma hope ka kwana da sanin Cewar ni ka Cuta? Meyasa baka taba fada min cewar kana da aure bah har saida ka bari ka gama gina soyayyarka acikin zuciyata ta yadda kasan I will never let you go..... ?
"Dana kuskura na fada miki hakan, nasan da kin rabu dani wanda na kwana da sanin cewar bazan iya rayuwa babu ke bah, sabida son da nake miki Zahra 'SO' ne wanda ruwa bazai iya kashe kishinta ba.... Gaki da sunan Mummyna da kuma 'yata, hakan shi ya taimaka wajen kara min matsananciyar sonki da kuma kaunarki......... "
"Believe me idan nace maka its not too late for me to leave you har abada now...... " Na fadi hakan Wanda na tabbatar ni kaina am not sure of wat I said.
"Zahra wallahi believe me u cant... " Ya fadi hakan yana kallon k'wayar idanuwana wanda hakan ba k'aramin sanya jikina Sanyi yayi bah. Kasa furta komai nayi sai aikin kallon juna muke Cike da shaukin SO................... 📝
Hafnan's POV
Dearie's pls am sorry naso na rubuta fiye da hakan but my batri is getting down.... See u guys at night.
Tofa Mubeen da Zarex yau fah ake yinta..... Can't wait for episode ten too.
Remember dat ur votes counts.. Thank you all!!
YOURS
©QUEEN HAFNAN©
Advertisement
- In Serial877 Chapters
My Doomsday Territory
On doomsday, Tang Yu unexpectedly got the Lord of the End System, he remained very calm. Lack of experts? I will construct a pub so I can make ten draws in a row; Lack of food? I can’t be too cheap with the large pack full of food supplies sent from the market; Lack of safety? Arrow Tower, Mage Tower Artillery and all kinds of automatic defence buildings. Having many isn’t too many; Lack of equipment? Workshop production must produce high-quality items. Sir, would you like one? We are having a 20% discount special at nine! ………… In short, this is a story of Great Lord Tang building up his territory, attacking some monsters, and ripping off…… Cough, making some money at the same time.
8 1527 - In Serial9 Chapters
Curse of the Lycan
Twenty-year-old Katrina Monich is a scholar studying abroad far from her home in Cape Cod, South Africa. After an ominous meeting with a man at three in the morning, a strange domino effect seems to fall into place. From her content two years in Maryland to an unknown desolate land only miles away, Katrina feels as though things are not as they seem. If only she knew how right she was.
8 110 - In Serial44 Chapters
Ignis
The duaghter of a Navigator house, with all of the obligations and connections that imples, and a few more besides. House Dannan has many obligations and competing interests, and you get to play a part in resolving at least some of them. How much trouble couly one yopung Navigator possibly get into? Quite a lot, as it turns out.Part 2 of the Aegisverse Saga. As to the Sexual Content warning: precisly one chapter will have such content, and it will be clearly marked in the title and description of the chapter. the chapter in question is entirly skippable from a plot standpoint if you do not want to read such content. Second Person is used throughout. If that isn't kosher with you, best to back out now. A Warhammer 40,000 Rogue Trader fanfictionComplete, with a total of 44 chapters and ~45,000 words. On the series - This series was first written as a Choose Your own Adventure (CYoA) on the /r/HFY forum. The between chapter votes have been omitted, as they are not part of the story, despite their influence on it. On the the Author's notes - These were included in the original document, and are included here for the purpose of completeness. Spelling, grammatical, and formatting changes have been made in the process of archiving this story and re-formatting it for publication on Royal Road. None of the contents of the story has been substantially affected. Cover by gej302!
8 172 - In Serial26 Chapters
Noctoseismology
Doctor Roxanne Updyke was isekai'd earlier today. She finds herself in a world of noble heroes and wicked villains, wielding great powers against each other in the never-ending war for justice. An ordinary person would be advised to run for cover. Doctor Roxanne Updyke, however, is a mad scientist and an experienced bounty hunter, from a world of powers more subtle but no less dangerous. The greatest danger isn't the fights between heroes and villains, it's that she'll find something she's unwilling to leave behind when her job is done.
8 112 - In Serial26 Chapters
Over the Mountains // Thorin Oakenshield
Persephone is the rarest race in Middle Earth. She isn't a half breed... but a quarter breed. What she doesnt tell anyone outside of the Wizards is that she is really part elf, dwarf, wizard... and skin changer. When she is asked to join the company of Thorin Oakenshield, she agrees but isn't prepared for what she gets herself into. She is suddenly thrust into an adventure of loyalty, honor, persistence, wisdom, bravery and love.
8 54 - In Serial98 Chapters
One Man's Journey
Adam lived a carefree life between the borders of two rival kingdoms. He worried little of the brewing war. One night, demons assail his home town, shattering his previously calm life. Robbed of half his family and all of his eye sight, Adam starts a tough journey that will go beyond his wildest imagination.At the behest of one of my readers, I will enlarge one tag: TRAGEDY
8 135