《HASEENAH》PAGE 43&44
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
*43~44*
" Ammi Dan Allah ki Dena turani wajan yarinyar nan in har ba so kike Nima a kwantar da Ni ba, wallahi bazan iya ba"
Ya 'karasa maganar haɗe da riƙe k'afar Ammi.
Cike da mamaki ta dubeshi tace" Baby meye haka? Ba kyau abinda kake yi fa, itama fa da mutum ce 'yar uwarka tsautsayi ne ya faɗa mata,kuma kaima bakafi k'arfin haka ba"
Share hawayen ya fara yi sannan yace" Ammi kiyi hak'uri zan je amma ba yanzu ba"
Duk abinda suke Sameer na kallon su saman stairs, shi mamakin Mahmud yake ganin yanda lokaci ɗaya yake fita hayyacin shi.
Dole Ammi ta yi shiru ta k'yale shi, dan tasan in ta matsa mishi zai iya daina fitowa palour ta ma.
Mummy kuwa rad'ad'in da bakin ta yake mata shi yafi d'aga mata hankali, kallon fuskanta tayi a mirror, kau da kai tayi da sauri ganin yanda kamannin ta suka koma, musamman bakin ta sai kace ja6a.
Fashewa da kuka tayi tana faɗin" Allah ya isa mun wallahi, wanda bazata gama da duniya lafiya ba"
Ana haka kuwa k'awayen ta wanda suka saba zuwa mata yawo ɗaya daga cikin su ta kira ta a waya, nan Mummy ta shaida musu itakam batanan tayi tafiya, dan bazata iya bari suga wannan abun kunyar ba.
2 weeks later
Jikin Haseenah ya gama bushewa ya d'aye tas ba komai, sai dai tabo da sauran wajan da bai warke ba, dan yanzu tana iya zama taci abinci da kanta.
Amma ba umm ba uhm, saidai tayi ta binsu da kallo, wani lokacin kuma sai kuka, gashi anyi mata tanbayar duniyar nan Bata amsawa, abunda basu sani ba ma batajin abunda suke faɗa, ita dai kawai tana ganin bakin su na motsi.
Tana son yin magana amma babu hali, ganin ta a wajan da bata sani ba duk shi yafi d'aga mata hankali, gashi duk cikin wanda suke zuwa babu wanda ta sani.
Saidai tafi ganin Sameer da Mummy sai nurses d'inda ke kula da ita sai Dr Abeed.
Advertisement
Tana son tanbayar ina Umman ta? Dasu Aaman da Haseen amma ba hali.
Iya abinda take iya tunawa tasan wajan su ya kama da wuta.
Sannan ko yaushe inta kwanta bacci salatin Umman ta ke yawo cikin kanta.
To ina Umman take? Meyasa suka barta anan? Kodai sun gujeta ne ganin jarabawar data fad'a mata?
Wata zuciyar ta bata amsa da ko da duniya zasu gujeki Umman ki bazata ta6a barin ki ba.
To ina suke?
Ba ta da wannan amsar, shiyasa takanyi kuka sossai inta tuna da haka.
Sai dai Sameer yayi ta bata hak'uri da Mummy, Amma Bata fahimtar abinda suke cewa.
Ganin ta samu sauk'i ne aka fara shirye shiryen Mata theatre, sun tsayar da rana satin da za.a shiga ran Monday kenan.
Addu'a kawai suke Allah ya basu Sa'a dan basu da wani ishesshen kayan aiki.
Dr Abeed ke ba Sameer k'arfin gwiwa, amma shi duk ya karaya.
Yau da sassafe ya shigo asibitin Mahmud na binshi a baya d'auke da basket d'in abinci.
Kana kallon Mahmud zaka ga yanda yayi kicin kicin da fuska, dan ba son ranshi ya zo ba, dan rabon da ya ganta tun ranar da suka d'auko ta, yanzu ma dan yana shakkar Sameer ne Amma wallahi da bazai zo ba.
Kai tsaye d'akin da Haseenah take suka nufa.
Suna isowa bakin k'ofar Mahmud ya ja ya tsaya, duban Sameer yayi yace" bro should I wait for u here?"
Harara kawai ya watsa mishi ya shige ciki, nan Mahmud ya bishi da sand'a.
Lokacin ko bacci ma take bata tashi ba, dan haka Sameer ya hau kujerar da ke gefen gadon ya zauna.
Mahmud kuwa jikin bangon d'akin ya mak'ale ko k'wak'k'waran motsi ya kasa.
Sameer zuba mata ido kawai yayi yana kallon yanda take sauke numfashi a hankali, wani lokacin kuma ta saki ajiyar zuciya kamar wanda taci kuka ta gaji.
Zuba mata idon da yayi zuciyar shi ke raya mishi cewa, duk yanda akayi yarinyar nan kyakkyawar gaske ce.
Dan yanayin siririn hancin ta da k'aramin bakin ta ne kawai ya sashi ganin haka, amma ji yanda wuta ya mayar da ita.
Girgiza kai kawai yayi cikin ranshi yace" poor you"
Ganin Bata motsi ya sa Mahmud lek'a ta, gani yayi tana bacci nan wata ajiyar zuciya ta k'wace mishi, dan yasan da idon ta biyu Allah kad'ai yasan dramar da za.ayi cikin asibitin nan.
Advertisement
Dan ko kashe shi Sameer zeyi wallahi bazai tsaya ba.
Tunda ya fara lek'en ta sameer ya ke kallon shi.
Dariyar mugun ta Sameer yayi sannan ya mik'e ya dubi Mahmud yace" Ni zanje duba patient d'ina, ka zauna anan ka jirani kafin in dawo,in ta tashi kuma ka bata abinci sannan ka kira Ni"
Zaro ido Mahmud yayi dan wannan maganan ta firgita shi, kallon yayan nashi yayi yace" yaya zan raka ka kaga sai nima in samu ladar ziyara"
"No need, Nan ma aikin ladan zakayi ai"
Jikin Mahmud ne ya hau rawa dan yasan ko mutuwa zaiyi bazai yarda ya bishi ba.
Ganin Mahmud ya tafi duniyar tunani yasa Sameer ficewa ya barshi nan tsaye.
Yana fita shima Mahmud ya fice ya zauna kujerar bakin k'ofar d'akin inda security ke zama.
Nan security ya fara cewa" ranka ya dad'e ka zauna ciki mana, in oga ya ganka bakin k'ofa bazaiji dad'i na bar k'anin shi a waje ba"
Cike da haushi Mahmud yace" to jani ka shiga dani mana, ina ruwanka dani ko kai ka bani ajiyar eye?"
"Tuba nake ranka ya dad'e"
Girgiza kai Mahmud yayi yace" to kayi damuwar ka, in kuma kujerar ka zan baka gashi"
Ya k'arasa maganar haɗe da mik'e wa.
Da sauri yace" yi hak'uri zauna"
K'wafa yayi ya zauna Yana mazurai.
Can Kuma sai ya mik'e ya lek'a ta ta window har lokacin bacci take.
Murna ne ya kama shi ganin har yanzu bata tashi ba.
Lek'awar da zaiyi na uku ya hango ta zaune kan gadon tana ta kalle kalle.
Gaban shine ya fara dukan uku uku, da sauri ya ciro wayar ya kira Sameer Amma abun haushi bai d'aga ba.
Tsoro ne ya dad'a kama shi gashi yace mishi ya bata abinci.
A hankali cikin sand'a ya shiga kan shi a sunkuye, da baya baya ya k'arasa ya d'au plate ya zuba mata chips nd egg with sauce, ko kallon ya baiyi ba ya mik'a mata.
Garin kar6a hanunta ya ta6a nashi, wani tsalle ya daka yayi gefe haɗe da ihu yana faɗin" wai mena miki kikeson ganin baya nane eye?"
Ya fad'a kaman zai fashe da kuka.
Ganin Sameer yayi tsaye gaban shi ya zuba mishi ido, da gudu yayi bayan Sameer yace" yaya dan Allah ka tambaye ta mena mata?"
Ko kula shi baiyi ba ya ja kujera ya zauna gefen gadon ta.
Zuba mishi ido kawai tayi tana kallon shi" to wannan d''in waye?"
Ba tada bakin tanbaya sannan bata da wanda zai bata amsa hakan ya sata yin shuru ta ci abincin kad'an sannan ta ajiye.
Nurses ne suka shigo dan gyara ta, hakan ya sa Sameer mik'e wa ya fita.
Mahmud ma yabi bayan shi yana ta faman k'ananan surutu.
*MONDAY*
misalin k'arfe bakwai na safe nurses suka shirya Haseenah cikin kayan da ake saka wa patients in za.a shiga dasu theatre, abinci suka bata sanann suka fice.
Sameer ne ya shigo ya dube ta duk hankalin ta a tashe, zama yayi ya dube ta sanann yace" ban sani ba ko kina jina ko baki ji, amma inaso kisa a ranki kuma kiyi addu'a Allah yasa ayi nasara"
Taga bakin shi na motsi amma bata jin abinda yake faɗa, amma ganin yanayin fuskan shi tasan he's saying something serious, hakan ya sata sakar mishi murmushi kawai.
Shima mayar mata yayi.
Dai dai lokacin Dr Abeed ya shigo da wasu nurses biyu, ɗaya daga cikin nurses d'inne ta Mata allurar Anesthesia sanann suka kwantar da ita.
Ganin dishi dishi ta fara yi wa mutane, can kuma taji duk jikinta yayi nauyi, within 5 mins bacci mai nauyi ya d'auke ta.
D'aurata sukayi kan gadon suka tura ta zuwa theatre suka fita da ita.
Likitoci biyar ke kanta, Sameer kuwa sai kai kawo yake a k'ofar theatre d'in, tun 7:30 aka fara mata har 10am basu fito ba.
11am sharp aka fito da ida fuskanta gaba d'aya an nad'e da bandage, ko motsi batayi kamar gawa haka aka turota.
Cikin A&E aka wuce da ita sai dai an ware mata wata d'aki ita kadai ke ciki.
Robar abinci aka zura mata a hanci aka nad'e da bandage.
Babu abunda kake hangowa a fuskanta dan gaba ɗaya aka nad'e ta.
Kana kallon fuskan Sameer kasan Yana cike da damuwa.
Wayarshi ne ta fara ruri yana dubawa yaga Ammi ke kira, picking yayi ya kara a kunne shi, ji nayi yace....
Please share, vote nd drop ur comments
Advertisement
- In Serial801 Chapters
Shen Yin Wang Zuo
While the demons were rising, mankind was about to become extinct. Six temples rose and protected the last of mankind. A young boy joins the temple as a knight to help his mother. During his journey of wonders and mischief in the world of temples and demons, will he be able to ascend to become the strongest knight and inherit the throne?
8 359 - In Serial35 Chapters
Secret Worlds
He was no stranger to strife and the difficulties of life. Living life as an orphan while attending one of the world’s most affluent schools for the rich, tends to make his 17-year-old life pretty cumbersome. Still, the school gave him what he wanted- a higher education and if that meant he needed to be “the charity case”. Then so be it. Klaus Alexandros Roth, having just graduated top of his class, felt like everything was finally falling into place; He had exciting plans for the future and he was looking forward to this new chapter in his life, however, being abducted shortly after graduation and thrown into a world of cloak and dagger politics due to his bloodline was by no means part of the plan. Join his adventure as he travels to different worlds, discovers his roots, and maybe makes a few friends along the way. Synopsis Edited by Danetello. Please check out his work when you click on the link. (His Name) This is my first attempt at writing and showing it to others. If i make mistakes please show lenience sempai! Forgive them, but dont forget to point them out. You will notice large flashy warnings of sexual content and gore. Yes there will be those things, but no sexual abuse or any other overly nasty stuff. Disclaimer: I dont own the cover and will remove it immediately if asked to do so.
8 126 - In Serial15 Chapters
Lord Of Horrors [DISCONTINUED]
In the year 2378, the people of the newly-colonized planet Eredea did as all colonialists often do. They dug deep into their new world, exploring each nook and exploiting every cranny it had to offer. Again, much like everyone else, there came a time when they dug a bit too deep... but what they found on that day is not what they would learn to fear. --- For those who do not know, every chapter with the " Lemon: A chapter which contains, is made up entirely of or is a prelude to a sexual or highly erotic/suggestive scene. --- Lord Joyde The Madman: I've been convinced by a couple people that posting my new story on multiple sites is the best course of action. Other site - https://www.fictionpress.com/u/879573/Lord-Joyde 2. https://www.scribblehub.com/series/3440/lord-of-horrors/
8 142 - In Serial44 Chapters
The Federation Of a Thousand Earths
Humanity has spread across many worlds. It is just that each and every one of these worlds is earth. The Gate technology allowed humanity to turn away from the stars and back to earth. Spread out across millions of universes, humanity is in a golden age. Of technology, of science, of peace. But invaders, coming from the stars are threatening humanities original home, its first earth, Terra. And humanity will take on this threat. They do not know with whom they messed, they cannot see our empire, our federation of a thousand earths, and they will know fear when we return the favor. Updates every Saturday. Everything in this is my own work, if not otherwise stated. Please do not copy or reuse.
8 330 - In Serial84 Chapters
Outsiders of Xykesh
In the center of Asher's most treacherous waters lies the island nation of Xykesh. Hundreds of years ago, the tyrant Digax fled to it as a refuge after his defeat. Since then, his power has shrouded it in storms and wards which let few people in, and none out. Nearly the whole of the island is now his domain, and what is left is wilderness full of monsters. Though the Mad King himself is a distant figure, his Chosen rule with unquestioned power over their subjects. But their hold is not absolute. On the day Digax claimed Xykesh as his, a blind prophet foretold that an outsider from beyond the island's shores would come, and they would end his reign. And so the King has dreaded their arrival ever since. Many outsiders have arrived on Xykesh, either by accident, or in search of the truth behind the mysteries and myths that have sprung up around the island. The populace has been long conditioned to distrust these new arrivals, but so far, none have proven to be the ones the prophet spoke of. At least, just maybe, until now. Four parts per episode. Twenty-six episodes for volume 1. Updates Tuesdays and Fridays.
8 155 - In Serial11 Chapters
Namasté (Jerrie)
Jade was sure she'd found her soul mate. However when she's found curled up on the floor of her living room with a bloody face and weeping by her best friend, she knew he wasn't the person she thought he was... With the help of her best friends Jesy and Leigh, Jade starts the New Year fresh, having no intentions of finding love until a beautiful blonde waltzed straight into her path of life. (Jerrie A.U.)
8 155

