《HASEENAH》PAGE 67&68
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS- 08144932303
# http://
Follow me on Aysherabbakar
*67~68*
Hanun Haseenah ya fara tsami saboda tun da ta mik'a mishi bata sauke hanun ba, gashi yayi kaman bai san tana wajan ba, ga shi ba magana take ba ballantana ta mishi magana.
Hanun ta ne ya fara rawa nan hawaye ya cika mata ido.
Ran Sameer ya Kai mak'ura wajan 6aci, duban shi yayi cikin tsawa yace" Mahmud wai baka ganin ta ne? Ko ba dakai take ba tsaban iskanci zaka bar mutum tsugune wajen sekace dabba eyee?"
Sai a lokacin ya d'ago ya dube shi sannan ita ma ya dube ta, maida duban yayi kan Sameer sannan yace" to bro Ni me Zan mata? Gani nayi ba aikanta nayi ba, to ya zanyi da shi?"
Wani baƙin ciki ne ya tokare mak'oshin Sameer, a karo na biyu zai yi magana Muryar Ammi ta dakatar dashi, ji yayi tana faɗin" wlhy Mahmud in baka kar6a abun da yarinyar nan take baka ba sai ranka ya 6aci, shashasha wawa kawai"
Da sauri ya d'ago ya dubi Ammi jin ta kirashi da wannan sunan, ya maimaita a ranshi, tunda yake Ammi bata ta6a faɗa mishi irin wannan sunan ba.
Wani kallon banza ya watsa wa Haseenah da har lokacin kanta na ƙasa, hawaye na zubowa daga idon ta.
Kar6a yayi a wulak'an ce sannan ya mik'e ya bar wajan.
Kasa mik'ewa Haseenah tayi a wajan, dalilin k'unan da take ji cikin zuciyar ta, tanbayan kanta take me tayi wa wanann yaron? Me ta tsare mishi? Ko ganin ta da zaman gidan su ne baya so? Nan take ta bawa kanta amsa hakan ne ma.
Advertisement
Lokacin hawayen ya tsananta da zuba, haka ta kasa tashi dan Bata so Ammi da Sameer su gane halin da take ciki.
Amma ta k'uduri Niyan in Allah ya yarda nan ba da dad'ewa ba zata bar musu gidan su.
Lokaci take jira, itama baisan na dole take zama ba, tana buƙatar dangin ta.
Kuka ne taji na shirin k'wace mata, da sauri ta mik'e haɗe da toshe bakin ta da mayafin kanta ta yi hanyar d'akin ta da gudu.
Lokacin da Ammi da Sameer suka kula da halin da take ciki ba k'aramin damuwa suka shiga ba.
Dafe kanshi Sameer yayi a hankali a furta " Ya Salaam"
Ammi kasa magana tayi, to why it's Mahmud behaving like these ne?
Da sauri Ammi ta mik'e ta nufa hanyar d'akin Haseenah, amma cikin rashin Sa'a ta datse k'ofar da key, amma kanajin shesshek'ar kukan ta daga wajan.
Sameer ma da ya biyo bayan Ammi kasa k'arasa wa yayi, jin irin kukan da Haseenah take yi.
Ga Ammi na bugun k'ofar amma bata ma ji ballantana tasan Ana yi.
Dan haka duka juyawa sukayi jiki a sanyaye suka bar wajan.
Sameer sama ya wuce ya nufa d'akin Mahmud.
Lokacin kuwa Mahmud na rungume da perfume d'in da Haseenah ta bashi, k'amshin turaren ta wanda ta shafa a hanunta kawai yake bi.
Kana ganin shi zaka yi tunanin gaula ne ko ya zauce.
Jin an bugo k'ofar da ƙarfi ya sashi mugun razana, a lokacin turaren ya fad'i k'asa.
Kallon shi Sameer yayi sannan ya jingina da jikin k'ofar, nuna shi yayi da yatsa sannan ya fara faɗin" wallahi Mahmud tunda muke baka ta6a ganin 6acin raina ba, akan yarinyar nan na rantse da Allah xan iya dagaka daga k'asar nan in maida ka wata ƙasar, in Kuma kana ganin wasa ne try it nd see, I mean my words, u know who I am nd what am capable of, so don't tryna provoke me"
Advertisement
Yana gama faɗin haka ya fice a d'akin.
Tsuru-tsuru Mahmud yayi da ido, dan yasan zai iya aikata abinda ya faɗa, to meye yake nufi da yarinyar ne eyee?
To wallahi se yayi sanadiyar barin ta gidan kowa ma ya rasa, sedai duk abinda zai faru ya faru, yarinya sai kace aljana.
Da wanann tunanin ya koma ya kwanta abin shi.
Can Haseenah kuwa tafi 1hr tana kuka, ba wai kukan abinda Mahmud ya mata bane, abunne ya tuna mata abubuwa da dama da ya faru a baya, na farko Umman ta, na biyu Aaman, sannan Abbanta, ga su Mummy Zuwaira, baby Umaimah, uwa uba Haseen wanda bata san a wani hali yake ba.
Ba abinda take tunawa sai ranan da suka rabu na k'arshe, wannan dalilin ya sa hankalin ta ya tashi, taji garin ya d'aga mata hankali, gidan ya mata zafi da k'unci, ba don ko dan batason ganin dangin ta bane ya sa ta kasa tafiya.
A'a so take ta gama samun lafiya kunnenta ya dawo, saboda tasan in ta koma yanzu tashin hankali ne dan batada bakin bayani, ga Mummy makira tsab zata ƙaryata ta kuma ba bakin bayani, dan haka lokaci kawai take jira.
Da wanann tunanin ta mik'e ta shige toilet ta d'auro alwala.
Nafilfili ta hau yi tana addu'a tana kuka, roƙon Allah take Allah ya tausaya mata ya dawo mata da jinta dan samun mafita.
Haka ta cigaba da kai kukan ta wajan Allah har tsakiyar dare.
Nan kan sallayar bacci ya kwashe ta, da asuba Ammi tazo dan duba Haseenah amma bata buɗe k'ofar ba.
Haseenah ko bata farka ba sai wajan k'arfe 6:30am.
Da haka da sauri ta mik'e ta shige toilet....
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial261 Chapters
Lineage Saga (Kingdom Building Fantasy)
[participant in the Royal Road Writathon challenge] The continent of Erdenia is in flux, nations large and small move to swallow their neighbors. Roving bands of marauders pillage the countryside, and the seas are choked with piracy. Against this backdrop upon the central island of Syroneika exists the Mercan League, an alliance of city states ruled by the Archon from his seat in the Capital, Merlabria. Yet all is not well beneath the surface. The Archon’s health is waning, while the House of Mercan appears on the verge of conflict. Both princes vie for the Archonship, with the aristocracy close behind looking to settle old scores. In the immediate west the Althai Federation is in a state of civil war, the conflict spilling over the border into the League, while nobles’ squabble over petty slights. In this time of growing conflict, the Archon has summoned the warlord of the southern frontier, bulwark against the horrors of the dark forest, and former Grand Scholar of the court. Behind the scenes pieces are in play, and the Scholar possesses numerous enemies, many still envious of his meteoric rise to power. A simple trip to the capital may be more than it appears. However, the branches of fate are fickle things, a single encounter could change the course of history. Or perhaps that is simply the will of fate, and nothing has changed at all, who could know? Could the meeting between a simple slave and a warlord truly be fate’s bough? And if so, where could that lead? Read this if you like: Army Building Rational Combat War and Strategy Gritty Violence in a Dark unforgiving world Realistic and engaging characters Medieval/Classical Economics and R&D Do not read if: Looking for OP MC (power gain is gradual) Last minute Deus Ex Machina moments Want Evil enemies who are evil just to be villains Can't stand Slow Development and extensive world building You can join the Discord here: Lineage Discord Channel Cover Art created by: Illusstation Check out their work: Illusstation's page Updates Monday-Thursday (Guaranteed) [more chapter releases per week are possible depending on buffer and as rewards for events I announce]
8 304 - In Serial14 Chapters
Augmenting Reality
Ever the studious student, Jane has become comfortable with her bland, invisible existence. Little does she know, her plain-jane reality is about to be augmented.Inspired by 'The Gamer' webcomic and 'Breaking Syd' RRL Fan-fiction inspired by said webcomic, follow Jane as she hacks her life and deals with the consequences.
8 78 - In Serial237 Chapters
Judah Judas Adventures
Being a magician/wizard/mage in the Kingdom of Romania is not a crime like in other kingdoms which you can be punished with death or in jail for the rest of your life. In this series, you will find the story of the squire Judah and the warrior Fiona who are soldiers of the Royal Army of Romania and fight almost every day to make this Kingdom peaceful and have some good time by going into adventures, missions, spending time with friends and making some amazing adventures. Note: This story is also available on Webnovel, and I will be posting this story on RoyalRoad to gain some important feedback Webnovel account name: Septic_Red Webnovel account link: https://www.webnovel.com/profile/4311650220?appId=10 Webnovel story link: https://www.webnovel.com/book/judah-judas-adventures_16897122305661805
8 227 - In Serial9 Chapters
The Cursed: A Steampunk Inspired Story But It Also Has Pirates
In Secratia, a world where justice and fate are placed in the hands of the deceased, some people are bestowed with a blessing for their good deeds while others are cursed for their sins. Fiddler, a homeless boy, was blessed with the gift of music. When disaster strikes during the annual festivities of his hometown, Fiddler and his friends are accidentally kidnapped by a group of flying pirates. Before they know it, the group of unlikely friends and misunderstood outlaws find themselves in the middle of a secret war for Secratia's destiny. Soon they learn that good and evil haven't been what the Spirits have claimed it to be. Are people really bound to their fate and the Spirits' decisions or is there a way to create your own destiny? Is it too late to save Secratia from a system of corruption and tyranny? And what role do our pirates, old and new, play in this dangerous game of power and fate?
8 100 - In Serial56 Chapters
A Taste of Sin (Sin #1)
She wants to escape it all. She runs from it. She gets a chance to leave it all behind. And she does, without thinking twice. Gabrielle leaves France, her home country, when she finds an offer to babysit in London. She doesn't have a lot of experience with kids, but she's willing to do whatever it takes to just disappear from the world she somehow got sucked into. She comes to a rich family, who has a daughter and a son. She gets a big surprise when she arrives there. The little girl might be little indeed, but the son is nothing like she expected. He's all tall and broad with tattoos marking almost every inch of his skin. And he screams bad news. Alexander shows he doesn't like Gabrielle from the first time he sees her. However, they somehow just can't ignore each other as much as they'd like to, even though Alexander told Gabrielle to never involve in his business. But her being stubborn and fearless, she quickly finds out why people call him 'Sin.' *WARNING! This story contains a strong language and violence.**The Literary Awards 2017 winnerCover by @ForeverIsland
8 116 - In Serial30 Chapters
Legendary (Discontinued for now)
Story starts from Page 5
8 110

