《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 30/31
Advertisement
UQUBAR UWAR MIJINA
(Based On True Life Story)(Full Of Sorrow)
https://www.facebook.com/groups/
1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION
~*
*_~ We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~_*
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist.
Dedicated to my
Beloved Baby Fatima Sulaiman Allah ya rayamin ke.
(30)&(31)
To bayan naje border na shiga niger daganan nayi abidjan don sayo kaya,to Alhamduliilah nakai lafiya kuma nasiyo kaya na abinda yakai miliyan hud'u,
To abinda yafaru dani bazan tab'a mantawa dashi ba,shine silar rugujewar rayuwata.
Bayan nabaro Abidjan nazo border dake tsakaninta da Niger custom suka tsayar damu,suka k'arbe duka kayayyakinmu.
Tashin hankali Wanda ba'asa masa rana na shiga,don mafarkin danayi ne ya fad'omin.
Kuka na fashe dashi don ganin basuda niyyar bamu kayanmu,mun kwashe tsawon awa hud'u amma babbansu yak'i kulamu.
Hak'ura mukayi gaba d'aya muka bargun,zuciyata duk ta cunk'ushe don bak'in ciki.
Gabanane ya fad'i tuno da mafarkina,subhanallah na furto tare da karanta innalillahi wainna ilaihirraji'un Allah ajirni fil musibati haza wakhalifni khairun minha,wannan addu'ar ita yakamata mutum yana karantawa aduk lokacin dawani abun yasameka bawai mutum yana ihu ba,Allah yasa mu dace Amin.
Bayan nazo Lagos se wannan matar ta fad'omin,k'iranta nayi tasanar dani inda take,nacemata ganinan zuwa,tace"...se nazo."
Cikin mota ne nake tunanin abinda ke faruwa ga rayuwata,bangama tunani ba wayata tafara ringing,ganin wata y'ar uwarmuce yasa na d'aga,bayan mun gaisa takecemin Fatima yanzu haka ina gida wata mata daga kano takawo gawar y'arki Fatima,ido na zare cikeda fargaba nace"...shikenan narasata na rasa Fatima mafarkina yazama gaskiya,kawai sena saka kaina tsakanin cinyoyina ina kuka mai tsuma rai dasaka tausayi ga duk mai sauraronta,haka har muka iso unguwar.
Advertisement
Unguwace mai kyaun gaske kunsan de yadda Lagos yake da gina ginan manyan gidaje ga kyau da tsari,unguwar gaba da baya gate ne,bayan Na sauk'a nak'irata tamin kwatance har na iso.
Da fara'arta ta tarbeni tana mini sannu da zuwa,bayan mun gaisa tace"... yanzu har kin kai kayanne ko kinbadane?,kuka na fashe dashi nan na fad'amata abinda yake faruwa,hak'uri tabani kan cewa nayi hak'uri Allah yana tare da ni."
Na k'ara dace mata ina hanya aka k'irani aka sanar dani rasuwar y'ata, tace"... Dama kina da y'a?,nace".. Eh inada yara biyu,nan nabata labarin rayuwata ina kuka tana kuka,nima nayi kuka lokacin da take bada labarinta na rayuwa,ba'aiyawa mutum ko kad'an,wasu burinsu su lalata rayuwar jama'a to Allah ya karemu da mugun ji da mugun gani Amin.
Kuka naci gaba dayi saboda rasa Fatima danayi,haka matar tadinga bani hak'uri har nasamu na d'an tsagaita.
Tace"....toh Yanzu zakije yobe d'inne ko yaya?,nace"...inason naje amma ina tsoron kar akamani a kano saboda dukiyar Hajiya."
Tace"....insha Allah bazasu kamakiba kiyita addu'a,to bayan sati uku a gidan Matar nakama hanyar kano a sace a tsorace don tsoron kar'akamani a d'aure ni.
Bayan naje yobe ne natadda gidanmu yananan yanda yake,iyayena naganina suka fashe da kuka,Rungumesu nayi ina kuka suna kuka.
Mama tace"....Fatima haka Allah yaso sa rayuwarki zamuci gaba da miki addu'a,Allah yajik'an Fatima ya gafarta mata,magana ma kasawa nayi se kuka.
Mama tace"....satin dayawue ina zaune a gd ni k'adai naji sallama,bayan nafito naga wata mata mai kud'i ga babbar mota. "
Bayan mun gaisa ko ruwa batashaba,tafara mini bayanin abinda yakawota, tace"...kinzauna a gunta tunda kikabar gida,to bayan tafiyarki Abidjan Fatima ta fara k'enda Wanda hakan yayi sanadin rasuwarta"
Advertisement
Tazomana da gawar Fatima,kuma na tambayeta shin meyasa bata binneta acan ba?,setacemin ita mutum ce Wanda Allah yabawa arziki tana tsoron ranar da zaki waiwayeta ki tambayi Y'arki kinga batada hujjar gamsar dake cewa Y'arki ta rasu kar jama'a su d'auka nayi tsafi ko kud'i da'ita, to wannan dalilin ne yasata kawomana ita.
Kuka nake na jinjina hali irinna Hajiya,mutum ce mai amana kwarai da gaske,nima nan nafad'a musu abinda yasameni,Mama tace"...Uhm Fatima haka Allah yaso da rayuwarki ,inamiki fatan alkhairi a rayuwarki,kuma Hajiya ta tabbatar mana da cewa ita ta yafemiki duniya da lahira gashi Y'arki ta rasu a hannunta.
Taku a kullum Young Novelist.
Royal Blood Typing
Alk'alamin Auta
Advertisement
- In Serial11 Chapters
The Desecrated Keep (Completed)
When a young smith's hamlet is threatened by a dark power thought long vanquished from the world, will he and his unlikely allies be able to end the threat before it's too late? The story will be updated every Monday, Wednesday, and Friday until complete.
8 186 - In Serial17 Chapters
The Unknown
I Just copied this story from CourtingTheMoon (https://m.fanfiction.net/u/4077276/) I Like His/Her Story so i decided to post it in wattpad as i dont see this story in wattpad.Here's the Prologue of the STORYThe war is over, stopped when a sacrifice was made. Percy ended the war with his life but what if he wasn't just a demigod, rather much more. Percy is the unknown and now he watches over his family and friends. But he pays special attention to the only one to capture his heart, the goddess of the moon.
8 126 - In Serial35 Chapters
The Witch and the Werewolf | Remus Lupin x Reader
'Aren't you afraid of me?' 'I'm more afraid of the fact that you make your bed.'What happens when you love one of your best friends a little too much?Reached Number 1 in:#lupinReached Number 2 in: #severussnape#remusxreader#remuslupinxreader
8 141 - In Serial25 Chapters
Kakashi The Hunter
Kakashi dies and life decides it's not his time. He's 28 again and apparently, not in the same world. What happens when he meets four kids that remind him of Team 7? And what happens when he catches the eye of a mysterious clown?Follow Kakashi on his journey in this new life. Totally not being suspicious because he has no nen but he can still walk on walls and do Jutsus? Just who is this Kakashi Hatake?
8 311 - In Serial6 Chapters
Si Ninong at Si Dad
Anu ang gagawin mo kung ang dalawang tiniyingala mong lalaki sa iyong buhay.. Na puronh barako sa tingin ng ibang tao ay makita mong nagkakantutan..Pano mo sasabihin sa mahal mong ina na ang papa art ang bestfriend nyang ninong mo ay merong ginagawang mainit na bawal..
8 80 - In Serial23 Chapters
Return to Ninjago (Book 2 of the Enchanted DVD Player tetralogy)
Y/n is summoned back to Ninjago just as Lloyd is about to be possessed by Morro. After she releases Lloyd from the ghost's hold, things don't get easier from there. The ninja soon find out that the cursed realm is not what it seems.In the meantime, the overlord is planning his return to New Ninjago City, never giving the ninja team a break. The overlord is after Lloyd's golden power, but soon he discovers that y/n might actually be more valuable...•Book 2 in the "The Enchanted DVD Player" seriesHighest Rankings:#1 Lloydxreader 26/09/2019#1 ninjagoships 12/04/2020#1 ninjagofanfiction 14/01/2022Started: September 2019Completed: October 2019Notice: if this story is found on any website other than Wattpad, then it has been taken without permission
8 125

