《HASEENAH》PAGE 27&28
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
'''Dan Allah masu mun magana ta pc in tura musu novel dina suyi hakuri suna tanbaya a group, ina da matsalar network daga lokacin da nace kowa xan bishi in tura mishi in personal network dina yakan dad'e bai dawo dai dai ba, kuyi hakuri plx'''
*27~28*
Da gudu Saratu ta fito jin irin Kiran da Mummy ke Mata, duban ta tayi sannan tace" Ina wannan matsiyaciyar take?"
Ta nuna k'ofar d'akin su Haseenah.
Ta6e Baki Saratu tayi tace" na dai ga Haseenah ita da Yar Uwarta sun kamo Uwar an fita da ita da sauri, ban dai San menene ba"
Wani shewa Mummy ta saki tana fad'in" Haka akeso, Allah yasa tafiyar kenan"
Nan ta wuce ciki zuciyar ta fari tas, gani take yanzu Kap duniya Bata da wata damuwa, gida ya Zama nata, miji ya Zama nata Haka dukiyar shi ma daga ita sai 'yar ta.
Haka yau Mummy da kanta ta shiga kitchen ta zuba girki, tana gamawa ta fito musu dashi palour suka baje sai Kwasa suke suna Hira ita da Mum Haseen.
Can asibiti kuwa sai son barka ake, Hajiya Saudatu ne ta je har kasuwa ta tasa Abba a gaba suka shiga suka siya kayan abinci, da akwati gudu hud'u, da kanta ta shiga shagon Abba ta had'a kayan Umma akwati guda, sannan suka je baby care aka cika akwati biyu tam da kayan baby, d'ayan Kuma aka cikeshi da kayan shafe shafe sannan tace su taho asibiti.
Shi dai Abba ya rasa Gane kanshi, farin ciki yake ko bak'in ciki oho, Amma kana kallon shi kasan akwai abunda ke damun shi.
Advertisement
Haka suka k'arasa asibitin lokacin har Umma ta tashi, dangi duk sun zagaye ta, dad'i ne ya Kama Umma Dan rabon da taga dangi an taru a kanta tun auran ta.
Tunani take to dama me yasa suka guje ta? Wata zuciyar tace mata halin Mummy.
Abba ma da yazo yaga jaririn shi d'aukan shi kawai yayi ya zuba ma yaron Ido, can sai ya share k'walla, Mummy Saudat ta kula da hakan, duk yanda akayi tasan d'an uwanta Yana cikin wani mawuyacin hali, addu'a kawai yake buk'ata, Dan tasan ba Haka yake ba.
Ganin jikin Umma ya koma normal yasa Mummy Zuwaira ta buk'aci sallama, Haseen ne ya biya duka bill d'in sannan aka kwashi Kaya sai gida, Abba kuwa da sunan Abban Ummah yayi wa yaro hud'uba wato *Abdullahi*, Haseenah tace za.ana kiranshi (Aaman).
Dangin Ummah kuwa murna kaman ba gobe, Nan aka Kira Abban Ummah aka sanar dashi, Nan yace ga tukwicinshi Yana isowa.
Motoci biyar akayi duk 'yan raka Ummah gida ne.
Mummy da Mum Haseen da Kuma Saratu na tsaka da Hira sukaji horn d'in mota, kallon kallo suka Fara yi, can Mummy tayi tsuka tace" Abban su ne fa"
Jin motar ba guda d'aya bane ya sasu duka yin shuru Dan sauraron abunda ke faruwa.
Kafin su yunk'ura su tashi sukaji Muryar Mummy Saudat tana rangad'a gud'a, mutuwar zaune dukansu sukayi, Mummy Zuwaira ce ta Fara shigowa rik'e da Aaman a hanunta an nad'e shi cikin showel farare tas, sai Ummah dake biye da su, sai Kuma jama'ar da suka rufa musu baya anata San barka.
Ko kallon inda Mummy take Basu Yi ba, palour Ummah suka wuce, Nan aka Fara shigowa da akwatuna Wanda Abba ya siya, Nan fa hankalin Mummy ya tashi.
Haseen ne shigowan k'arshe rik'e da basket sun jero tare da Haseenah gwanin sha'awa.
Advertisement
Wani zagi Mummy ta kutuntuma, lokaci d'aya tayi zubur ta mik'e ta fisge d'an kwali, Nan ta hau surfa masifa da zagi tana fad'in
"ba.a Isa a munafurce ta aci amanar ta ba, anje anyo ciki sannan za.a lank'aya wa mijin ta saboda anga yanada dukiya"
D'aya daga cikin 'yan uwan Umma ta lek'o tace" sai gashi kuwa aka haifo namiji Kuma ba"
Ihu Mummy ta sake tana fisge fisge, ganin zaninta na Shirin fad'uwa yasa Mum Haseen janta da k'yar sukayi ciki, tana tirjewa tana komai suka ja ta ita da Saratu suka turata d'aki suka kulle ta.
Dukda Haka bakin Mummy Bai mutu ba fad'i take" in dai da jini aka haifeta wallahi saita hallaka Ummah da d'an data Haifa.
Bata gama tsinkewa da Al amarin ba seda taji ana sake wani gud'an ganin galleliyar motar da Abban Ummah ya siya Mata, lek'awa Mummy tayi ta window Nan ta hango motar ko gama cire ledar jiki ba'a Yi ba, zaman dirshan Mummy tayi Kan tiles ta fashe da kukan bak'in ciki, ganin duk dangin shi sun cika wajan Mummy, gashi ta jiyo yanda ake ta yaba kayan akwati Wai Abba ne yayi Mata.
Kan uba, wallahi bazata yarda ba, ita za.a ciwa Amana, wannan karon ta d'au alwashi ko ta tsiya ko ta arzik'i ba bokan da zataje da kanta zata d'au mataki.
Ganinta kawai suke.
Kuka Tasha bana wasa ba, seda tayi Mai isarta sannan ta koma ajiyar zuciya.
Jin tayi shuru yasa Mum Haseen bud'e k'ofar ta shiga a hankali, Mummy ta hango gashin kanta a tsatstsaye sai kace mahaukaciya, Nan Mum Haseen ta Fara kwantar Mata da hankali, ta Bata shawara ta tashi su koma wajan boka.
Wani ashar d'in da Mummy ta k'unduma Mata ya sata Jan bakin ta tayi shuru, Mummy ta kalleta tace" ba wajan d'an iskan da Zan Kuma zuwa, da kaina da Kuma hanuna Zan d'au mataki"
Girgiza Kai Mum Haseen ta Fara yi tace" Yaya in hankali ya 6ata hankali ke Nemo shi, karkije ki aikata abunda zakiyi Dana sani daga baya, Haka Allah ya nufa ki d'au kaddara sai kiga Allah ya sauya Miki da mafi Alheri"
Tunda Mum Haseen ta Fara magana Mummy ta zuba Mata Ido take kallon ta Kai kace maganar ya shigeta ne, seda Mum Haseen ta yi shuru sannan Mummy ta dube ta tace " kin gama Dan ubanki? Munafuka kawai, dama nasan da saninki aka ci Amana ta, shiyasa naga Haseen bini bini Yana bin Mata kin kasa tsawatar mishi, ba ruwanki da damuwa ta dama nasan ba don Allah kike k'aunata ba, ki tashi ki ficemun a gida karna sake ganinki inba nice na nemeki ba"
Maganganun Mummy ya ta6a wa Mum Haseen zuciya, hakan ya sata mik'ewa ta d'au jakan ta ta fice a wajan, Haseen ta gani ya fito Nan tace ya ajiye ta a gida.
Tun da Mummy ta haihu kullum gidan shiga ake ana fita, Mummy kuwa ko fitowa Bata yi duk ta rame tayi bak'i ta fita a hayyacin ta, ta sak'a wannan ta kunce wannan duk ta rasa abin Yi.
Da Haka har yau akazo shagalin suna.
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial33 Chapters
Invasion - A Nanomachine Magical World LitRPG Adventure
***BOOK 1 and BOOK 2 are now both on Amazon!!*** Thank you all for helping make this happen. I really really appreciate it. As the rules of publishing go, I have left a few chapters as preview and taken down. I also have another series of which Book 1 is out on RR and is released every weekday: Reborn - Book 1 of the Jade Phoenix Saga (A Wuxia LitRPG Series) I hope you all find both interesting. Enjoy! In the year 2035, humanity broke the dimensional barrier and attached its world to another. Unfortunately, something was waiting on the other side. Nearly 150 year later, humanity is in a never-ending war to hold what is left of its world. Vic is a military asset for the United Forces of Humanity (UFH) and his job is to kill the Invader orcs and their kin. While on a mission, he is exposed to an advanced technology which grants him powers beyond anything he has known. How can he grow and use those powers serve humanity and its hope to take back the world? Travel with Vic as he uncovers strange happenings throughout human cities, strengthens himself and his allies, and breaks rules set in place a century and a half ago. Watch as he allies himself with elves, dwarves, gnomes and beastkin to battle the Invaders using a mix of ancient magic and futuristic technology.______________________ This story is a mix of fantasy and sci-fi with an OP main character, magic, guns, crafting, violence, sarcasm, love, betrayal, swearing, blood, gore and some sexual innuendo (Fades to black with no explicit sex scenes). **This story is copyrighted. Any attempt to plagiarize and claim this writing as your own with be reported to the sites as well as the authorities.** This story is posted to Royal Road ONLY. If you reading it on any other platform it is done so illegally. Please report it and let me know. Thanks!
8 179 - In Serial19 Chapters
Sadistic Player In A Fantasy Game World
Apathetic, cruel, and terrifyingly sadistic. Gray's world is brought alight when beings of unknown origin summon creatures and structures of terrifying nature to his hometown. "Enjoy that feeling of pain. After all, you're only human." laughed Gray as he watched the goblin tug at the girl's breasts, prompting her to scream in pain. Equipped with a rather unique power, and sadistic nature, Gray's days are bound to be filled with blood goring fun. Join Gray on his bloodlustful rampage, if you dare.
8 155 - In Serial32 Chapters
The Rising Fist Saga (Progression Fantasy)
There is one rule in the countless worlds of cultivation, no matter the gods, monsters, or people. Death is power. The name is Bones. That's it. Just Bones. It's not great, but I give my summoner some slack. He is missing some memories. It's a long story. Vampires, betrayal, forbidden love, dragons, swords, magic, monsters, witches, probably some death, and all the other good stuff. Or at least we think so. As I said, he has no memory. His backstory could be anything. Anyway, my nameless summoner struggles to survive in the wild—until I come along. I am the new boss now. With me in charge, we have a fighting chance at this thing called life.
8 84 - In Serial90 Chapters
Story Ideas and Beginnings
I just write some of my story Ideas here, so you are free to take them and make something out of it. I would be happy to read your own version or story. (Also on Webnovel)
8 188 - In Serial78 Chapters
How I Reincarnated Into Naruto
After dying, the MC has been reincarnated into the body of Jin Yamanaka of the Yamanaka Clan. Things would be fine if it weren't for the fact that he's a background character at the very beginning of Naruto's story. Now he has to use his knowledge of the Naruto franchise to survive. Will he survive into the Boruto era and beyond?
8 193 - In Serial35 Chapters
Hide and Seek
How does your night go from a game of Hide and Seek with your best friend, to your parents being murdered the same night? On top of that, you're sent to live with your mother and father's best friend, Mrs. and Mr. Harmon.Although Emily and her brother have no idea who these people are, they're given the luxury life and a dream every kid wants. However, those dreams soon turn into nightmares. A handprint in the dirt, a fired maid who still works in the garden, and a game where you have to kill to keep your soul from being sacrificed to a wicked book.When you enter the house, you follow the rules, you play the game... My name is Emily. I thought it was a normal, abandoned house. I thought she was a normal girl. I thought we'd play a normal game of hide and seek. Turns out I was wrong. Dead wrong...*You can now play Hide and seek as an interactive game on the app: CHAPTERS that was purchased by Crazy Maple Studios*Updated Hide and Seek Order 2020Hide and Seek Hide and Seek: The Return of Mr. Harmon Hide and Seek 3: The Last Game (Not Yet Completed)Prequel: Violet Helena and the rings (Not Yet Completed)
8 199

