《HASEENAH》PAGE 63&64
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS- 08144932303
# http://
Follow me on Aysherabbakar
*63~64*
Ihu Mahmud ya saka yana faɗin " wayyo Ammi ku temakeni"
Ya k'arasa maganar yana nuna Haseenah, Junaid dake saukowa daga stairs ya k'araso da gudu dan ganin meke faruwa.
Har lokacin jikin Mahmud tsuma yake, Haseenah kuwa sororo tayi tana kallon shi dan ganin yana nuna inda take.
Juyawa tayi bayan ta dan ganin abinda yake nuna wa amma bata ga komai ba.
Mik'ewa Sameer yayi ya daka mishi tsawa ganin yanda yá tukwikwiye shi kaman ze yarda shi sannan yace" ka rufa mana baki ka shiga hankalin ka"
Zare ido ya hau yi ji yake kaman ya zura a guje.
Haseenah bata san meke faruwa ba dan ba ji take ba, dan haka ta ja kujera ta nema waje ta zauna.
Ammi kam kasa magana tayi dan haushi ne ya kama ta, dan gani take iskancin Mahmud k'aruwa yake.
Dan haka ya sa ta ja plate ta Fara zuba abincin ta.
Sameer ma Zama yayi ya fara damuwar shi, Junaid matsawa kusa da shi yayi dan bai ma kula da Haseenah ba ya zaunar da shi sannan shima ya zauna kusa da shi.
Har lokacin kallon Haseenah yake da take k'ok'arin cin abinci.
Zungure shi Sameer yayi yace" meye ka k'ura mata ido?"
A firgice a dubi Sameer yace " yaya kaima kana ganin aljanar ne?"
Dariya Junaid da Sameer suka saka sannan Junaid yace" kai da Allah bak'uwa Ammi tayi baka ganta bane?"
Wata ajiyar zuciya ya saki sai alokacin yaji hankalin shi ya kwanta.
To amma wannan wata irin halitta ce wannan?
A hankali ya fara cin abincin shi amma ba'a minti biyu Bai kalleta ba, har a lokacin he's wondering wannan kyau d'in yayi yawa.
Gani yayi har suna k'ok'arin gama cin abinci bai ga haseenah ba, murna har cikin zuciyar shi a ranshi yace Allah yasa sun yar da ita.
Advertisement
Can dai ya kasa hak'uri ya dubi Ammi yace" Ammi wannan d'in wacece?"
" Haseenah"
Ta bashi amsa a tak'aice.
" To Ammi itace daughter d'in uncle d'inmu Wanda Kika ce a Cairo ta girma?"
Haushi ne ya kama Ammi dan gani take raina mata hankali yake.
A fusace tace" kai karka dameni, Haseenar da muka Kaita Turkey d'inne baka Santa ba? Ko zaka cemun baka ganeta bane?"
A razane ya dubi Ammi yace" haba Ammi, this not possible, wancan mummuna ce wannan kuma fa she's a halfcas"
Tsuka Ammi ta ja ta cigaba da cin abincin ta, duban Sameer yayi yace" bro Dan Allah tell me who is she"
Sameer da ke sunkuye yace" ita Ammi da ta fad'a maka baka yarda ba sai Ni ne zaka yarda? To she's d one, wannan wanda kake kira fatalwar, itace wannan thats how she looks like before "
Waiiii Mahmud Kam he can't believed that, Wai itace wanann yarinyar? Gaskiya akwai damuwa.
Junaid ma kallon ta yake ya kasa d'auke kai.
Haseenah ko bata sake d'agowa ba seda ta gama cin abinci.
Tashi tayi ta koma kan sofa ta zauna.
'Daura ƙafa tayi ɗaya kan ɗaya ta jingina tana kallon tv, da yake akwai subtitle shiyasa ta zauna tana kalla.
Kallon kallo aka fara yi tsakanin Mahmud da Junaid.
Suna gamawa ta mik'e ta kwashe plates d'in ta nufa kitchen.
Seda ta wanke sanann ta goge wajan ta koma ta zauna.
Ammi ma zama tayi kusa da ita ta bata maganin ta tasha sannan ta d'iga na kunnen ta.
Sameer, Mahmud, Junaid duk tunani suke, kowa satan kallon Haseenah yake da gefen ido.
Ammi kuwa ciki ta shige dan kwanciya.
Tana tashi Sameer ya mik'e ya koma wajan Haseenah, d'agowa tayi suka haɗa ido, murmushi ya sakar mata itama ta mayar mishi sannan ta cigaba da kallon ta.
Haka kawai Mahmud yaji haushin murmushin da Sameer ya Mata, baisan sanda ya saki tsuka ba.
Sameer Bai ma san yana yi ba, dan biro ya d'auko ya fara mata rubutu, inta karanta ta bashi amsa.
Advertisement
Haushi ya kama Mahmud ya tashi ya wuce sama fuuuuu.
Bin bayan shi Junaid yayi da sauri, amma harya wuce d'aki ya banko k'ofar.
Zaune ya tarar da shi ya buga uban tagumi, zama yayi gefen shi yace " bro lafiyarka kuwa?"
Mchewww " wanann yayan harda wani zuwa wajanta, to me ze Mata oho? Yarinya ma da baji take ba amma seya takura mata?"
Mchewww ya sake jan wata tsukar..
Duban shi yayi da mamaki sannan Junaid yace" did u care about her now?"
"Why would I care about her? By d way who is she to me?"
Junaid ya dubi idon Mahmud, yasan ba makawa kishi ne da soyayyar Haseenah ta kama shi, but amma bazai san hakan ba tunda idon shi ya rufe.
Nan Junaid yace " to tunda U don't care about her let him be Mana, ko lefi ne dan ya kulata? Atleast she needs someone besides her huh?"
" To ai se yayi ta yi"
Mahmud ya bashi amsar tare da mik'ewa ya wurgar da pillow ya shige toilet.
Murmushi Junaid yayi a ranshi yace akwai damuwa knan.
Ganin Mahmud ba shida niyar fitowa ya sa shi barin d'akin.
Can ko Sameer ko sai faman washe baki yake ganin yanda suke hira da Haseenah.
Ganin ya cika ta da surutu ya sa ta mik'e tace zata tafi.
Alama ya mata kan ta tsaya, ba musu ta tsaya nan ya mata rubutu ya mik'a mata.
Gani tayi ya rubutu" ki shirya mu fita yawo da yamma"
Duban shi tayi sannan ta nuna mishi d'akin Ammi, ya gane abinda take nufi wato ya tambayi Ammi.
Murmushi yayi sannan ya gyad'a mata kai alamar to.
Wucewa d'aki tayi sanann yabi bayanta da kallo.
Bayan anyi sallan la'asar ne Sameer ya samu Ammi d'aki tana zaune.
Zama yayi kan stool sannan ya gaisheta, bayan ta amsa ne se kuma dukan su sukayi shuru.
Duban shi tayi sannan tace" yaya akayi?"
Shafa kai yayi yana murmushi sannan ya daure yace" Ammi dama inaso mu ɗan fita da Haseenah ne, naga zaman gidan yayi yawa atleast she should fresh up"
Zuba mishi idon da tayi ne ya sashi marairaice wa yace" pleeeeaaaase"
Kaman ba zata bashi amsa ba sai kuma tace" karku dad'e"
"Yeeeeesssoooo" ya furta sai kace ƙaramin yaro, abun mamaki ya ba Ammi dan it's been a while da taga son d'inta cherishing like this.
Fita yayi ya nufa hanyar d'akin Haseenah, a hankali ya lek'ata, ganin ta yayi kwance kan gado, tana sanye da dogon riga amma kanta babu mayafi..
Gashin ta ya gani kan fuskan ta idon ta na kallon sama, da alama tunani take.
Jin kaman ana kallon ta ya sata d'agowa, ganin sameer ba k'aramin mamaki ya bata ba, da sauri ta mik'e ta zauna tana laluben ɗan kwalin ta.
Murmushi ya mata sannan ya mata alama da get ready.
Itama murmushin tayi sannan ta gyada mishi kai.
Hannu ya d'aura kan tsintsiyar hannun shi sannan ya nuna mata five fingers d'inshi, wato karfe biyar zasu fita.
Yana gama haka ya juya ya fice.
Duban agogo tayi taga 4:05 mik'ewa tayi ta shiga toilet Dan yin wanka.
Ta 6ata lokaci sossai wajan 30mins sannan ta fito.
Sallan la'asar tayi sannan ta fara shafa mai.
Lokacin is almost to 5, Dan Haka cikin k'ank'anin lokaci ta shirya cikin wata pencil skirt bak'a da red top, ta yane kanta da Black veil, shafa red lipstick tayi sanann ta zira flat Vincci shoes d'inta.
Wrist watch ta saka hanunta sanann ta mak'ala yan kunne.
Short kimono top ta d'auko ta d'aura Kan kayan shima Black sannan ta fesa turare ta fito.
D'akin Ammi ta shiga ta tarar bata nan.
Palour ta nufa nan taga Ammi nan ta tarar da ita zaune tana kallo, tunda ta fito Ammi ta zuba mata ido tana Masha Allah.
Sameer ko dake saukowa daga stairs cak ya tsaya yana kallon wannan halitta.
Kusa da Ammi ta zo ta zauna tana murmushi.
Dafa ta Ammi tayi Sannan ta......
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial12 Chapters
The Tragedy of Whistone
Wight Wolloughbin arrives at the village of Whistone, ready to establish some order in the forgotten village. What he finds however, is a mystery that leads him to team up with a priest turned Historian. Can they solve what happened to the ruler of Whistone?
8 144 - In Serial15 Chapters
Freakshow
Grand Lake City has problems to share. Rampant crime and a police force where all the good cops have left due to the corrupt chief have turned the place into a nightmare for your average citizen. Things are about to get worse, when there are sudden extremely violent deaths occurring all over the city. Something new has come to the city, fully intent on painting it red with blood. As the police turn away from what's going on, it's up to private detective Dana Colt to put a stop to what is happening. With a new partner next to her, they must survive against all odds or see the city torn down. Can the two of them survive what's ahead or are their enemies too much for them to handle? And at the end of it all, will there be anything left to save?
8 171 - In Serial9 Chapters
I Was Sent to Another World to Protect an Unfriendly Princess
I was always held back, despite how talented I was, no one ever recognised me. On my way home, a tragic accident occurred. After, I was reincarnated in another world, except the goddess was beyond useless.This was my second chance. I was brought to the other world to protect Lucia, a mean, sharp-tongued princess, who was meant to be the next ruler of the land. She didn't accept anyone else, why did she accept me? Why is it that I have forgotten all about my past? Have I lost something truly important to me?
8 491 - In Serial10 Chapters
The Humanity Initiative (discontinued)
Virtual gaming has been around for ages. Many live their entire lives online, not caring about what’s left of the real world. The few who do, fear nuclear annihilation. The risk of an unfortunate chain reaction is too large to ignore, but as of now, prevention is impossible. Humanity, in its biological form, would never survive as it is. That’s why the UN has its full focus on “The Humanity Initiative”. The field of genetics shows promising results, but are years from ready. If bombs were to fly tomorrow, something must survive. Recent VR technology has a potential candidate for that something.Farah Al Farzha never plays online, she loathes the very idea of it. She is in love with reality, and competitive fencing is her way to prove it. But when she reluctantly went online, she couldn’t exit, or at least a copy of her consciousness couldn’t.Human, but juridically speaking no more, Farah struggles in a game that would’ve been illegal. To her only consolation, the game is modeled after reality, a place foreign to the gaming brats around her. But what demands do the UN put on potential ‘human’ survivor candidates, and how will natural selection be replaced, when reality is no more? _______________________________________________________________________
8 268 - In Serial8 Chapters
Tower of Erase
Kyra is a fairy who was abused by her own father, the Fairy King. In the midst of disasters, she attempts to escape with her mother and live quietly in the mortal realm. But she failed. Facing her father's wrath, her mother rushes in to save her. Watching her mother die, her heart was pierced with uncontrollable fury, she raised her sword against her father but she died in his hands. By some miracle, a voice called out to her. Reviving her from the door's death. And yet, what she saw when she came back is a desolate hometown burned and crushed into crisp. Bodies of fairies were scattered in the streets, some were hung in the World Tree. Others were hung on display at the Elven Croft Palace. And one of them is her father. Then the voice speaks to her again, "Do you want to get revenge on the mortals who massacred your family?" Her body is shaking from the anger that eats away her mind. When she heard mortals, her body shivers uncontrollably. "They did this?" "Yes,""Where can I find them?""Come to the Tower of Erase." *****Seven realms. Seven race.Seven champions. But only one will prevail. _____________________________________ If you want to support this book, buy me kofi!
8 183 - In Serial6 Chapters
Saeran x reader~ Clubs Equals Love
Saeran hates everything about those girls he saw at the club each night, but something about this particular girl made him think otherwise."What makes you any different from those girls?"{Saeran's POV}
8 91

