《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 4/5
Advertisement
🐲🐲🐲
UQUBAR UWAR MIJINA
🐲🐲🐲
(Based On True Life Story)(Full of Sorrow)
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist
✍✍✍✍✍✍✍✍
GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION
✍✍✍✍✍✍✍✍
❄We are bearers of soo golden a gun, we write assiduously perceive no pain, so magical our creative golden pen, be hold our words, A product of our pen savour our words for it will cause u no pain❄
Dedicated to
ABDOOOUUL❤🔥One love 4 ur care nd prayers.
(4)&(5)
Ana saura sati d'aya biki ,lokacin angama wani shirye shirye komai ya kammala lokaci kawai ake jira.
Yau takama laraba duk wani dangi nawa sun iso,wasuma daga guri mai nisa amma har sun iso,hak'ik'a naji dad'in ganinsu.
Washe gari alhamis yakama saka lalle,haka akasamin lalle ma a al'adance.
Washe gari da safe ran juma'a jama'a suka shaida d'aurin aurena da Khamis Wanda d'aurin auren yasamu halartar mutane dayawa daga ko'ina saboda Alhamduliilah Baba na yanada jama'a.
Ba'ayi wata bidi'a ba amma anyi walima anci ansha an k'ayatar,muna dawowa gida na shirya cikin shadda mai tsada da sark'ar gwal da d'ankunne da abin hannu duk iri d'aya.
Haka akazo tafiya dani amma fir nak'i fita ina kukan rabuwa da iyayena ,haka naje na rungumi Ummana ina kuka kamar anmin mutuwa itama kuka take tanamin fatan Allah yazaunar dani lafiya yakareni daga sharri.
Haka aka turani cikin mota aka kaini gidana wanda babu nisa da na surukata,toh Bayan anshigar dani d'akina na shiga da k'afar da k'afar dama nayi nafila kamar yadda malamai suka nuna.
Bayan kowa ya wuce ne ango ya shigo tare da abokansa ,bayan sunyi nasihohinsu da sauransu suma suka wuce,bayan duk wani abinda musulunci ya tanada.
Alhamduliilah angona yasameni cikakkiyar budurwa,Wanda hakan yasashi k'ara mini wani girma a zuciyarsa.
Da safe daga gidan Mahaifiyarsa aka kawomana abinci,toh nikam ganin haka yasa naji inason uwarmijina nace"....Ashe abinda ake fad'a akanta ba gaskiya bane.
Advertisement
Uhmm karkiyi saurin yanke hukunci Fatee Ba'anan gizo ke sak'a ba
Haka rayuwa take tafiya cikin lafiya da kwanciyar hankali,har nayi sati Mahaifiyarsa ce ke aiko mana da abinci.
Bayan sati d'aya ne nafara girki,inda na girka abinci na aika mata dashi harta aikomin da sak'on gaisuwa.
Bayan wata d'aya da auranmu naje gaida uwar mijina,munsameta a zaune a parlour tana kallo.
Har kasa na tsuguna na gaidata ta amsa fuska babu walwala,gaba nane fad'i nace"....to meke shirin faruwa ne?.
Haka bandad'eba na koma gida saboda Sam kallon datake Nina dashi bangane masa ba,tundaga ranar bansake zuwa ba saboda ni mutum ce mai tsoron zuciya da hak'uri.
Cikin ikon Allah falalar arziki tafara bud'ewa mijina,to rannan yaje gun wani Malami don kaiwa sadaqa.
Bayan sun gaisa da Malamin,saboda a matsayin kawu yake agunsa,se yace masa Khamis zan fad'a maka wata magana matarka itace silar da ubangiji yasa kakesamun falala matarka tana d'auke da arziki ga duk namijin daya aureta kuma Bayan haka matarka alkhairi ce ga rayuwarka don haka ka rik'eta hannu biyu don ita ba abin wulak'antawa bace.
Godiya ya masa yana mejin dad'i ya samu mata mai rik'on Addini ga sanin yakamata,daya dawo gida ma cikin farinciki yake.
Toh bayan Wata shida da auranmu abubuwa suka fara canzawa daga uwar mijina saboda sam yanzu ta tsiri wani hali saita zo gidana tayini tana masifa,koda yayi niyyaryin magan sai inmasa nuni daya bari saboda ita mmahaifiyace,kuma ni duk abinda takemin bantaba nuna damuwa taba.
Toh akwai ranar datazo ta tarar banda lafiya,a maimakon ta tausayamin saita rufeni da duka wai tazo ko ruwa ban bataba.
Tana cikin dukana gashi ni nakasa tashi,sai Allah ya kawo Khamis tana ganinshi tafara kukan munafirci wai tazo nace ta koma ai ba gidan ubanta bane.
Advertisement
Sanin halinta kuma ana tsaye akayi batare da sanintaba yasashi fara bata hak'uri,dakyar ta hak'ura ta tafi.
Shikuma guna yazo a hankali yace"....Dan Allah Fatima kiyi hak'uri ban aureki ba saida uwata ta yarjemin kuma don ina sonki plss kina hak'uri WATARANA SAI LABARI.
A hankali nace ba komai ya wuce,yace"....meke damunkine?,nace"....ciwon ciki nake amma yanzu da sauk'i,shiya taimakamin na dafa mana abinci mai sauri sannan nasha magani muka kwanta.
Ku kasance tare da Young Novelist.
Comment .
Like.
Share.
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Royal Blood Typing
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Advertisement
- In Serial31 Chapters
Last of the Mage-Kings
In life, Aryon lived as a king of a magical kingdom. In death, he swore to forever to protect it beyond the grave as a Relic King: an undead mage, set into slumber, to be summoned during the kingdom’s dire need. But now, Aryon has awakened to a foreign world of mysticism and heaven-defying acts. Can the magic of the old world compete with the mystic arts of the new? Read on to follow the journey of Aryon as he seeks to unravel the mysteries of the past and overcome the dangers of the present.
8 182 - In Serial23 Chapters
Mr. Montgomery
Heroes and villains roam the earth shaping the landscape on which we live. Alien species start to integrate into our daily lives as their new technology threatens to warp our very existence. As a humble spectator to this mind boggling experience, a retired teacher goes through the motions as life seems to drive him into his final chapter, that is until a job offer appears changing everything.
8 206 - In Serial33 Chapters
The Sagas of Mortaholme
There is only one god and his name is Elduin, Dwarves are stories, magic isn’t real and the northern kingdoms are made up of raiders and the unfaithful. For two thousand years this has been the truth for the people of Alturine, the holy southern empire. For two thousand years, tradition has been leeched away to form a vicious cycle where the rich stay rich and the poor beget more poverty. Only now, when the southern realms of men are at their lowest does darkness leak back to stake its claim. Marius was raised in the northernmost reaches of Alturine under the trees of the Black Forest where remnants of the old kingdoms still linger. He never believed the stories of short mountain men, nor the old fables about mages and dragons. Yet the darkness cares little for belief and faith. He watched as wargs tore his mother and sister asunder, as the undead carried his father into their ranks and as his town was put to the torch and drowned in blood. Rage fuelled and vengeful Marius struck out against the architect of his misery only to be outmatched and left for dead.
8 194 - In Serial13 Chapters
The New Dawn
What if you found the girl you loved the most was just a girl that was send to take the documents that your parents have left you?. What You would have done?. And what if the god of revenge Likes you? This is the story of Tom and his new life, but this time in a world with magic and monsters.
8 204 - In Serial33 Chapters
Dr. Fate
He was supposed to be a one night stand. Obviously that didn't go to well. I told him he wasn't going to get anything more. Imagine my surprise when he turns out to be my mom's doctor who she has been trying to set me up with.I wanted a simple one night stand. Should have known that wasn't going to work. He asks for more and with a dick like that I'll give it to him. BUT THAT IS IT!!We know that's a lie too. One accident, literally, and I think I might be in love with him. But there's always problems with supposed to be one night stands...WARNING!!!VERY MATURE CONTENT--- You have been warned ---(A lot of explicit scenes)P.S. -Second Hand cringing 😬😂
8 174 - In Serial35 Chapters
ATELIER ━︎━︎ Lord Tewkesbury
˚◞(💐) ⃗*ೃ༄Maybe it was a mistake to walk into that train compartment, but even if it was, Edith Ainsley didn't regret it. If not for the disappearance of Eudoria Holmes she wouldn't have reunited with her childhood friend Enola Holmes and met. . . him. Flower boy, she preferred to call him. His love for flowers and nature overall had Edith fascinated and intrigued by him even more than she was before. But his real name was Viscount Tewkesbury and she loved it even more. ᴏʀ ━︎━︎ IN WHICH she gets draggedinto a wild adventure and falls in love with the younglord❝ ―︎ ɪ ᴅɪᴅɴᴛ ᴍᴜʀᴅᴇʀ ᴍʏ ʙʀᴏᴛʜᴇʀ.ɪ ʙᴇʟɪᴇᴠᴇ ʏᴏᴜ, ᴇᴅɪᴛʜ ―︎ ❞︎[Lord Tewkesbury x Fem.oc][Enola Holmes][Atelier ¹︎ complete]
8 106

