《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 26/27
Advertisement
569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soo golden a pen,We writer's assiduously percieven No pain,so Magical Our creative golden pen,Be hold our worlds,A product of our pen savour Our worlds for it will cause u no pain~*
🐲🐲🐲
UQUBAR UWAR MIJINA
🐲🐲🐲
(Based On True Life Story(Full Of Sorrow).
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist.
Dedicated to
Granny Ummee Aysha.
Allah yak'ara lafiya yaci gaba da baki kwazo akan komai na.
Hmm inamatuk'ar ji da comment dinku fans,musamman Anti Fauziyya,Mrs Ridwan.
Safe trip Ummin Naeema,Allah yakaiku kuma yadawo daku lfya,gonna miss u.
(26)&(27)
Ina zuwa bada b'ata lokaci ba naje gunsu amma kash anmusu transfer zuwa wani garin,tashin hankali nashiga sosai nabar gun jikina,kwakwalwata,zuciyata dama komai nawa ciyo suke min.
Haka nazauna a cotonue na sati d'aya amma narasa abin yi,bayan sati biyu na koma kano inda naji mummunan labari Wanda ya kusan tafiya da kwakwalwata dama rayuwata gaba d'aya.
Bayan na iso bantadda Baiwar Allahn a gidanba,tana dawowa tafara cewa ina kikaje? haka nan nafad'a mata meke faruwa,zama tayi takama hannuna tace"...Fatima kiyi hak'uri da abinda zan fad'amiki Dan Allah kisama ranki ruwan sanyi".
Tsoro ne yakamani nace"....meyafaru ne wai kiketamin waennan maganganun?,a hankali tace"...ke musulmace kinyi imani da k'addara,Allahn dayabaki Fatima ya karb'i abinsa,Allahn dayafiki sonta ya amsheta sede kiyi hak'uri. "
Nayi tsawon minti ashirin ban motsa ba tunanina ya tsaya cak, bana fahimtar komai kamar ma ba'a duniyar nakeba.
Jijjigani tayi sosai tukun na motsa,ina tuno abinda yafaru kawai senayi dogon suma.
Bantashi daga sumar danayiba seda nayi kwana uku,da kuka matashi inacewa Dan Allah Fatima karkimin haka wlh nayarda na mutu ki rayu,Wayyo Allah na Fatima kidawo bazan....kawai senasake suma bansake sanin inda kaina yakeba se bayan kwana hud'u,Ashe allurar bacci akamin don likitan yabada tabbacin inhar na tashi to zaniya zaucewa.
Advertisement
Dana farka ina kuka ina r'okama y'ata gafara gun Allah,Matar ce ke bani hak'uri da lallami.
Gidnata muka koma nazama ba uhm ba uhm uhm,ko abinci setayi dagaske,danace zanje gun Hajiya tace".....ai batanan tayi tafiya kuma natambaya bansan inda tajeba kuma randa akayi rasuwar ta tafi.
To bayan tafiyata abinda yafaru a gidan Hajiya inda Fatima take SHINE.
Wannan ganin dana musu randa zantafi Cotonou, to bayan sunje asibiti akabasu gado,bayan kwana biyar ta warke sosai har sun dawo gida.
Kunsan yadda ciwon kyanda yake,to sanadiyyar sane ta rasa ranta.
Haka akamata sutura aka kaita gidanta na gaskiya.
To ita kuma Hajiya tayanke shawarar zuwa gun iyayena tunda tanada labarina kuma tasan garinmu,hotunana dake gunta ta d'auka se Wanda tayiwa gawar Fatima da wanda mukayi tare da'ita da Y'arta.
Batasha wiya gun gano gidanmu ba,bayan taje sun tarbeta hannu biyu suka nemi susan daga ina take kuma watake nema tunda basusan taba.
Tafad'a mata komai nata sannan tasanar musu da abinda yake tafe da'ita,a razane Mama tace"...Kina nufin Fatima Y'ar mu kinsan inda take?,tace"...a da ba amma yanzu sam bansan inda takeba,kuma ni wlh koda kayan da kud'in duka sun b'ata nayafemata ,saboda naji dai-dai lokacin data tafi customs sunyi kwacen kaya to ina tsammanin Harda ita,to may be abinda yahanata dawowa kenan,amma muna addu'a tunda dukanmu munsan meke damunta Allah ya tsareta a duk inda take.
To rasuwar Fatima ce ta k'ara raguzamin rayuwa,saboda ina tsananin sonta har cikin raina,to a haka na baro kano nakama hanyar Lagos.
Acikin mota muka had'u da wata mata da yaranta, to dayake inda son yara akwai wata Y'ar k'arama acikinsu mai suna Fatima,haka kawai naji inasonta don haka ko'ina muka sauk'a innaga abu sena siyama yaran.
Advertisement
Gata yarinyar bazata wuce sa'annin Fatima na ba,gata itama kyekkyawa da'ita, to ahaka harnafara janta da wasa dayake kujerunmu na kusa.
Nace"....miye sunan ki cikin gwarancinta tace"...Fatima,sontane ya sake shiga ta a karo na biyu nace"....Allah ya rayaki ya miki albarka cikin gwarancinta tace"...mamin a raina nace"...itama tanada wayo Kamar Fatima ta.
Tohm kubiyoni donjin yazata kaya ne.
Taku a kullum Young Novelist.
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Royal Blood Typing
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Alk'alamin Auta✍✍✍
Advertisement
- In Serial12 Chapters
The Lightning Witch
Daramethe was a hedgewitch until lightning struck her for a second time, and she gained incredible, devastating power. Her husband is a blacksmith who loves his tiny electrical wife, and would like prophets to stop kidnapping him.
8 178 - In Serial27 Chapters
Lord of the Night
My name is Laoch. I have stained the plains of the Badlands with blood. I have made legions vanish and knights weep for their mothers. I have started and ended ages with the swing of a sword. I have stolen the souls of the wicked and the just. I have walked paths in the night that dragons fear to fly over in the day and led armies of skeletons against creatures that men fear too much to fight.I have returned, and this is just the begining. I will regain what was once mine. Stand in my way at your peril.My name is Laoch, the Skeleton King, if you have not heard of me. You surely will. Follow the newly summoned Skeleton as he discovers his purpose while carving out a place he can call home in a confusing new world. .
8 169 - In Serial6 Chapters
Red Reckoning - Yancy Lazarus Book 6
Look who just dragged himself out of Hell… Yancy Lazarus—mage, bluesman, and Hand of Fate—is back from Hell, and the world of the living ain't what it used to be. The Guild of the Staff is broken, his friends are being hunted down, and the pact between the supernatural nations is on the brink of collapse. Someone needs to shoot some sense into people, and if there's one thing Yancy knows about a job well done, it's that you have to do it yourself. But the ringmaster at the center of this evil clown circus is the Morrigan, the Irish War Walker of Old, and she's cooked up a nasty new ritual that could be the end of humanity. This isn't like the last time she faced Yancy, however. Fueled by both cleansing magic and demonic fire, Yancy and his crew of supernatural misfits are packing more heat than she can handle. A reckoning of epic proportions is coming.
8 144 - In Serial17 Chapters
The Curse
The Curse is a play which dramatises the story of Professor Fayemi, the genius of Chemistry Department in a university who decides to victimise a beautiful lady in his department for not submitting to his sexual advances. Elizabeth, the female student, remainss admamant until the professor threatens to fail her fiance who is in his final year in the same department unless she bows to his wishes. Unfortunately, the whole thing ends in a catrastrophe that consumes the professor and other characters in the play.
8 166 - In Serial27 Chapters
The Invitation
The Armeshire manor has been known for its extravagant yearly revels. But, it is all a cover. When five complete strangers are invited for a once in a lifetime opportunity, things begin to unravel. From beach-side parties to mysterious deaths, they are thrust into a world of glamour and mystery and we know that all things perfect don't always stay that way.
8 198 - In Serial20 Chapters
Claws and Lightning (Male Zeraora Reader x Boku no Hero Academia)
(Y/N) Zeraora. Born with traits and characteristics of a tiger and electrokinetic powers. His origins are unknown, found by the Wild Wild Pussy Cats at a young age and soon taken in by them. Years pass and he eventually turns his attention to the path of heroism. A path that would soon help to unveil the mystery that is his origins."Keep your claws sharp but keep your senses sharper."(Y/N) ZeraoraDisclaimer: I do not own Pokemon, or My Hero Academia, this fanfic is for fun, to show my enjoyment for BNHA manga/anime, and one of my favorite pokemon. I also do not own any songs used my story. Again, all right reserved to their owners.
8 211

