《HASEENAH》PAGE 95&96
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
*55~56*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS- 08144932303
# http://
Follow me on Aysherabbakar
*95~96*
Washe gari da yamma kaman yanda ya saba zuwa wajan haseenah ya shirya, ƙarfe 5 ya iso nan ya hango Umaimah tana ƙoƙarin shiga ciki.
Ganin shi ya sanya ta tsaya wa tana dariya.
Buɗe k'ofar yayi ya fito Sannan ya dubeta yace" ya akayi ne ina matata?"
Dariya take yi sossai sannan tace" yaushe ta zama matar ka?"
Hararta yayi sannan ya bud'e bayan motar ya ciro leda guda uku ya mik'a mata, karb'a tayi sannan Yace" ki kai mata in bta k'oshi ba ta fad'amun in k'ara mata"
Dariya take sossai sannan tace" mu in ma bamu k'oshi ba ko oho ko?"
"Eh mna ai dama saboda ita aka kawo"
Zatayi magana ya katseta yace" Ni shiga ki kiramun ita na matsu in ganta"
Dariya take sossai tace" haba yaya harda kora ne?"
Kaman ya doke ta yace" Allah kin isheni da surutu Ni bana gane abinda ma kike cewa"
Juyawa tayi ba ta ce komai ba tana dariya.
Tana shiga ta sanar da haseenah, ba tare da b'ata lokaci ba ta fito sanye da atampa dogon riga, hango shi tayi zaune kan plastic chair.
Tunda ta fito ya zuba mata ido yake kallon ta har ta zauna.
Hura mishi iska tayi sannan ta sunkuyar da kai, murmushi yayi ba tare da yace komai ba.
A hankali ta gaida shi ya amsa sannan yace" Abba yana nan ne?"
"Eh" ta bashi amsa.
" Plx kimun iso ina son ganin shi"
To tace sannan ta mik'e ta nufa ciki.
Advertisement
Bata dad'e ba ta dawo tana murza hanunta kanta sunkuye.
A hankali tace " yace ka shiga yana palourn shi"
Mik'ewa yayi ya fara tafiya sai kuma ya juyo yace" saura kuma ki gudu"
Dariya duka sukayi sanann ya shige ciki.
Zaune ya samu Abba hanunshi rik'e da remote yana kallon BBC World.
Yana ganin haseen ya fara murmushi, shima haseen d'in murmushin yake nan ya samu waje ya zauna gefen Abba.
Gaida shi ya fara yi sanann ya sunkuyar da kai ya sanar mishi cewa daddyn shi yana zuwa gobe.
Yasan da maganar dan mummy zuwaira ta sanar da shi, cike da farin ciki ya ce" ba komai ai mamanta ta sanar da Ni, Allah kaimu"
"Ameen Abba"
Hannu ya sanya Aljihu ya ciro kudi kimanin dubu hamsin ya ba daddy yace ba yawa.
Da sauri ya mik'e ya fice dan kar Abba ya ce ya dawo ya amsa.
Dariya kawai Abba yayi sannan ya cigaba da kallon shi.
Yanda ya barta haka ya dawo ya sameta, komawa yayi ya zauna nan ya fara janta da hira.
Ita dai ta kasa sakin jiki suyi hiran, ya kula da har ynxu kunyan shi take ji dan haka ya dubeta yace" swthrt ki dena jin kunyata Kinga auren mu ya kusa, sannan bakisan yanda nake jinki cikin zuciya ta ba"
Dad'i ne ya cika ta jin ya kirata da swthrt.
Ganin tayi shuru ya sanya shi cewa " kinji baby na?"
.da sauri ta d'ago ta kalleshi jin ya sake ambaton wani sunan.
Ya kula da farin cikin da ta shiga dan haka ya cigaba da cewa" wallahi precious na matsu na ganki gidana dan wallahi tsoro nakeji"
Wannan karon seda ta sake maimaita sunan *precious* dubanta yayi jin ta maimaita sunan yace" U like d names huh? Karki damu, sunanki bazasu irgu a bakina ba, cox u deserve it, Ni dai damuwata ki rage wanann kunyar that's all"
Advertisement
Murmushi kawai take ta kasa cewa komai.
Cikin gida kuwa mummy ce ta Sanya saratu gaba tana surfa mata zagi, dan ta gama mantawa gaba d'aya jiya ta shafa kwallin turare ne kawai ya rage.
Jin mummy na fad'in shikenan ai ta rasa haseen ya sanya ta fashewa da kuka.
Tsuka mummy ta ja sannan ta fice ta bar d'akin.
Washegari da safe misalin ƙarfe goma daddyn haseen da yayanshi suka iso gidansu haseenah.
Masauki aka musu a main palour na Abba, zaune suke su huɗu, Abba da yayan shi daddyn haseen ma da nashi.
Bayan sun gaisa ne nan suka gabatar da abinda ya kawo su, ba tare da wani bata lokaci ba aka amince, nan suka bada su goro sweets, biscuits da drinks da yawa sai kuɗi dubu d'ari biyar sadaki.
Abba yace a rage amma sunk'i haka suka amsa suka cigaba da tattaunawa, nan aka tsayar da biki nan da wata d'aya.
Mummy tun da taga daddyn haseen murna ta cika ta, a tunanin ta ya zo ja ma Abba kunne ne akan ya raba haseenah da d'anshi.
Shiyasa ta kasa zaune ta kasa tsaye, Allah Allah take su fita tayi ma Abba tijara.
Bayan sun gama ne suka tashi suka tafi kowa zuciyar shi cike da farin ciki.
Suna fita kuwa mummy ta shigo palour tana shewa.
Turus tayi ta tsaya ta kasa k'arasa dariyar, duban Abba tayi ganin palour da su sweet da goro tace" wanann fa?"
Ba tare da ya kalleta ba yace" gaisuwa da sadakin haseenah aka kawo.
Ji tayi komai ya tsaya mata kaman an d'auke wuta haka taji duhu ya ziyarci tun daga cikin kwakwalwar ta har zuwa idon ta.
Kaman k'iftawar ido taga wata haske ta wulga mata, hakan ya sata dawowa cikin k'aramar firgicin da ta shiga ta dubi Abba tace" me kace wai?"
"Abinda kunnenki yaji"
Nan mummy ta fara zagi tana fad'in anga kud'i an shiga an fita an asirce mata d'an 'yar uwa haseenah ta lashe masa kurwa.
Shidai baice da ita komai ba hakan ya sanya ta dad'a fusata.
Juyawa tayi tana fad'in " ayi auren mu gani"
Kai tsaye d'akin ta ta wuce ta kasa zaune ta kasa tsaye.
Haseen kuwa tun da yaji ansa bikin su nan da wata d'aya ya kasa 6oye farin cikin shi, godiya yake ma daddy da mum d'inshi Yana murna.
Mik'ewa yayi ya shirya ya fito da nufin zuwa wajan haseenah.
Mummy ya hango a palour tana zaune hakan ya sanya shi k'arasowa ya zaune gefenta sanann yace"....
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial10 Chapters
Kreig Goes Apesh*t (An AU of Returning to No Applause)
An AU of my previous story, Returning to No Applause, that asks the simple question of "What if it all went wrong?" When Kreig first appears on Earth again, after being stranded in another world for 130 years, he finds himself faced with weapons and guns. In a fit of instinct, he accidentally murders one of the many Fighters, causing what can only be described as a massacre to take place. The story that follows this simple premise is completely opposed to the one told before, focusing less on character improvement and more so degradation. It should come as no surprise that I personally recommend reading the OG story before checking this one out, and if you've already done so, great! Swell havin' ya! Any such readers might remember that I mentioned writing a story like this a while back, and... Here we are. This is in no way a continuation or sequel, nor will it be very long. Expect around 15 chapters at most depending on various factors. All and all, the 5-page length will remain the same (apart from chap. 1) and so will the release time, Sundays at 20:30 EST (I think?). All that aside, I sure hope you'll enjoy this! It'll obviously be very different from the OG story, but I personally think that's a good thing. Cheerio!
8 187 - In Serial9 Chapters
Albion Live
A young man joins a new Virtual Reality MMORPG, Albion Live. This story chronicles his adventures as he meets new people and explores the beautiful world of Albion! Thank you for taking the time to read my foray into the realm of LitRPG! I'm not going to make a posting schedule (due to the fact that I travel extensively and often don't have internet service), however, I will be attempting to post at least weekly, if not more often than that. I welcome any questions, comments, critiques, or even ideas! If you notice any spelling/grammar errors, feel free to comment on the chapter or contact me and point them out!
8 192 - In Serial204 Chapters
Heathens
On hiatus until I finish other stories Apollo and Dion, a dysfunctional rag-tag pair of demon hunters have been sent to investigate the city of Havenbrook and its inhabitants. The mission is simple: to find the cultists responsible for a recent string of murders and to bring them to justice. Even if it takes killing dozens of demons on the way there. But things are never that simple when you deal with the dark arts. Cultists, demon pacts, sacrificial murders all stand in the demon hunters' way as they search for the truth. A truth that will force them to question their own identities, a truth about the absolute evil lurking beyond heaven and earth. The question is, if they find the truth, will they be strong enough to handle it?
8 150 - In Serial7 Chapters
Vincent's Trials (Placeholder Name)
The story follows Vincent as he experiences the highs and lows of what life, love, and duty have to offer along with everything else along the way. Notice: The image used as the bookcover is not my own, nor is it a picture I have commissioned. It was found on Imgur in a D&D image dump an a reverse image search has shown that Square Enix bears some ownership. Should the original author of the image or Square Enix wish for me to take the image down, I shall so without hesitation. As such the image a place holder and will be subject to change. Thank you.
8 174 - In Serial30 Chapters
Morninglight
Eight years has passed since the calamity, a cataclysmic event where entire nations were ruined and people had to flee towards safer homes. Will Marlow, the second prince of a ruined kingdom, in search of allies and an army. Elaine Nyve, the sole Druid of Cymbal forest, guided by her patron in a hunt to avenge her kin. Alicia Solic, a magician ruined in an experiment, blind and alone she have to traverse dangers unforeseen to find a cure. How will these people meet? Are they the saviors of Terrum, or it’s doom? Im a new writer and English is not my first language, so take this story with a pinch of salt. Please leave feedback on the story and its grammar so I can polish it and create a more interesting story for you!
8 99 - In Serial47 Chapters
he, him, and i
There's no structure. Heartbroken random words.Wrote many over time.Check out an active playlist for this story on Spotify!profile: smokeandtulipsPlaylist name: he,him, and i https://open.spotify.com/playlist/5UizJALQcYVyoXBIXgjEKh?si=zhv6smMiQK6Rb4Cjw8Nx2g
8 220

