《HASEENAH》PAGE 67&68
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS- 08144932303
# http://
Follow me on Aysherabbakar
*67~68*
Hanun Haseenah ya fara tsami saboda tun da ta mik'a mishi bata sauke hanun ba, gashi yayi kaman bai san tana wajan ba, ga shi ba magana take ba ballantana ta mishi magana.
Hanun ta ne ya fara rawa nan hawaye ya cika mata ido.
Ran Sameer ya Kai mak'ura wajan 6aci, duban shi yayi cikin tsawa yace" Mahmud wai baka ganin ta ne? Ko ba dakai take ba tsaban iskanci zaka bar mutum tsugune wajen sekace dabba eyee?"
Sai a lokacin ya d'ago ya dube shi sannan ita ma ya dube ta, maida duban yayi kan Sameer sannan yace" to bro Ni me Zan mata? Gani nayi ba aikanta nayi ba, to ya zanyi da shi?"
Wani baƙin ciki ne ya tokare mak'oshin Sameer, a karo na biyu zai yi magana Muryar Ammi ta dakatar dashi, ji yayi tana faɗin" wlhy Mahmud in baka kar6a abun da yarinyar nan take baka ba sai ranka ya 6aci, shashasha wawa kawai"
Da sauri ya d'ago ya dubi Ammi jin ta kirashi da wannan sunan, ya maimaita a ranshi, tunda yake Ammi bata ta6a faɗa mishi irin wannan sunan ba.
Wani kallon banza ya watsa wa Haseenah da har lokacin kanta na ƙasa, hawaye na zubowa daga idon ta.
Kar6a yayi a wulak'an ce sannan ya mik'e ya bar wajan.
Kasa mik'ewa Haseenah tayi a wajan, dalilin k'unan da take ji cikin zuciyar ta, tanbayan kanta take me tayi wa wanann yaron? Me ta tsare mishi? Ko ganin ta da zaman gidan su ne baya so? Nan take ta bawa kanta amsa hakan ne ma.
Advertisement
Lokacin hawayen ya tsananta da zuba, haka ta kasa tashi dan Bata so Ammi da Sameer su gane halin da take ciki.
Amma ta k'uduri Niyan in Allah ya yarda nan ba da dad'ewa ba zata bar musu gidan su.
Lokaci take jira, itama baisan na dole take zama ba, tana buƙatar dangin ta.
Kuka ne taji na shirin k'wace mata, da sauri ta mik'e haɗe da toshe bakin ta da mayafin kanta ta yi hanyar d'akin ta da gudu.
Lokacin da Ammi da Sameer suka kula da halin da take ciki ba k'aramin damuwa suka shiga ba.
Dafe kanshi Sameer yayi a hankali a furta " Ya Salaam"
Ammi kasa magana tayi, to why it's Mahmud behaving like these ne?
Da sauri Ammi ta mik'e ta nufa hanyar d'akin Haseenah, amma cikin rashin Sa'a ta datse k'ofar da key, amma kanajin shesshek'ar kukan ta daga wajan.
Sameer ma da ya biyo bayan Ammi kasa k'arasa wa yayi, jin irin kukan da Haseenah take yi.
Ga Ammi na bugun k'ofar amma bata ma ji ballantana tasan Ana yi.
Dan haka duka juyawa sukayi jiki a sanyaye suka bar wajan.
Sameer sama ya wuce ya nufa d'akin Mahmud.
Lokacin kuwa Mahmud na rungume da perfume d'in da Haseenah ta bashi, k'amshin turaren ta wanda ta shafa a hanunta kawai yake bi.
Kana ganin shi zaka yi tunanin gaula ne ko ya zauce.
Jin an bugo k'ofar da ƙarfi ya sashi mugun razana, a lokacin turaren ya fad'i k'asa.
Kallon shi Sameer yayi sannan ya jingina da jikin k'ofar, nuna shi yayi da yatsa sannan ya fara faɗin" wallahi Mahmud tunda muke baka ta6a ganin 6acin raina ba, akan yarinyar nan na rantse da Allah xan iya dagaka daga k'asar nan in maida ka wata ƙasar, in Kuma kana ganin wasa ne try it nd see, I mean my words, u know who I am nd what am capable of, so don't tryna provoke me"
Advertisement
Yana gama faɗin haka ya fice a d'akin.
Tsuru-tsuru Mahmud yayi da ido, dan yasan zai iya aikata abinda ya faɗa, to meye yake nufi da yarinyar ne eyee?
To wallahi se yayi sanadiyar barin ta gidan kowa ma ya rasa, sedai duk abinda zai faru ya faru, yarinya sai kace aljana.
Da wanann tunanin ya koma ya kwanta abin shi.
Can Haseenah kuwa tafi 1hr tana kuka, ba wai kukan abinda Mahmud ya mata bane, abunne ya tuna mata abubuwa da dama da ya faru a baya, na farko Umman ta, na biyu Aaman, sannan Abbanta, ga su Mummy Zuwaira, baby Umaimah, uwa uba Haseen wanda bata san a wani hali yake ba.
Ba abinda take tunawa sai ranan da suka rabu na k'arshe, wannan dalilin ya sa hankalin ta ya tashi, taji garin ya d'aga mata hankali, gidan ya mata zafi da k'unci, ba don ko dan batason ganin dangin ta bane ya sa ta kasa tafiya.
A'a so take ta gama samun lafiya kunnenta ya dawo, saboda tasan in ta koma yanzu tashin hankali ne dan batada bakin bayani, ga Mummy makira tsab zata ƙaryata ta kuma ba bakin bayani, dan haka lokaci kawai take jira.
Da wanann tunanin ta mik'e ta shige toilet ta d'auro alwala.
Nafilfili ta hau yi tana addu'a tana kuka, roƙon Allah take Allah ya tausaya mata ya dawo mata da jinta dan samun mafita.
Haka ta cigaba da kai kukan ta wajan Allah har tsakiyar dare.
Nan kan sallayar bacci ya kwashe ta, da asuba Ammi tazo dan duba Haseenah amma bata buɗe k'ofar ba.
Haseenah ko bata farka ba sai wajan k'arfe 6:30am.
Da haka da sauri ta mik'e ta shige toilet....
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial137 Chapters
Epic Of The Second Strongest Demonic Blade King
This book contains a lot of Violence, Blood and Gore. If that would repulse you, then this book is not for you.
8 254 - In Serial445 Chapters
Consuming Earths, Devouring Skies
In the myriad realms, legends rise and fall in the countless eras.
8 194 - In Serial8 Chapters
Michael Sawyer: Paranormal Investigator
Read Sawyers journal as he solves complex cases and fights forces of evil. Unravel his past as you follow his journey as a paranormal investigator.
8 94 - In Serial103 Chapters
The White Rabbit
In the Urillian Empire, the Empress Xandra rules three-quarters of the planet Xren from her home in the capital of the Earth Continent. Both the fire and water peoples have fallen under her might after a series of wars stretching back three centuries. Earth elves, under Xandra's rule, have spread throughout the planet and established colonies, and are, by all accounts, enjoying what seems to be a prosperous and happy existence. But not everyone in Uril is happy. The holy books speak of elves as the Chosen People of Thesis, tasked with guiding and protecting the lower races. For some people, this scripture has been interpreted to designate their life as one on the lowest rungs of society. Humans have been reduced to a slave class, and serve their elven masters under Xandra's rule, kept at bay by the constant fear of the dreaded Emerald Knight, and their own perceived weakness. Humans do not lead long lives, nor do they possess the wisdom, power, or magical acumen of their elven masters. But there is hope. A group of people have banded together to fight against Xandra, her Knight, and her empire. They call themselves the "Knights of Order" united under the principle idea that Xandra's reign has brought chaos unto Xren, and they wish to restore order. These Knights are led by a man named Xaxac Brigaddon, spoken of as a legend. They say that when the moons are full, some humans transform into powerful beasts. They say that Xaxac is the most powerful warrior on Xren, that in his youth he was enslaved and forced to fight other humans to the death in a bloodsport called "cage fighting", that he could not be touched and held the world championship title for three years running until he faked his own death and escaped his master to join the resistance. They say that he has friends in high places- noblemen, pirates, and the devil himself. They say that if you can find him, he can ferry you to freedom in places where the Earth Elves fear to tread. They say that he is immune to magical attack, and his eyes shine like the silver moon. They say that he is descended from Quizlivian Brigaddon, one of the humans who helped the demon Magnus escape a god. They say that if you want to walk the Path of Order, you should follow the White Rabbit.Come and watch the transformation from human boy to Knight of Order: The life and times of Xaxac OfAgalon OfLangil Brigaddon. Content Warning: This work is based on the real experiences of human trafficing survivors. Xaxac's origins are based on true events, and they are presented realisitcally; this includes but is not limited to: isolation, gaslighting, emotional and sexual abuse, and grooming tactics. This work is meant to hold a mirror up to society; it is based on the real of experiences of people who have experienced slavery and/or abuse. It is an adult work and probably should not be read by anyone under the age of 18. If you are a survivor of human trafficing and/or abuse, your feedback is welcome, but please do not read this if you think it may trigger your trauma. I did not write this with the intention of harming anyone, but rather to provide accurate representation for a group that does not normally get it in the hopes of changing the zeitgeist. I would like to see a world where more people understand what these experiences are like, so that real survivors do not have to deal with microagressions from an ignorant public. Reader discretion is highly advised.
8 1364 - In Serial7 Chapters
Pentagram
Melanie Donald was born in 2000: a less than average, ordinary girl struggling through school and stumbling through life as a square peg in a round hole.Blaze Thompson was born in 2008: a girl of immeasurable talent, who surpasses everyone around her and conquers every challenge set before her. In 2016, the city in which they lived was destroyed, and Melanie was killed. It is now 2024. Blaze is as old as Melanie was when she died, and attends a private school that was once a naval academy. She seeks answers about the true nature of the disaster she survived.What caused it? How could it destroy an entire city? How can this school, of all places, be so important? And if Melanie is dead, how can she be here? Of course, her search for answers grows just a little more complicated when a secret society makes the first move in its hunt for the two girls. A work in progress. This is only a first draft of a final story, and it'll be refined before it's finally released. Thanks for your patience. Updates: Later.
8 69 - In Serial26 Chapters
So try and love me while you can [Zacky Vengeance]
8 136

