《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 26/27
Advertisement
569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soo golden a pen,We writer's assiduously percieven No pain,so Magical Our creative golden pen,Be hold our worlds,A product of our pen savour Our worlds for it will cause u no pain~*
🐲🐲🐲
UQUBAR UWAR MIJINA
🐲🐲🐲
(Based On True Life Story(Full Of Sorrow).
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist.
Dedicated to
Granny Ummee Aysha.
Allah yak'ara lafiya yaci gaba da baki kwazo akan komai na.
Hmm inamatuk'ar ji da comment dinku fans,musamman Anti Fauziyya,Mrs Ridwan.
Safe trip Ummin Naeema,Allah yakaiku kuma yadawo daku lfya,gonna miss u.
(26)&(27)
Ina zuwa bada b'ata lokaci ba naje gunsu amma kash anmusu transfer zuwa wani garin,tashin hankali nashiga sosai nabar gun jikina,kwakwalwata,zuciyata dama komai nawa ciyo suke min.
Haka nazauna a cotonue na sati d'aya amma narasa abin yi,bayan sati biyu na koma kano inda naji mummunan labari Wanda ya kusan tafiya da kwakwalwata dama rayuwata gaba d'aya.
Bayan na iso bantadda Baiwar Allahn a gidanba,tana dawowa tafara cewa ina kikaje? haka nan nafad'a mata meke faruwa,zama tayi takama hannuna tace"...Fatima kiyi hak'uri da abinda zan fad'amiki Dan Allah kisama ranki ruwan sanyi".
Tsoro ne yakamani nace"....meyafaru ne wai kiketamin waennan maganganun?,a hankali tace"...ke musulmace kinyi imani da k'addara,Allahn dayabaki Fatima ya karb'i abinsa,Allahn dayafiki sonta ya amsheta sede kiyi hak'uri. "
Nayi tsawon minti ashirin ban motsa ba tunanina ya tsaya cak, bana fahimtar komai kamar ma ba'a duniyar nakeba.
Jijjigani tayi sosai tukun na motsa,ina tuno abinda yafaru kawai senayi dogon suma.
Bantashi daga sumar danayiba seda nayi kwana uku,da kuka matashi inacewa Dan Allah Fatima karkimin haka wlh nayarda na mutu ki rayu,Wayyo Allah na Fatima kidawo bazan....kawai senasake suma bansake sanin inda kaina yakeba se bayan kwana hud'u,Ashe allurar bacci akamin don likitan yabada tabbacin inhar na tashi to zaniya zaucewa.
Advertisement
Dana farka ina kuka ina r'okama y'ata gafara gun Allah,Matar ce ke bani hak'uri da lallami.
Gidnata muka koma nazama ba uhm ba uhm uhm,ko abinci setayi dagaske,danace zanje gun Hajiya tace".....ai batanan tayi tafiya kuma natambaya bansan inda tajeba kuma randa akayi rasuwar ta tafi.
To bayan tafiyata abinda yafaru a gidan Hajiya inda Fatima take SHINE.
Wannan ganin dana musu randa zantafi Cotonou, to bayan sunje asibiti akabasu gado,bayan kwana biyar ta warke sosai har sun dawo gida.
Kunsan yadda ciwon kyanda yake,to sanadiyyar sane ta rasa ranta.
Haka akamata sutura aka kaita gidanta na gaskiya.
To ita kuma Hajiya tayanke shawarar zuwa gun iyayena tunda tanada labarina kuma tasan garinmu,hotunana dake gunta ta d'auka se Wanda tayiwa gawar Fatima da wanda mukayi tare da'ita da Y'arta.
Batasha wiya gun gano gidanmu ba,bayan taje sun tarbeta hannu biyu suka nemi susan daga ina take kuma watake nema tunda basusan taba.
Tafad'a mata komai nata sannan tasanar musu da abinda yake tafe da'ita,a razane Mama tace"...Kina nufin Fatima Y'ar mu kinsan inda take?,tace"...a da ba amma yanzu sam bansan inda takeba,kuma ni wlh koda kayan da kud'in duka sun b'ata nayafemata ,saboda naji dai-dai lokacin data tafi customs sunyi kwacen kaya to ina tsammanin Harda ita,to may be abinda yahanata dawowa kenan,amma muna addu'a tunda dukanmu munsan meke damunta Allah ya tsareta a duk inda take.
To rasuwar Fatima ce ta k'ara raguzamin rayuwa,saboda ina tsananin sonta har cikin raina,to a haka na baro kano nakama hanyar Lagos.
Acikin mota muka had'u da wata mata da yaranta, to dayake inda son yara akwai wata Y'ar k'arama acikinsu mai suna Fatima,haka kawai naji inasonta don haka ko'ina muka sauk'a innaga abu sena siyama yaran.
Advertisement
Gata yarinyar bazata wuce sa'annin Fatima na ba,gata itama kyekkyawa da'ita, to ahaka harnafara janta da wasa dayake kujerunmu na kusa.
Nace"....miye sunan ki cikin gwarancinta tace"...Fatima,sontane ya sake shiga ta a karo na biyu nace"....Allah ya rayaki ya miki albarka cikin gwarancinta tace"...mamin a raina nace"...itama tanada wayo Kamar Fatima ta.
Tohm kubiyoni donjin yazata kaya ne.
Taku a kullum Young Novelist.
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Royal Blood Typing
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Alk'alamin Auta✍✍✍
Advertisement
- End89 Chapters
Beautiful Wife And Genius Son
Interview (YGZ – Father, ZZ – Mother, ZW – Son)1. What is something you carry everywhere with you? YGZ: A gun. ZZ: I prefer being indoors, specifically inside a lab. ZW: Anything that has access to the internet.2. What is your favorite hobby? YGZ: Shooting. ZZ: Experimenting. ZW: Hacking.3. What is your worst fear? YGZ: My wife’s cooking. ZZ: My lab burning. ZW: No access to the internet.4. What is your spirit animal and why? YGZ: A Bigfoot – has hands to hold a gun. ZZ: An eagle – has good vision, useful for observing. ZW: A Spider – can spin a web.5. What is your biggest regret? YGZ: Letting my wife escape after our first night. ZZ: My son being a genius. I chose YGZ to be the father of my child because I thought he was a himbo. ZW: Not reuniting my parents sooner.
8 677 - In Serial7 Chapters
A Hero Past the 25th
Ever since she was a child, Itaka Izumi dreamed of being transported into a world of medieval fantasy, where to live her life as a brave hero by the sword. One day, by a miracle, Izumi actually gets her way. Only—she's a child no more. Knight princess Yuliana escapes the Kingdom of Langoria, defying the king and the law, in an effort to save her world from a prophecy of doom. Caught in a bind, she is saved by a champion, one summoned from another world. But definitely not the kind of a champion she wanted. By forces of circumstances, the two women end up journeying together through the deceitful world of Ortho, where the greatest threat is not always a wild beast, or a monster, but might as well be fellow man. This is part 1 of A Hero Past the 25th Part 2 | Part 3 | Part 4-7 Now available in paperback and hardcover at Amazon!
8 219 - In Serial8 Chapters
The Edgars
A serial killer is wreaking havoc in a small European village, and Charles Edgar believes his estranged brother to be the culprit. But little does he know that a much darker truth lies behind the bloodshed; one that will bring betrayal and destruction to the entire Edgar lineage. (This is a one-act play. A (beat) indicates a pause in the dialogue.) Also, please feel free to rip this story apart in the reviews (if you're so inclined). I really want to improve as a writer, so any criticisms are more than welcomed.
8 214 - In Serial11 Chapters
Written In Stone
What if the powers of the world were yours to command, what if everyone had that power? What if the king of your people was the most evil and powerful ruler to ever live, and he was hunting you, saying you were crimanals. That if you got caught you would disappear forever, with no body to recover because you know his secrets whether you know it or not.
8 99 - In Serial21 Chapters
Fly On Your Own
The island of Berk has become a peaceful utopia, where dragons and people have lived in peace for years, But as Berk becomes more and more crowded with dragons, a new villain threatens to take them all away. Before long, it's a race against the fiercest foe Hiccup and Reign have ever faced, in an effort to not only save Toothless, but let him live in peace with the newly discovered Light Fury. All Rights Reserved, Dreamworks Animation Studios, 2019.
8 83 - In Serial36 Chapters
Magi x Fairy Tail Crossover
Magi and Fairy Tail crossover. While Natsu's twin sister, Sora, is fighting an enemy, she gets transported to the world of Magi. Along the road, she meets Aladdin and company, and shows what it means to have a family. I suck at summaries so bear with me. Magi and Fairy Tail belong to the rightful owners.
8 126

