《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 26/27
Advertisement
569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soo golden a pen,We writer's assiduously percieven No pain,so Magical Our creative golden pen,Be hold our worlds,A product of our pen savour Our worlds for it will cause u no pain~*
🐲🐲🐲
UQUBAR UWAR MIJINA
🐲🐲🐲
(Based On True Life Story(Full Of Sorrow).
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist.
Dedicated to
Granny Ummee Aysha.
Allah yak'ara lafiya yaci gaba da baki kwazo akan komai na.
Hmm inamatuk'ar ji da comment dinku fans,musamman Anti Fauziyya,Mrs Ridwan.
Safe trip Ummin Naeema,Allah yakaiku kuma yadawo daku lfya,gonna miss u.
(26)&(27)
Ina zuwa bada b'ata lokaci ba naje gunsu amma kash anmusu transfer zuwa wani garin,tashin hankali nashiga sosai nabar gun jikina,kwakwalwata,zuciyata dama komai nawa ciyo suke min.
Haka nazauna a cotonue na sati d'aya amma narasa abin yi,bayan sati biyu na koma kano inda naji mummunan labari Wanda ya kusan tafiya da kwakwalwata dama rayuwata gaba d'aya.
Bayan na iso bantadda Baiwar Allahn a gidanba,tana dawowa tafara cewa ina kikaje? haka nan nafad'a mata meke faruwa,zama tayi takama hannuna tace"...Fatima kiyi hak'uri da abinda zan fad'amiki Dan Allah kisama ranki ruwan sanyi".
Tsoro ne yakamani nace"....meyafaru ne wai kiketamin waennan maganganun?,a hankali tace"...ke musulmace kinyi imani da k'addara,Allahn dayabaki Fatima ya karb'i abinsa,Allahn dayafiki sonta ya amsheta sede kiyi hak'uri. "
Nayi tsawon minti ashirin ban motsa ba tunanina ya tsaya cak, bana fahimtar komai kamar ma ba'a duniyar nakeba.
Jijjigani tayi sosai tukun na motsa,ina tuno abinda yafaru kawai senayi dogon suma.
Bantashi daga sumar danayiba seda nayi kwana uku,da kuka matashi inacewa Dan Allah Fatima karkimin haka wlh nayarda na mutu ki rayu,Wayyo Allah na Fatima kidawo bazan....kawai senasake suma bansake sanin inda kaina yakeba se bayan kwana hud'u,Ashe allurar bacci akamin don likitan yabada tabbacin inhar na tashi to zaniya zaucewa.
Advertisement
Dana farka ina kuka ina r'okama y'ata gafara gun Allah,Matar ce ke bani hak'uri da lallami.
Gidnata muka koma nazama ba uhm ba uhm uhm,ko abinci setayi dagaske,danace zanje gun Hajiya tace".....ai batanan tayi tafiya kuma natambaya bansan inda tajeba kuma randa akayi rasuwar ta tafi.
To bayan tafiyata abinda yafaru a gidan Hajiya inda Fatima take SHINE.
Wannan ganin dana musu randa zantafi Cotonou, to bayan sunje asibiti akabasu gado,bayan kwana biyar ta warke sosai har sun dawo gida.
Kunsan yadda ciwon kyanda yake,to sanadiyyar sane ta rasa ranta.
Haka akamata sutura aka kaita gidanta na gaskiya.
To ita kuma Hajiya tayanke shawarar zuwa gun iyayena tunda tanada labarina kuma tasan garinmu,hotunana dake gunta ta d'auka se Wanda tayiwa gawar Fatima da wanda mukayi tare da'ita da Y'arta.
Batasha wiya gun gano gidanmu ba,bayan taje sun tarbeta hannu biyu suka nemi susan daga ina take kuma watake nema tunda basusan taba.
Tafad'a mata komai nata sannan tasanar musu da abinda yake tafe da'ita,a razane Mama tace"...Kina nufin Fatima Y'ar mu kinsan inda take?,tace"...a da ba amma yanzu sam bansan inda takeba,kuma ni wlh koda kayan da kud'in duka sun b'ata nayafemata ,saboda naji dai-dai lokacin data tafi customs sunyi kwacen kaya to ina tsammanin Harda ita,to may be abinda yahanata dawowa kenan,amma muna addu'a tunda dukanmu munsan meke damunta Allah ya tsareta a duk inda take.
To rasuwar Fatima ce ta k'ara raguzamin rayuwa,saboda ina tsananin sonta har cikin raina,to a haka na baro kano nakama hanyar Lagos.
Acikin mota muka had'u da wata mata da yaranta, to dayake inda son yara akwai wata Y'ar k'arama acikinsu mai suna Fatima,haka kawai naji inasonta don haka ko'ina muka sauk'a innaga abu sena siyama yaran.
Advertisement
Gata yarinyar bazata wuce sa'annin Fatima na ba,gata itama kyekkyawa da'ita, to ahaka harnafara janta da wasa dayake kujerunmu na kusa.
Nace"....miye sunan ki cikin gwarancinta tace"...Fatima,sontane ya sake shiga ta a karo na biyu nace"....Allah ya rayaki ya miki albarka cikin gwarancinta tace"...mamin a raina nace"...itama tanada wayo Kamar Fatima ta.
Tohm kubiyoni donjin yazata kaya ne.
Taku a kullum Young Novelist.
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Royal Blood Typing
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Alk'alamin Auta✍
Advertisement
- In Serial9 Chapters
Magical Elevator
An amazing elevator. Takes the main character through one world after another. The protagonist slowly grows into an awesome person
8 144 - In Serial56 Chapters
The Juggernaut
THE JUGGERNAUT is a complete story, but is being released chapter by chapter on Royal Road. If you can't want to see what happens buy your own copy at www.peteradixon.com The Juggernaut: A city in space built from the twisted wreck of a thousand ships, in a decaying orbit around a dying star. Hunting ground of pirates, outlaws, and criminal gangs. Haven of outcasts and orphans. The last refuge of the dispossessed. The city Tila Vasquez now calls home. Tila’s parents, and thousands of others, were lost twelve years before when the colony mission to Baru failed. The colony ships Rising Star and New Dawn were destroyed. The Far Horizon was never heard from again. So when Tila finds an impossible ship buried deep within the city – a shuttle from the Far Horizon – she sets out with her friends Ellie and Malachi to uncover the truth behind the colony mission and the deaths of her parents. But some things are buried for a reason, and some secrets should never be revealed… The Juggernaut: Now or never Watch the trailer at http://www.peteradixon.com/books/the-juggernaut/
8 130 - In Serial51 Chapters
Marriage in Corrosive Love
If Shen Qingkong knew that Mu Linxuan married her just for her face similar to his first love, she wouldn't marry him no matter how much she loved him! This might be a wrong marriage, but how could she just give up her love for him so easily? Who would be the final winner in this corrosive love?... Welcome to read all of the realesed chapters of Marriage in Corrosive Love on Flying Lines.
8 355 - In Serial19 Chapters
A Flight of Broken Wings
Six hundred years ago, humanity rose up in revolt against the Aeriels, who were driven from earth and back into their homeland of Vaan after a bloody and glorious war. Eight years ago, Ruban's home was destroyed and his family murdered by an Aeriel. When a new Aeriel threat looms over Ragah, the capital city of Vandram, Ruban Kinoh must do everything in his power to avenge his family's past and protect the future of his country. Which is hard enough without being saddled with a pretty and pompous aristocrat, who seems as useless as he is vain. Faced with a conspiracy that might cost humanity its hard-won freedom, and accompanied by the bejeweled and glitter-clad Ashwin Kwan, Ruban begins his journey into a land where the past and the future intertwine.
8 100 - In Serial46 Chapters
My Mate : Lizkook
Lisa is just an ordinary girl. Well, that's what she wants to think. She is a vampire. As vampires evolved to her time they are now much different. They don't drink blood and don't have many powers. The only powers they possess is to see if someone is a vampire and their status which is their life in the group. Not all vampires are weak and not dangerous. The leader of her group, or should she say leaders; because there are multiple are the only ones who have powers and strong powers with that. She gets into a small problem with one of the leaders, Jeon Jungkook and he starts hating on her. Until a fateful day where everything is uncovered and spilled. The truth comes like a dagger but a lethal one as it turns to joy, love, and jealousy.Will her past, present and future shape her life as she knows it?What will become of her and her so-called "peaceful" world?Big thanks to @KooKooCash for the great covers.
8 284 - In Serial44 Chapters
Consumed; ʜᴀʏʟᴇʏ. ᴍ
"She's been through more hell then you'll ever Know. But, thats what gives her edge... You can't touch a woman who wears pain like the grandest of diamonds around her Neck"-Alfa (C)The OriginalsS1-•Slow Burn, Hayley Marshall X Fem!OC•Best Ratings:#1 Hayley Marshall#9 Heretic#11 Rebekah Mikaelson #5 theoriginals{started- 14.4.2022}
8 433

