《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 4/5
Advertisement
🐲🐲🐲
UQUBAR UWAR MIJINA
🐲🐲🐲
(Based On True Life Story)(Full of Sorrow)
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist
✍✍✍✍✍✍✍✍
GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION
✍✍✍✍✍✍✍✍
❄We are bearers of soo golden a gun, we write assiduously perceive no pain, so magical our creative golden pen, be hold our words, A product of our pen savour our words for it will cause u no pain❄
Dedicated to
ABDOOOUUL❤🔥One love 4 ur care nd prayers.
(4)&(5)
Ana saura sati d'aya biki ,lokacin angama wani shirye shirye komai ya kammala lokaci kawai ake jira.
Yau takama laraba duk wani dangi nawa sun iso,wasuma daga guri mai nisa amma har sun iso,hak'ik'a naji dad'in ganinsu.
Washe gari alhamis yakama saka lalle,haka akasamin lalle ma a al'adance.
Washe gari da safe ran juma'a jama'a suka shaida d'aurin aurena da Khamis Wanda d'aurin auren yasamu halartar mutane dayawa daga ko'ina saboda Alhamduliilah Baba na yanada jama'a.
Ba'ayi wata bidi'a ba amma anyi walima anci ansha an k'ayatar,muna dawowa gida na shirya cikin shadda mai tsada da sark'ar gwal da d'ankunne da abin hannu duk iri d'aya.
Haka akazo tafiya dani amma fir nak'i fita ina kukan rabuwa da iyayena ,haka naje na rungumi Ummana ina kuka kamar anmin mutuwa itama kuka take tanamin fatan Allah yazaunar dani lafiya yakareni daga sharri.
Haka aka turani cikin mota aka kaini gidana wanda babu nisa da na surukata,toh Bayan anshigar dani d'akina na shiga da k'afar da k'afar dama nayi nafila kamar yadda malamai suka nuna.
Bayan kowa ya wuce ne ango ya shigo tare da abokansa ,bayan sunyi nasihohinsu da sauransu suma suka wuce,bayan duk wani abinda musulunci ya tanada.
Alhamduliilah angona yasameni cikakkiyar budurwa,Wanda hakan yasashi k'ara mini wani girma a zuciyarsa.
Da safe daga gidan Mahaifiyarsa aka kawomana abinci,toh nikam ganin haka yasa naji inason uwarmijina nace"....Ashe abinda ake fad'a akanta ba gaskiya bane.
Advertisement
Uhmm karkiyi saurin yanke hukunci Fatee Ba'anan gizo ke sak'a ba
Haka rayuwa take tafiya cikin lafiya da kwanciyar hankali,har nayi sati Mahaifiyarsa ce ke aiko mana da abinci.
Bayan sati d'aya ne nafara girki,inda na girka abinci na aika mata dashi harta aikomin da sak'on gaisuwa.
Bayan wata d'aya da auranmu naje gaida uwar mijina,munsameta a zaune a parlour tana kallo.
Har kasa na tsuguna na gaidata ta amsa fuska babu walwala,gaba nane fad'i nace"....to meke shirin faruwa ne?.
Haka bandad'eba na koma gida saboda Sam kallon datake Nina dashi bangane masa ba,tundaga ranar bansake zuwa ba saboda ni mutum ce mai tsoron zuciya da hak'uri.
Cikin ikon Allah falalar arziki tafara bud'ewa mijina,to rannan yaje gun wani Malami don kaiwa sadaqa.
Bayan sun gaisa da Malamin,saboda a matsayin kawu yake agunsa,se yace masa Khamis zan fad'a maka wata magana matarka itace silar da ubangiji yasa kakesamun falala matarka tana d'auke da arziki ga duk namijin daya aureta kuma Bayan haka matarka alkhairi ce ga rayuwarka don haka ka rik'eta hannu biyu don ita ba abin wulak'antawa bace.
Godiya ya masa yana mejin dad'i ya samu mata mai rik'on Addini ga sanin yakamata,daya dawo gida ma cikin farinciki yake.
Toh bayan Wata shida da auranmu abubuwa suka fara canzawa daga uwar mijina saboda sam yanzu ta tsiri wani hali saita zo gidana tayini tana masifa,koda yayi niyyaryin magan sai inmasa nuni daya bari saboda ita mmahaifiyace,kuma ni duk abinda takemin bantaba nuna damuwa taba.
Toh akwai ranar datazo ta tarar banda lafiya,a maimakon ta tausayamin saita rufeni da duka wai tazo ko ruwa ban bataba.
Tana cikin dukana gashi ni nakasa tashi,sai Allah ya kawo Khamis tana ganinshi tafara kukan munafirci wai tazo nace ta koma ai ba gidan ubanta bane.
Advertisement
Sanin halinta kuma ana tsaye akayi batare da sanintaba yasashi fara bata hak'uri,dakyar ta hak'ura ta tafi.
Shikuma guna yazo a hankali yace"....Dan Allah Fatima kiyi hak'uri ban aureki ba saida uwata ta yarjemin kuma don ina sonki plss kina hak'uri WATARANA SAI LABARI.
A hankali nace ba komai ya wuce,yace"....meke damunkine?,nace"....ciwon ciki nake amma yanzu da sauk'i,shiya taimakamin na dafa mana abinci mai sauri sannan nasha magani muka kwanta.
Ku kasance tare da Young Novelist.
Comment .
Like.
Share.
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Royal Blood Typing
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Advertisement
- In Serial15 Chapters
Cold Space, a LITRPG space story.
A Litrpg story that takes place in the future. Mankind has conquered the solar system at least digitally, and with 2 billion players in the game there are a lot of options for players. The only thing the Mc wants is to deal with the person who was instrumental in getting him banned from the game a year ago. He might have a chance if he can survive a out of control spaceship about to crash on an asteroid, a crazy pirate that wants him dead and a abandoned Russian secret base. Pretty rough for your first log in to the game.
8 179 - In Serial30 Chapters
Our Shattered Realms
*This is a learning experience for me so please keep in mind that I am attempting to work on some of the issues brought to my attention early on. However I haven't yet gone back to redo the early chapters.* Less than two days ago every piece of electronics in the world stopped working for more than two hours. The death toll was immense. Hospital equipment failed, cars stopped in the middle of the street, planes fell from the sky, and homework was lost at the worst possible moment. We found out that it was just the flicker and hum of The System warming up. Now we see the true cost of our new world. A Dark comedy that focuses on a few of the many people who aren't stuck in a high level dungeon when our world is translated and joined to Our Shattered Realms. This is my first story that I have published. I welcome any criticism that you have for me. Thank you for reading and I hope you enjoy!
8 231 - In Serial13 Chapters
(OUAT) Regina Mills/ Evil Queen x Reader Oneshots/Imagines/Scenarios
I decided to write some oneshots, scenarios and imagines about my favorite character from Once Upon A Time: Regina Mills. I might add some other favorite OUAT characters in here if I want to. Any photos, gifs or songs mentioned in this belong to their rightful owners. Please don't write anything mean, rude or hurtful in the comments.I hope that all of you will enjoy this.
8 277 - In Serial61 Chapters
Pride and Prejudice (1813)
The story follows the main character Elizabeth Bennet as she deals with issues of manners, upbringing, morality, education, and marriage in the society of the landed gentry of early 19th-century England. Elizabeth is the second of five daughters of a country gentleman living near the fictional town of Meryton in Hertfordshire, near London.
8 212 - In Serial6 Chapters
Blushie // The Goonies
Jess lived in New York until her mom dies. Jess's dad had left when she was younger so she had lost every thing now. She was going to be sent to Astoria Oregon to live with her Aunt and Uncle and cousin Mouth. When she meets the Goonies they call her Blushie because all she does is turn red. She falls for Mikey with his darkish blonde hair and light eyes. Where will this adventure take her.I do not own the Goonies I only own my ideas and the characters I create.
8 211 - In Serial70 Chapters
Vox Corpis [Harmione]
Following the events of The Goblet of Fire, Harry spends the summer with the Grangers, his relationship with Hermione deepens, and he and Hermione become animagi.DISCLAIMER: THIS STORY IS NOT MINE THIS BELONGS TO MissAnnThropic. THIS IS ORIGINALLY BEEN POSTED IN FANFICTION.PORTKEY.ORG BUT THAT WEBSITE IS NOW DOWN. I AM ONLY POSTING IT HERE FOR YOU GUYS TO ENJOY IT. THIS STORY IS NOT MINE.
8 132

