《HASEENAH》PAGE 81&82
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*81~82*
Gefen gadon Haseenah Ammi ta nema ta zauna haɗe da dafe kai, ita ba tafiyar bane ta dameta, ina Haseenah ta je? Tanbayar knan da ke mata yawo cikin kanta.
Mahmud kuwa zaman 'yan bori yayi ya fashe da kuka kaman ƙaramin yaro, sossai yake kuka yana fad'in" wayyo Allah na Ammi why? Wallahi se na nemota kuma na aureta, duk abinda ze faru sedai ya faru"
Sameer kuwa tunda ya fice ya fara zagaya garin Abuja ko Allah zai sa ya ganta, amma ko me kama da ita bai gani ba, haka yayita yawo har wajan k'arfe 12 na rana, duk ya galabaita ya fita hayyacin sa, ganin idonshi ya fara mishi duhu ya sanya shi neman gefen titi Yayi parking, kifa kanshi yayi kan steering motor had'e da dafe kanshi da ke faman bugawa.
Yakai kusan 30mns a haka ba tare da ya d'ago ba, wasu zafafan hawaye ne yaji na sauka mishi daga kuncin sa.
Girgiza kai yake zuciyar shi cike da k'una da baƙin ciki a hankali yake furta " Ammi why? Plx why?"
Abunda bakin shi ke iya faɗa kenan.
Ganin yana 6ata lokaci ya sanya shi ta da motar ya kama hanyar motor park, Nan ma babu ita babu labari.
Abunda basu sani ba kuwa Haseenah tayi nisa a hanyar Kano.
Haka Sameer yayita yawo har yamma ba tare da gane wani abu ba.
Dan dole ya juya ya nufa hanyar gida zuciyar shi kaman zata fashe.
Mahmud kuwa Ammi ce tsaye gefen shi tana dafe da kanshi dalilin zazzaɓin da ya rufe shi.
A hankali Sameer ya shigo kai tsaye stairs ya nufa, jin alamun tafiya ya sanya Ammi lek'awa ta ga Sameer ne.
Duk ya galabaita hakan ya sanya ta duban shi tace " son kazo ka duba Mahmud Baida lafiya"
Advertisement
Ba tare da ya juyo ba yace" ku kaishi asibiti bazan iya yin komai ba ahalin yanzu dan nima ina bukatar me dubani"
Nan ya shige d'akin ya barta nan tsaye ta kasa motsi, dan shi gaba ɗaya ma haushin gidan yake ji da mutanen cikin gidan.
*KANO*
Da yamma Haseenah ta shigo Kano dalilin 6acin da motar su tayi.
A gajiye ta iso saboda rabon ta da abinci tun daren jiya, ko ruwa bata sha a hanya ba,
Waige waige ta fara yi tana kallon garin duk ya juya mata.
A daidaita ta tara ta shiga nan suka kama hanyar gidan Aunty Zuwaira.
Mayafinta ta saka ta yane kanta dashi sannan ta d'au wani makeken glasses ta sanya fuskanta. In ba faɗa maka tayi ba bazaka gane Haseenah bace.
Suna isowa k'ofar gidan ta sauka ta sallame shi sannan ta tsaya bakin gate d'in.
Ji tayi k'irjin ta na bugawa, ta kai kusan minti biyar nan tsaye ta kasa motsa wa, ganin ana ƙoƙarin buɗe gate d'in ya sanya ta yanke hukunci, nan ta fara tafiya ta doshi gidan.
Dai dai lokacin mai gadi ya wangale gate d'in.
Daddy su Baby ne ya fito wato mijin mummy Zuwaira, matsawa tayi ya fice sannan ta doshi cikin gidan.
A hankali ta fara tafiya dai dai k'ofar palour ta tsaya jin ana dariya.
Muryar yaro taji nata dariya, lokaci ɗaya zuciyar ta ya karye hawaye ya cika mata ido, a hankali ta cire glasses d'in ta share hawayen sannan ta mayar ta saka.
Knocking k'ofar tayi haɗe da yin sallama.
Ji tayi daga ciki an amsa da " Yes am coming"
Tsayawa tayi duk jikinta rawa yake yi, ji take kaman ta juya ta fasa shiga, amma ta kasa.
Tana cikin tunanin ne aka buɗe k'ofar, Umaimah ce ta buɗe, ƙura wa juna ido sukayi amma Umaimah ta kasa gane waye.
Ganin sun d'au wasu seconds Nan tsaye ya sanya Umaimah matsawa gefe sannan tace" come in"
Tayi mata turanci ne dan a tunanin ta baturiya ce ko balarabiya, dan bata tunanin tana jin Hausa.
Advertisement
Hakan ya sanya Haseenah murmushi ta ra6a ta gefen ta ta wuce ba tare da tace komai ba.
Palour ta shiga sannan ta zauna kan sofa tana bin d'akin da kallo.
Jin kar'ar fad'uwar abu ne ya sanya ta kallon wajan, ji tayi baby na magana da ga kitchen tana cewa" Aaman me kakeyi haka?"
Gaban Haseenah ne ya fara dukan tara tara, da sauri ta kalle shi, kama ta gani ƙarara a fuskar shi sai kace su 'yan biyu ne sedai ynxu tafi da kyau.
Hawayen da take ƙoƙarin mak'ale sune suka zubo, tayi saurin gogesu.
Umaimah ce ta shige d'akin mummy Nan ta tarar da ita zaune kan gado tana gyara kaya.
Duban mummy tayi sannan tace" mum kinyi bak'uwa fa"
"Bak'uwa Kuma?"
"Eh amma ban ta6a ganinta ba kaman baturiya ce ko balarabiya ce oho"
Da sauri mum ta mik'e sannan tace" anya kuwa ba 6atan hanya tayi ba?"
Umaimah tace" nima haka nayi tunani amma muje dai muji"
A tare suka fita, nan suka tarar da ita zaune ta ƙura wa Aaman ido.
Jin alamar tafiya ya sanya ta maida hankali wajan.
Mummy ta gani na taho wa, ji tayi kaman ta tashi ta rungume ta dan farin ciki.
Zama mum tayi sannan ta dubeta ta gaisheta da turanci, murmushi Haseenah tayi sannan tace" ina wuni mummy"
Dam gaban mummy ya buga, ji take kaman ta san me irin Muryar, amma kuma yarinyar batayi kama da bahaushiya ba, kuma gashi tayi Hausa, wacece wannan?
A sanyaye ta amsa sannan tace" ban gane kiba daga ina?"
Hawaye ne ya cigaba da zubowa idon Haseenah amma ba wanda ya gani saboda glasses d'in Bata cire ba.
Cikin murya irin wanda kuka keson fin ƙarfin ta murya na rawa tace" mummy Baki gane niba ko?"
Wannan karon mummy kasa magana tayi dan jikinta ya dad'a sanyi hakan ya sanya gyad'a mata kai alamar eh.
Saukowa ƙasa Haseenah tayi ta zauna sannan ta zare glass ɗin fuskar ta.
Ido 4 sukayi da mummy, ganin irin kallon da mummy take mata ta tabbatar da basu ganeta ba.
Girgiza kai tayi hawaye ya cigaba da zubo mata sannan tace" Mummy har yanzu baki ganeni ba?"
Cikin ƙarfin hali Mummy tace" kaman na san wannan fuskar amma gskya na kasa tunawa"
" *Haseenah ce*"
Abunda ta iya furta wa kenan.
Azabure Mummy ta mik'e ta nuna ta bakin ta na rawa tace" Haseenah fa kikace?"
Girgiza mata kai tayi alamar eh.
Ja da baya Mummy ta fara yi a lokacin hawaye ke zuba a fuskanta, dan ta tuna mutuwar 'yar uwar ta sannan tace" Haseenah ɗaya na sani kuma ta riga da ta mutu"
" Eh Mummy ita ɗin ce dai kuma ban mutu ba"
Umaimah da ta zamo tamkar gunki dan ita ta gane Haseenah ta kurma wa Baby Kira da take kitchen tace" babbyyyy ki fito ga Aunty Haseenah ta dawo"
Baby da ke riƙe da tumbler hanunta taji maganar kamar an sauke mata guduma a kai, bata san lokacin da ta saki cup din ba ya watse wajan.
Da gudu ta fito dan ganin meke faruwa.
Ganin bak'uwa tayi zaune ga Mummy da Umaimah da kuma Haseenah duka na kuka.
Zaman dirshan tayi tace"meke faruwa ne wai?"
Bakin Umaimah na rawa ta nuna Haseenah tace" ga Aunty Haseenah ta dawo?"
Zaro ido waje tayi ta fada wata uwar ƙara ta yo kan Haseenah da gudu ta zube jikinta haɗe da kankameta sannan ta fashe da kuka.
D'ago fuskar Haseenah tayi cikin kuka take faɗin" sister baki mutuba dama? Ina kika shige tsawon wannan lokacin baki dawo garemu ba?"
Ita dai kasa magana tayi dan kuka yaci ƙarfin ta.
Aaman kuwa zama yayi gefen Haseenah ya zuba mata ido.
Janyo shi jikinta tayi ta rungemeshi sanann tace " Aaman d'ina"
Nan Mummy ta dad'a tabbatar wa wannan Haseenah ce, zubewa tayi wajan tayi sujuda tana godiya wa Allah.
Sun d'au tsawon lokaci suna kuka baby kuwa ta d'ale jikin Haseenah kaman wanda zata gudu.
A hankali Mummy ta d'ago ta dubi Haseenah sannan tace"......
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial18 Chapters
Night Game
In the city of Miyatama, Skye Devereaux finds himself fending off violent loan sharks after investing in his meagre home, determined to give his younger sister a proper childhood. But when a strange creature appears outside during a night shift at a bakery, his daily life quickly becomes twisted into a bizarre and dangerous game of life and death. Meanwhile, the sudden emergence of the oft-savage, shapeshifting volons threatens to send the city into chaos... Sequel to The Departure. Krahie's AUU-16 series: #1 – Soulless (Apparently) #2 – Diamond People #3 – The Departure #4 – Night Game
8 108 - In Serial70 Chapters
House Of Omen: Indomitable Oathbreaker
Every day for six years straight, from the time he was twelve, Darius Omen hit an anvil ten thousand times a day without stopping. He did not know the reason why he had to, all he knew was that he must. Little did he know that hit by hit, strike by strike, his originally meek body was being refined into something that had never been seen before in the history of mankind. In the war against spirits, mankind had little to be proud of. Yet one day a young man entered the battlefield. He dazzled millions and killed even more, all with merely a rusty old hammer than no one could hold or fathom. ... Novel started by Patriarch Onion (Author of Solitary Sword Sovereign and Titan's Throne), later picked up by Jym Pineapple (As of chapter 5 onwards) and hosted on theonionjunktion on royal road with the commentary of the beautiful and handsome Cookie. Now edited by Entelechy. (He reedited stuff as well)
8 110 - In Serial15 Chapters
Grand Arcanist: A Warcraft(Fan)Fiction
Xiao Yu, a regular college nerd, orphan at a young age, he loves nothing else but to study( and playing World of Warcraft), get good grades in school- as a matter of fact, he has been the top of his class since the day he started school, up until the current present of his college life- it was abruptly ended when he tried to save a kid from being run over by a train, but unfortunately he didn’t make it out in time. Xiao Yu last wish before his death was for a family in his next life, if there is any “Next life” to speak of. ------------------------------------------ A World of Warcraft-ish Fanfiction, defined by yours truly, following canon? Fuck that!
8 298 - In Serial41 Chapters
Re:HUNTER *DROPPED*
Sgt. Chris Wandell, a US Marine Sniper, passed away in a war somewhere in Afghanistan. Now he reborn in a new life with no fragment of any memories of his past life, but soon he later discover a persona within him as the one who was famed "VAMPIRE". "What comes in your mind if I ask what Vampire is, you'll that it meant about those ancient evils that feed on blood of the mortals, had fangs and Lord of the Night. Well you are right, but it also another meaning rather than a Mythical Creature. It also meant as Hunters of the Shadows, Reaper of Dark, and Silent Killer." Condition: DROPPED Link: http://wp.me/P6wr8i-2P Note:• Updates are more likely posted in random. • Story may be either whole or partially revised. • This Title and Names is just either Permanent or Temporary. • ENGLISH is not my main language, so don't expect a good grammar. Hello readers, This is me, cjayr369, telling you that this webnovel had long been dropped. I'm sorry that some of you had been expecting me to continue the story but because I lost my material that I used as inpiration to continue the story. That is why I decided to rewrite the whole story from the start. Some changes would be make and it would still follow the plot I design to move towards. I can't say when I would upload the story, but I would happened in the near future.
8 377 - In Serial14 Chapters
Chained To You [Jeff The Killer]
Being a sex worker was hard, notably harder in a crime-ridden city full of thugs and gangstas causing mayhem at every turn. Y/N L/N was just another prostitute roaming the town, searching for another customer; just another warm body wanting to earn some dirty money. When she heard of a rampant serial killer violently butchering women, she never thought a thing about it. You see women get caught all the time. Until one day, the monstrous killer caught her.
8 145 - In Serial20 Chapters
A kiss with a Fist (boyxboy)
Nick and Jess twin brothers and best friends, that was until 9th grade when Nick came out of the closet. Jess became a huge homophob and became friends with another homophob Zain, while Nick became friends with Jake who is also gay. Nick and Jake made it through high school but not without all the bulling from Jess and Zain. but what happens when Zain starts to like Nick? follow there relationship while they try to make it last without Jess or anyone finding out. might sound easy but trust me its not. title from JazzyKLea!! Thnaks :D
8 93

