《HASEENAH》PAGE 27&28
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
'''Dan Allah masu mun magana ta pc in tura musu novel dina suyi hakuri suna tanbaya a group, ina da matsalar network daga lokacin da nace kowa xan bishi in tura mishi in personal network dina yakan dad'e bai dawo dai dai ba, kuyi hakuri plx'''
*27~28*
Da gudu Saratu ta fito jin irin Kiran da Mummy ke Mata, duban ta tayi sannan tace" Ina wannan matsiyaciyar take?"
Ta nuna k'ofar d'akin su Haseenah.
Ta6e Baki Saratu tayi tace" na dai ga Haseenah ita da Yar Uwarta sun kamo Uwar an fita da ita da sauri, ban dai San menene ba"
Wani shewa Mummy ta saki tana fad'in" Haka akeso, Allah yasa tafiyar kenan"
Nan ta wuce ciki zuciyar ta fari tas, gani take yanzu Kap duniya Bata da wata damuwa, gida ya Zama nata, miji ya Zama nata Haka dukiyar shi ma daga ita sai 'yar ta.
Haka yau Mummy da kanta ta shiga kitchen ta zuba girki, tana gamawa ta fito musu dashi palour suka baje sai Kwasa suke suna Hira ita da Mum Haseen.
Can asibiti kuwa sai son barka ake, Hajiya Saudatu ne ta je har kasuwa ta tasa Abba a gaba suka shiga suka siya kayan abinci, da akwati gudu hud'u, da kanta ta shiga shagon Abba ta had'a kayan Umma akwati guda, sannan suka je baby care aka cika akwati biyu tam da kayan baby, d'ayan Kuma aka cikeshi da kayan shafe shafe sannan tace su taho asibiti.
Shi dai Abba ya rasa Gane kanshi, farin ciki yake ko bak'in ciki oho, Amma kana kallon shi kasan akwai abunda ke damun shi.
Advertisement
Haka suka k'arasa asibitin lokacin har Umma ta tashi, dangi duk sun zagaye ta, dad'i ne ya Kama Umma Dan rabon da taga dangi an taru a kanta tun auran ta.
Tunani take to dama me yasa suka guje ta? Wata zuciyar tace mata halin Mummy.
Abba ma da yazo yaga jaririn shi d'aukan shi kawai yayi ya zuba ma yaron Ido, can sai ya share k'walla, Mummy Saudat ta kula da hakan, duk yanda akayi tasan d'an uwanta Yana cikin wani mawuyacin hali, addu'a kawai yake buk'ata, Dan tasan ba Haka yake ba.
Ganin jikin Umma ya koma normal yasa Mummy Zuwaira ta buk'aci sallama, Haseen ne ya biya duka bill d'in sannan aka kwashi Kaya sai gida, Abba kuwa da sunan Abban Ummah yayi wa yaro hud'uba wato *Abdullahi*, Haseenah tace za.ana kiranshi (Aaman).
Dangin Ummah kuwa murna kaman ba gobe, Nan aka Kira Abban Ummah aka sanar dashi, Nan yace ga tukwicinshi Yana isowa.
Motoci biyar akayi duk 'yan raka Ummah gida ne.
Mummy da Mum Haseen da Kuma Saratu na tsaka da Hira sukaji horn d'in mota, kallon kallo suka Fara yi, can Mummy tayi tsuka tace" Abban su ne fa"
Jin motar ba guda d'aya bane ya sasu duka yin shuru Dan sauraron abunda ke faruwa.
Kafin su yunk'ura su tashi sukaji Muryar Mummy Saudat tana rangad'a gud'a, mutuwar zaune dukansu sukayi, Mummy Zuwaira ce ta Fara shigowa rik'e da Aaman a hanunta an nad'e shi cikin showel farare tas, sai Ummah dake biye da su, sai Kuma jama'ar da suka rufa musu baya anata San barka.
Ko kallon inda Mummy take Basu Yi ba, palour Ummah suka wuce, Nan aka Fara shigowa da akwatuna Wanda Abba ya siya, Nan fa hankalin Mummy ya tashi.
Haseen ne shigowan k'arshe rik'e da basket sun jero tare da Haseenah gwanin sha'awa.
Advertisement
Wani zagi Mummy ta kutuntuma, lokaci d'aya tayi zubur ta mik'e ta fisge d'an kwali, Nan ta hau surfa masifa da zagi tana fad'in
"ba.a Isa a munafurce ta aci amanar ta ba, anje anyo ciki sannan za.a lank'aya wa mijin ta saboda anga yanada dukiya"
D'aya daga cikin 'yan uwan Umma ta lek'o tace" sai gashi kuwa aka haifo namiji Kuma ba"
Ihu Mummy ta sake tana fisge fisge, ganin zaninta na Shirin fad'uwa yasa Mum Haseen janta da k'yar sukayi ciki, tana tirjewa tana komai suka ja ta ita da Saratu suka turata d'aki suka kulle ta.
Dukda Haka bakin Mummy Bai mutu ba fad'i take" in dai da jini aka haifeta wallahi saita hallaka Ummah da d'an data Haifa.
Bata gama tsinkewa da Al amarin ba seda taji ana sake wani gud'an ganin galleliyar motar da Abban Ummah ya siya Mata, lek'awa Mummy tayi ta window Nan ta hango motar ko gama cire ledar jiki ba'a Yi ba, zaman dirshan Mummy tayi Kan tiles ta fashe da kukan bak'in ciki, ganin duk dangin shi sun cika wajan Mummy, gashi ta jiyo yanda ake ta yaba kayan akwati Wai Abba ne yayi Mata.
Kan uba, wallahi bazata yarda ba, ita za.a ciwa Amana, wannan karon ta d'au alwashi ko ta tsiya ko ta arzik'i ba bokan da zataje da kanta zata d'au mataki.
Ganinta kawai suke.
Kuka Tasha bana wasa ba, seda tayi Mai isarta sannan ta koma ajiyar zuciya.
Jin tayi shuru yasa Mum Haseen bud'e k'ofar ta shiga a hankali, Mummy ta hango gashin kanta a tsatstsaye sai kace mahaukaciya, Nan Mum Haseen ta Fara kwantar Mata da hankali, ta Bata shawara ta tashi su koma wajan boka.
Wani ashar d'in da Mummy ta k'unduma Mata ya sata Jan bakin ta tayi shuru, Mummy ta kalleta tace" ba wajan d'an iskan da Zan Kuma zuwa, da kaina da Kuma hanuna Zan d'au mataki"
Girgiza Kai Mum Haseen ta Fara yi tace" Yaya in hankali ya 6ata hankali ke Nemo shi, karkije ki aikata abunda zakiyi Dana sani daga baya, Haka Allah ya nufa ki d'au kaddara sai kiga Allah ya sauya Miki da mafi Alheri"
Tunda Mum Haseen ta Fara magana Mummy ta zuba Mata Ido take kallon ta Kai kace maganar ya shigeta ne, seda Mum Haseen ta yi shuru sannan Mummy ta dube ta tace " kin gama Dan ubanki? Munafuka kawai, dama nasan da saninki aka ci Amana ta, shiyasa naga Haseen bini bini Yana bin Mata kin kasa tsawatar mishi, ba ruwanki da damuwa ta dama nasan ba don Allah kike k'aunata ba, ki tashi ki ficemun a gida karna sake ganinki inba nice na nemeki ba"
Maganganun Mummy ya ta6a wa Mum Haseen zuciya, hakan ya sata mik'ewa ta d'au jakan ta ta fice a wajan, Haseen ta gani ya fito Nan tace ya ajiye ta a gida.
Tun da Mummy ta haihu kullum gidan shiga ake ana fita, Mummy kuwa ko fitowa Bata yi duk ta rame tayi bak'i ta fita a hayyacin ta, ta sak'a wannan ta kunce wannan duk ta rasa abin Yi.
Da Haka har yau akazo shagalin suna.
For comments 08144932303
Advertisement
- End947 Chapters
Black Tech Internet Cafe System
We’ve had systems that help the MCs make pills, steal skills from legendary masters, and even be forced to show off to earn points, but what about a system that allows one to run a virtual reality internet cafe, featuring all the classic games? Our MC awakens in a new world and finds himself with a mysterious system that allows him to run a fully self-sufficient virtual reality internet cafe! What? Opening an internet cafe in a cultivator world? You can now surf the internet, watch dramas, and play video games?! One Emperor Warrior cried after visiting MC’s shop, “Damn, Blizzard completes my life!” Another Yuan River Realm cultivator gasped after drinking Sprite, “What is this sorcery?” What else did the MC bring to the cultivator world? Come join us on this adventure as Fang Qi faces off against cultivation sects and major forces with his collection of modern treasures.
8 5365 - In Serial59 Chapters
-The World Saga-
The Old World- With the help of a few special people, Zona Everlast will go from being a poor slave working on a farm to one of the most important people in the world. For she is the only one who can save it from it's destined destruction from the Father. The Giant's Death Will Crack the Earth A Great Demon's hunger will be filled The Lamb Gives its life for the Lion and the Lion forver slumbers The New World- When everything is set in done, the world had been “saved” for the time being. However, unknown to Zona and the gang, the Father’s anger isn’t easily forgotten. No one understood the true consequences of preventing the Old World’s destruction. Darkness is Reborn A Sacrifice made A Fire Rages And a New World is Born The Forgotten World- After defeating the unknown creature that took the form of Lillian, Ashley Price is left to pick up the pieces. Zona Everlast is mostly broken after dealing the final blow killing both Lupa and the creature. She has become cold to the world and hasn’t spoken to anyone within the last few weeks. With James gone, Ashley has started to take charge of the situation they are in. Lord Lionheart has promised his help in dealing with the creature. He has spent these last few months doing everything he can to find the creature. As everything seems lost, hope finds mysterious ways to manifest itself. The Forgotten King Will Raise The World Succumbs to Darkness A Hero is Forged in Flames And the Return of Her. Plus a new schedule for posting. M-W-F with possible lore on Saturdays.
8 133 - In Serial34 Chapters
In Our Image
Thousands of years in the past, an Angel and a Demon battle, each fighting for victory over their sworn enemy. In the present, the teenagers Cat, Asher, and their friends live their lives, time idly passing by as they have fun and enjoy themselves. But, when strange things begin happening to the group, Cat and Asher are forcefully thrown into the world of the supernatural, of angels and demons, and led on a new path of discovery about their world, their friendships, and even themselves. As they encounter ghosts, ancient warriors, meet with angels and face their own inner demons, what will the pair discover, and how will it affect how they view the world, and their place in it? Find out in this unique blend of the Supernatural, Comedy, and Slice of Life genres!Read on Wordpress: inourimagestory.wordpress.com
8 242 - In Serial16 Chapters
The one who came back...
Its been 10 years since HE died. And now Voldemort rules the wizarding world freely without anyone being able to stop him. Every rebel has been beaten into submission. Seems like Ron and Hermione are living lavish lives along with Ginny and Molly. Sirius and Remus have been put in Azkaban and Dumbledore was killed. Pretty bad, no? Well Death isn't very happy either. His 'going to be master' was killed by his own. And he won't be forgiving people so soon. He has some very nasty and chilling tricks up his sleeve and he is going to put them to use now.HE will be back......... And soon......
8 177 - In Serial11 Chapters
The Awakened
Mark was a data analyst that had recently landed a job in a company and his life was pretty normal if not a bit boring through upon meeting a mugger in an alley his life had a drastic change not neccesarily for the better. He stopped being a sleeper and saw a glimpse of the true form of the world which opened his eyes to a new life altogether. ============================================================================================== This is my first fiction and i am loosely basing this on Mage:The Awakening rulebook. Naturally i am going to change things a bit but i don't intend to make this a novel where the main character goes around changing the whole world. It will be based on a normal guy discovering a new world while trying to find his place in it. Also please write comments warning me about things such as development speed or unrealistic relations.
8 175 - In Serial13 Chapters
Black Sheep's Freedom
A group of youths is transported to another world governed by a [System]. Their future now lies at a crossroads. For survival, for power, for a way home, a path must be chosen. Will they grasp the inviting hand? Will they set forth unaided, unshackled? Yet the most important choice, however, is where to place their faith. The false worshippers? The oddball in their midst? Or themselves? For free will is precious and the die only rolls once. ----- This is a tale of how a [System] died, but don't tell people that, it is kind of a big spoiler. Although, it is implied from the first few chapters, so it might not be that big of a deal? ----- I'm a novice at writing and the story might have plotholes due to lack of careful planning, but I hope you readers will enjoy the journey as I do enjoy writing this. Not very familiar with the tagging system, so I'm going to take suggestions other than the ones I checked myself, thank you! Updates will be on Monday and Thursday each week. UTC +7
8 191

