《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 10/11
Advertisement
🐲🐲🐲
UQUBAR UWAR MIJINA
🐲🐲🐲
(Based on true Life Story)(full of sorrow)
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist
Dedicated to.
My New Born Baby.
Allah ya rayamin ke cikin baiwa da hazak'a,yabawa mahaifiyarki lafiya da kwanciyar hankali duniya da lahiri,ya bud'ewa mahaifinki wato My best Broza,Allah ka rayashi tare da Anti deejersa,tnx 4 giving me a baby.
(10)&(11)
Uhm bayan rabuwa ta da Khamis da wata uku, yasamu karayar arziki inda duk wani duk'iyarsa ta lalace yazama babu komai se gidan dayake ciki.
Mama tana farincikin natafi zataci arziki ta aura masa wacce takeso,kwatsam saitaji labarin cewa aiii gobara ta kama gidan mai na Khamis, kuma b'araryi sunje company d'insa sunyi sata sun tafi da motar da'aka kawo masa kaya aciki.
Tashin hankali tashiga sosai,shi kuwa Khamis be wani damuba sosai,saboda rashin matarsa dayakejin zafinsa,kuma dama Malamai sunsha fad'a masa matarsa tana da arziki a jiki itace silar arzikinsa.
Zuwa tayi gidan tana kuka,tace".....Khamis kayi hak'uri da abinda yafaru,daman nasan tunda ka rabu da yarinyarnan nasan bazata barka a banzaba to nima nayi alk'awarin bazan zauna banza ba.
Yace"....haba Mama kidaina cewa haka ni nasan Fatima bazatamin komai ba kawai de k'addarace Allah ya bamu ikon cinyewa."
Da sauri tace"..... Kaide Allah yabaka ikon cinye jarabawa,amma wannan ba k'addara bace,kuma wlh saina d'auki mataki akan yarinyar nan,fuu ta fice ta barshi cikin tunani."
Allah kabamu iyaye na gari Amin.
*************************
To mutumin damuka had'u dashi ya nacemin damaganar aure,nikuma sam aure baya raina,amma tsabar naci seda yaje har gun kawu na yamasa magana.
Daganan kuma kawu na yace"....dole nayi aure ko inaso ko banaso,haka na hak'ura na yarda da auren.
Uhmm Mahaifiyar Khamis najin zanyi aure taje ta samu boka tace masa ya hana auren gaba d'aya,haka kuwa akayi har lokacin da'akayi zasu kawo kaya basu kawo ba kuma har lokacin be daina zuwa guna ba,nima kuma ban hanashi ba saboda nasan ina sonsa amma bada aure ba.
Advertisement
Uhmm Allah kamana mafita me kyau.
Shekarar mu d'aya da Ahmad amma babu maganar aure a junanmu,duk da muna mutuk'ar son junanmu amma ba halin auren juna.
Ana haka ne na tsinci kaina da samun juna biyu,wato inada ciki.
Tashin hankali na shiga Mara misaltuwa nan na sanar da Ahmad yace".....yana son abinsa amma na bijire nace wlhh saina cire cikin to na haifeshi da wani ido zan k'alli jama'a?"
Don haka naje na samu wani likita nace"....don Allah ya zubarmin da cikin,yace"....cikina yanzu watansa daya na bari se ya kai wata uku,haka na tashi na koma gida badon raina yaso ba.
Kuma banfad'awa kowa ba,saboda tsoron abinda ze biyo baya.
Cikina nakaiwa wata biyu na koma gun likitan,nan yabani wani magani yace nasha zai fita,duk da ina tsoro amma haka naje nasha maganin amma kusan kwana biyu magani yak'i aiki.
Na koma na fad'a masa yak'ara bani wani,amma the result is the same.
Don haka nakoma gun wani likitan saboda azatona wannnna bayason yamin abinda nakeso,Uhm anya Fatima daga gunsane kuwa.
Sabon likitan Dana canzama haka the same thing,haka naketa canza doctors Amma duk d'aya, harna gaji nadaina zuwa gun likitoci kuma ko irin laulayin masu ciki banayi.
Haka naketa zama sainaji Allah ya d'auramin son abinda ke cikina,don haka sena yanke hukuncin fuskantar komai akansa.
Uhmmm Anya Fatima zaki iya kuwa.
To muje zuwa donjin abin al'ajabin dake gaba.
Taku a kullum:::Young Novelist.
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Royal Blood Typing
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Alk'alamin Auta
Advertisement
- In Serial212 Chapters
Epic Of The Demonic Sage
Lucius was a man born to a pair of lowly servants that worked for the Great Demon worshiping Barrom clan. Growing up in the harsh conditions of the Barrom clan where magic and power reigned supreme, he weathered though humiliation and schemes. Knowing that he wanted to be the oppressor than the oppressed, he began his conquest. Not averse to betraying or scheming, Lucius made use of his allies as mere pawns to be sacrificed.
8 350 - In Serial7 Chapters
Rise Of The Swarm
This story is about man who gets reincarnated into a Zerg and now has learn a bit about himself and the people around him, if he wishes to survive. ******This is my first novel, sorry if it's a little bad (that's also why my description is horrible) but I promise it gonna get better I don't own the cover page( If I get one) Scribblehub : StarsignRoyal Road : Starsign**** Disclaimer: this book may have descriptions of sexual conduct and violence. Viewers discretion is advised Disclaimer:I don't own any character or anything form Starcraft
8 70 - In Serial10 Chapters
Road
Life is a road we thread. This story is about the life of people trying to live a second, better life.
8 89 - In Serial59 Chapters
Defy the Legends
"The hand of Fate works in ways inconceivable to those uneducated in her divine method. No trial reaches an end until she sings of it's conclusion... and she's very shy." ~??? Defy The Legends follows a group of forgotten heroes dubbed the "Defiant," each of nine being the reincarnations of legendary warriors embodying the virtues of humanity, who defended the world of Takera from the denizens of the Void thousands of years past. Through cryptic and oftentimes dire means, each coming of these heroes are slowly but surely drawn to each other by an age-old bond, bringing them together when the world is on the brink of annihilation: this cataclysm known as the Great Schism. However, they now remain scattered throughout the world, following a horrific event that ultimately left all but one with a curse to nullify their bond, ensuring that they'd never reunite to prevent the Schism's next arrival. One of those possibly stricken with this curse is named Kyoya Miskrit, the miscreant unknowingly pursuing a path with no way back -- and with a new threat arising from deep within the Demons' Void, he's forced to trust someone believing themselves to be a long-lost ally and assist them in gathering the Defiant once again, in hopes of silencing the whispers of darkness that have begun creeping back from the depths... ...Only this time, for good. _________________________________________________________________________ ***As of Feb. 1st, 2021, the version of this fiction found on Wattpadd is officially synced with the version showcased here. Thank you for your patience!
8 433 - In Serial14 Chapters
The Order
The Order takes place within the Human-led Empire, within Glory City. In this Empire in which Magic is policed and its use is regulated, Mages are required to have a licence in order to practice Magic. The Magically inclined, Non-Human Races that have lived under Human rule lived a markedly different life to Humans, which had led to a somewhat contentious relationship. A law enforcement agency known as The Order is responsible for maintaining Magical order, and is also responsible for doling out justice to those who break the law. Consisting of the Magic using Mages, and the more technologically inclined Knights, these Agents are regarded as protectors by some, but as oppressors by many. The tale follows the exploits of Izano Zuko, a mysterious man, covered from head to toe in burn scars and wrapped in bandages. He arrives in Glory City with the backing of the City Lord, unknown abilities and secret intentions. Trouble starts up almost as soon as he arrives, and Zuko is thrown into a conflict between the Order and an unknown enemy. This is a complete book, and I plan to upload a chapter every week or so. No cover as yet.
8 70 - In Serial20 Chapters
crush | park jimin
she wrote him letters out of pure devotion; he ignored them because it was a waste of time. [ © btsayper ] [ √completed : June 12, 2016 ] [ E D I T E D ]
8 231

