《HASEENAH》PAGE 127&128
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story & written
By👇🏻
'''Aysher Abbakar ChuChu (Meerah)'''
® *Real Pure Moment of Life Writers* *P.M.L*💭💭💭
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
Follow me on Aysherabbakar
*127~128*
Da safe ma haka Ammi ta sake turo musu da breakfast, seda ya hada komai Sannan ya tasheta ta shirya suka ci abinci.
Zaune suke palour ita Kuma tana kwance kan kafar shi suna kallo.
Wayarta ne ta fara ringing, mik'a mata yayi ta amsa, habibty ta gani da haka Tayi saving sunan umaimah.
Da sauri Tayi picking ta Kara a kunnenta.
Umaimah ce ta tura baki kaman suna ganin juna tace" shine kika manta damu ko? "
"No ba haka bane am sorry plx"
" to yaushe zakizo"
Kallon haseen Tayi taga ita yake kallo da alama yaji abnda umaimah ta fada.
Kaman zatayi kuka tace" yaya haseen yaushe zamuje"
Murmushi kawai yace " anytime"
"Zamuje yau? "
Girgiza kai yyi alamar eh yana dariya.
Ta gane abnda yake nufi seta 6ata rai hawaye ya ciko mata ido.
Jin anyi shuru ne ya sanya umaimah fad'in "sis are u with me? "
A hankali tace " zamuzo very soon I will let u know"
Nan sukayi sallama ta aje wayar.
Tashi Tayi zata bar Wajan da sauri ta koma ta zauna ta sa kuka.
Janyota yayi jikinshi ya hugging d'inta yace" plx baby am sorry bazan sake ba"
Share shi tayi ta fara kokarin kwacewa.
Saukowa yayi kasa ya zauna ya Kama k'afanta ya marairaice fuska yace" plx mana precious "
Sunkuyar da kai tayi ya koma ya zauna.
Kama hanunta yayi ya rik'e sanann ya kira sunanta, duban shi tayi ba tare da ta amsa ba.
Nan ya fara cewa" precious now that we are one, plx kinga ke matata ce ko, nd ba abnda zan 6oye mki, plx zan iya rokon wata alfarma a wajanki? "
Girgiza mai kai tayi.
Ya cigaba da cewa" dan Allah ni mijinki ne, be free with me, ki dena jin tsorona, just calm ur heart, am urs already, show me some love nd care, nd lastly dan Allah stop calling me ya haseen, bnso plx"
A k'arasa maganar had'e da matse hanunshi waje daya alamar rok'o.
Rik'e hanun shi tayi sannan tace "its okey "
"Promise? "
"Yes I do"
Nan suka cigaba da Kallon su.
Wallah kawai ke d'agasu ko cin abinci.
Kullum suna waya da mummy da kuma abban ta da su umaimah.
KANO...
bayan sun dawo daga Abuja ne saratu suka wuce gidan su umaimah suka dau kayan da suka basu sannan suka ma mummy sallama.
Advertisement
Ta dauko kayan biki ta ba kowacce sannan saratu ta dau motarta suka fita.
Kai tsaye gidansu saratu suka wuce dukansu, a palour suka tarar da mummy zaune tana kallo.
Tana ganin saratu ta fara zabga mata harara.
Bata kula mummy ba ta nema waje ta xauna su Dee ma suka zauna.
Mummy ce ta dubesu rai a 6ace tace" ai nayi tunanin kin koma can zakizo ki kwashi kayanki ne"
Bata kulata ba se ma ta fara cewa" mummy kinga ynda bikin nan ya had'u kuwa? Hmm kinga gidan haseenah sekace ba a 9ja ba"
Tsawa mummy ta daka mata tare da fad'in" dallah yimun shuru wawuya shashasha kawai mara kishi, duk wulakanci da suka miki kin manta, ne kuma kokarin da nake mki baki gani, harda kwasan Kafa kije biki ki kwashe fiye da sati ko? Ai na dauka haseenan zata baki daki ne Ku zauna tare, kina nan kaman kayan wanki kullum mazan ma ba na arziki, nayi iya bakin kokari na in hadaku abu be yuwu ba shine bari ki zubar mun da mutunci ko? "
"Haba mum....
"In baki mun shuru ba wlhy na tashi sena zubar miki da hakorin gaba"
Shuru saratu tayi ta mike ta dubi su Dee tace " Ku tashi mu shiga"
Ba musu suka Ja akwatinan su suka wuce.
Harara mummy ta bisu da shi tare da jan tsuka.
Wayarta ta daga ta lalumo numbar aminiyarta hajiya lami, tana dauka ta fara cewa" da Allah ki shirya Gobe mu san abun yi, dan ynda saratu take bani labari to haseenah ta samo gida, kinsan duk abnda haseenah tayi magana tace yayi kyau to ya had'u"
Nan suka cigaba da magana suka tsayar sanann sukayi sallama ta ajiye wayar.
Saratu suna shiga d'aki ta Ja tsuka sannan tace" ni na dawo daga rakiyar asara wlhy, zama zanyi inyita addu'a Allah kawomin nawa mijin"
Dee ta d'aura da cewa" wlhy kaman kinsan abnda yake raina, ni yanzu ma daga scul se scul ba yawo in ba biki ba"
Nan suka cigaba da maganar su.
Raba kayan sukayi saba sukayi mik'e zasu tafi.
Rakasu tayi sannan ta dawo ta wuce kitchen ta nema abinci ta fito.
Abban haseenah ne tare da mummy su umaimah, bayan sun gaisa ne yake sanar mata abnda take tafe dashi.
Magana yay ya fara da cewa" dama wlhy kamwarku nakeso a in babu matsala inaso ta maye mun gurbin marigayiya"
Kallon shi mummy tayi Tace " wa kenan? "
Ummm" Rabiatu nake magana, tunda itama mijinta Allah ya mishi rasuwa"
Farin cikin wajan mummy kamar me, kasa boyewa ma tayi, hakan ya sanya Abba jin dad'i, nan Tace zata je gida Gobe ta sanar musu duk ynda ake ciki zata nemeshi nan da kwana biyu.
Advertisement
Da haka suka rabu.
Mummy ce Tafe ita da aminyarta sun dau hanya.
Cikin wani daji suka Nifa nufa, duban ta mummy tayi Tace" ina kuma zamuje? "
Dariya tayi Tace" ai an samu canji, wannan mutumin aikin shi banida tantama, indai zaki zuba mishi kudi to magana ya k'are.
Ba k'aramin tafiya sukayi ba kafin su isa.
Nan suka shiga aka zuba kudi, wasu magani ya ba ma mummy yace in dai ta birne yanda ya fada mata to magana ya kare.
Nan suka fita suna murna.
Lokacin yamma tayi sauri suke ga wajan da Nisan tsiya.
Suna tafe suna hira, ba zato ba tsammani stery ya kwace hanunta, nan suka daki wata katuwar bishi birkin su ta tsinke taya ta fa she .
Nan motar ta nufa jeji dasu ihu suke suna neman agaji.
Da yake sun dan fito bakin Titi nan mutane suka rufa musu baya.
Kafin su cin musu motar ta kife ta fara fitar da hayak'i.
Da ikon Allah da kyar aka zaro su..
Suna matsawa a wajan kuwa motar ta kama da Wuta.
Mummy ihu take tana kafanta da wuyanta.
Wani bawan Allah ne ya kira ambulance aka wuce dasu asibitin Cikin gari.
Emergency aka wuce dasu, ihun su duk ya cika asibitin.
Allura aka musu nan aka fara dubasu.
Mummy dai wuyarta ta karye, ga karaya hannu da k'afa da kuma cinyar ta.
Aminiyar tata kuwa gaba d'aya spinal cord dinta ta balle.
Abun ba kyan gani.
Da k'yar aka samu suka nutsu suka fada numbar da za a samu Yan uwansu.
Abba aka kira Yana gida aka sanar dashi.
Da sauri ya fito ya fara kwalla wa saratu kira, tana fitowa yace" ina uwarki ta tafi"
"Wlhy ban sani ba, nima na dawo scul na samu bata nan"
Kama kai yayi wanna yace" Gashi a irin shegen yawonta Taje sun tafka hatsari"
Ihu saratu ta saki iya karfinta tana salati.
Dubanta yayi yace" kefa kinada hauka, ki shirya da Allah ni muje muga Yaya abun yake"
Katuwar hijab ta sanya suka fita.
Ganin mummy ba karamin daga mata hankali yayi ba, kuka take sossai ganin ynda mummy ta sauya lokaci daya.
Nan aka sanar wa Abba abnda ya kamata ayi musu.
Ba musu ya sanya hanu ya biya kud'in ya fice, dan bakin cikin da yake ciki Allah ne kawai ya sani.
Washegari aka shiga da mummy tiyata, sunfi awa biyu a kanta sannan suka fito.
Ko motsin kirki batayi.
Bacci ma takeyi.
Ganin haka ya sanya saratu fita ta tare a daidaita sahu ta wuce gida Taje kwaso musu abnda zasu bukata.
Kiran mum haseen tayi dan tasan ita kadai suke da Kuma ita ya kamata ta temaka musu.
Ba bata lokaci suka iso, ta razana sossai da ganin halin da mummy ke ciki.
Saratu zamanta gaba d'aya ya dawo asibiti, mum haseen ita ke kawo musu abinci da komai.
Sun kwashe sati a asibiti ana jinya, maimakon sauk'i se Kuma k'afan mummy ya fara ruwa.
Hakan ya sanya suka ce se anyi photo dan ganin matsalar.
Aiko abu ba dadi dan k'afa ya lalace dan ashe kwalba ya shige cikin k'afar, ba yanda za'ayi dole ya sanya sedai a yanke k'afar.
Dana sani ne fal zuciyar mummy, lokacin da taji za a yanke k'afar suma tayi, da ta farfad'o se ta fara sambatu, lokacin Abba, saratu da mum haseen duk suna wajan.
Surutai kawai take tana kiran sunayrn kawayenta tana fad'in sun cuceta.
Duk abunda tayi seda ta fad'a har dalilin hatsarin su.
Ganin kaman ta zauce ga mutane na wucewa ya sanya mum haseeen kiran likita ya mata allurar bacci.
Saaratu kuka take tana Dana sanin kasancewa diyar mummy.
Harda Allah ya isah.
Abba ranshi in yayi dubu to ya 6aci.
Fita yayi yabar asibitin.
Yana isa gida mummy ta sanar mishi an yarda ya turo da magabata dan tsayar da maganar auren su.
Ji yayi duk wani bakin ciki ya kau.
Cikin kwana biyu aka kai Sadaki aka tsayar da magana sati biyu masu zuwa.
Ranan ko aka shiga da mummy theater aka cire mata k'afa daya.
Gangaro wa da ita akayi kan gadon aka fito da ita.
Kuka ko ranan saratu tayi shi, Dana sani hade da nadama suka cika mata zuciya.
Mum haseen ma al ajabi kawai take, duniya abun tsoro, ynxu er uwarta ce ta koma haka? Ina zata kai alhakin Jama'a yanzu".
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un.
Nan ta dad'a gode ma Allah da ya sanya ta dawo daga rakiyar mummy, da Yanzu hala harda ita wanan abu ya faru.
Ita aminiyar tata kuwa da mijinta yazo yaji yanda sukaje abun ya afko, nan ya Danna mata saki uku.
Kuma yace Kar ya ga Kafan ko mutum daya yazo da niyar kwasan kaya, ze sa a mota a kawo mata har gida.
Ranan taci kuka, itakam da wanne zataji? Da wannan iftila'in ko da sakin daya mata na walakanci a ganan Jama'a.
Ranan ta Ja ma mummy Allah ya isa yafi million.
Fadi take" Allah ya isa mun ladidi, kin cuceni, azzaluma, Munafuka, Allah tsine miki"
Daya daga Cikin yayunta da haushi ya kamata ne ta zabga mata Mari, nan ta cigaba da fadin....
For comment 08144932303
Advertisement
- In Serial13 Chapters
Caves of Gods
Jeff is our protagonist. This story is from the first point of view. Jeffrey gets stuck on an island and must team up with Abaddon. An eye for an eye. Jeffrey will pay for the help Abaddon gives him and must team up to help him find his family. Although, Abaddon's family is godly.
8 258 - In Serial29 Chapters
The Desert Sun
Imagine if the key to omnipotence, to benevolence, lay only in the forgotten depths of your own mind? It has been eight centuries since a disastrous experiment ended the glorious reign of the universe's most advanced civilization and put fate into the clutches of the omnipotent. However now, as a war of expansion burns through the stars, a quest to ensure the almighty's death and free destiny has emerged. Will they succeed? or will fate forever be in the clutches of another. Please note, that I am fixing the book grammatically to ensure success.
8 228 - In Serial21 Chapters
The Reincarnated Boy's Tears
If one knows only coldness and bitterness from those who should love them, can one blame them for how they turn out? If a boy who suffers from his parents, who cries out but is never helped, develops a cold heart of hatred, can one expect him to adhere to the morals of the people? And if a child like that is given power...can he be held responsible for how he reacts? After getting beaten and abused to death by his parents, a boy wakes up and finds himself reincarnated in another world. However, after getting his memories back at age six, he has still faced abuse and neglect as an orphan of the slums, eventually kidnapped and brought outside the city...when he wakes up, everyone is dead, and he is left alone. Will he be able to survive? Will his bitter and cold heart ever warm up? Or will he end up suffering? Or will a single spark of kindness be able to save him, a single light in the dark? Only time will tell. (Cover image found from Pintrest, could not find original creator listed or named)
8 197 - In Serial8 Chapters
The Fiercest Battle
‘We are $22.6 trillion in debt as of Sept. 30, 2019. The United States of America is $22.6 trillion in debt.’ The Dark sighs. ‘So what? China’s is $5.3 trillion debt, Russia’s is 219 billion debt.’ Zonoah mentally voices with passion. Zonoah’s plunges his lightsword deep into the enemy’s body. With the lightsword pierced, the energy melts a hole in the enemy's body.
8 131 - In Serial15 Chapters
Fire and Shadows. Legend of the breaker. (Hiatus until ??)
Traditions lost, books burned, ancient knowledge forever spurned. It began with fire, the great Sirionean, all dominating desert creating pyre. And it ended thusly just aswell, t'was the great Empire's deathknell. The crackling of the burning books, dangling corpses on rusty hooks. The yellow streets of Heabury proper, colored red with human copper. -? S.V, Scholar of Dawn.' -- Author note: Hi, SeV here. I'm not a fan of writing my entire story premise in the synopsis. For that, read the prologue and chapter 1. Suffice it to say that I think it's a cool idea and I already have a few things planned and a world sort of formed in my mind. I like Epic fantasy, lightnovels with OP MCs, Litrpg, sci-fi, any many other things. This story is written for myself, so it may include all sorts of diffent elements and character interactions and even experimental things that I'm trying out as a writer in order to improve. My intention with this is to pretty much post as I write, and acquire feedback from you folks in the process. I of course hope you like my story, but feel free to criticize anything since this is a project to improve myself. Even if it isn't strictly criticism, any feedback positive or negative is welcome since I am interested in what other people think of my writing style and what I can improve on. Since it's growing generically I'll be interested in your thoughts and speculations on future events and any suggestions moving forward will be taken into consideration. Hope you enjoy my stuff. - SeV
8 124 - In Serial17 Chapters
The Tale of A Fortunate Slave
In the world of Valeria, The capital of The Kingdom of Albert is besieged and yet our story dose not begin in a stronghold or castle. Our protagonist is not strong or powerful, quite the opposite in fact, she is a ex-slave. An ex-slave that got "lucky" in a way that some fear and despise while others enjoy and like her. This is the story of the quite Ash the slave turned personal servant of the daemon princess Lucy Darkheart. This is very much a work in progress so please understand if there's any mistakes or errors. Not only that but I am a novice so that kind of thing is to be expected. Thank you! Edit: Updates are whenever I make one or two new chapters so expect them to be as inconstant as a dragons fire breath. *Tags and Genres may be added as the story progresses. I have a Twitter now cause it would not stop bugging me when I wanted to look at news for a game, the link is here, https://twitter.com/JustAPhoenix2 . I don't know if it works or not on the edit screen, but you can copy/paste it anyway. I may do stuff there like give insight to some of the more trivial parts of the characters lives. (That refers to ALL character, not just Ash.)
8 84

