《HASEENAH》PAGE 25&26
Advertisement
[7/17, 7:48 PM] 💄Meerah💋: 🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
*25-26*
Banda zare Ido ba abunda Abba keyi, Ummah kuwa hawaye kawai ke kwaranya, bak'in cikin ta d'aya yanda taga Mummy ta sasu gaba saikace Wanda tayi cikin shege?
Jijjiga shi Mummy takeyi tana magana da d'aga murya tana fad'in" kamun magana ko baka ganin abunda yake jikin ta ne?"
Girgiza Kai kawai yakeyi, ganin bashida niyar magana hakan ya dad'a fusata ta, ta koma Kan Umma ta d'auke ta da Mari had'e da cakume ta tace
" Ki fad'amun gidan uban da Kika samo wannan abun kunyar, in Kuma ba Haka ba wallahi sai na Tara Miki jama'a"
Ji tayi an hankad'e ta can gefe, sannan aka janyo ta aka Mata Mari biyu masu kyau, d'ip duhu ya ziyarci idanunta, wani haske taga ya wulga kamar walk'iya, Bata Ankara ba ta sake jin wasu tagwayen Marin, jiri taji ya kwashe ta ji kake dim Mummy ta fad'i k'asa,tayi zaman 'yan bori, Bata gama dawowa dai-dai ba ta tsinkayi Muryar Mummy Saudat, wato babbar yayar su Abba tana fad'in" kaji mun 'yar iska kasheta zakiyi? Zaki shak'e Mata ki sata gaba kina zazzaga Mata ruwan bala'i, kina tanbayarta aina ta samu ciki? Bata da miji ne? Ko kuma iskanci da neman sheganta mutum?"
A razane Mummy ta d'ago ta dubi Abba Dan gasgata abunda Mummy Saudat tace, sunkuyar da Kai yayi k'asa alamar rashin gaskiya.
Nan ko Mummy ta tuma tace " wallahi Nima seka mun cikin Nan munafiki kawai, inba munafunci ba yaushe kake zagawa ban saniba, sai anyi magana kayi ta k'ifta idanu sai kace an maka k'arya"
Advertisement
Dariya Mummy Saudat ta saka tace" Aiko ya kamata ya Miki cikin, zoki kwanta ya Miki"
Nan Mummy ta birkice lokaci d'aya ta fita hayyacin ta tace sai anje an zubar.
Ana cikin Haka saiga Mummy Zuwaira, tun daga gate take jin ihun Mummy, da sauri ta shiga Dan ganin abunda ke faruwa, jin ba.asi yasa Rai 6ace ta dubi Mummy tace " Lauratu na rantse da girman Allah daga Rana Mai kamar ta yau, ko ciwon ciki 'yar uwata tayi wallahi saina sa an d'aure ki, in Kuma yatsunki ya ta6a jikinta wallahi sai kinyi Dana sanin Zama a raye"
Sannan ta dubi Umma tace" kekuma tunda kin Zama Saratu uwar asara, karki fasa ruwan ciki"
Tana gama fad'in Haka tasa Kai ta tafi zuciyar ta duk Babu dad'i.
Hajiya Zuwaira ma Haka ta gama masifeta Amma ji take lokacin ma take da niyar aiwatar da abunda take shiri.
Komawa d'aki tayi ta figi gyalenta da mukullin motarta ta fice, Bata tsaya ko Ina ba sai gidansu Haseen, daga waje ta sa aka Kira mata ita, tana fitowa suka figi motor suka d'au hanyar gidan boka.
Gudu take kawai kamar zata tashi sama, Banda ajiyar zuciya ba abunda take, can saita bugi sitiyarin motor da hanunta ta Kai duka wa iska.
Tsoro da firgici kawai zaka dubi Mum Haseen kasan tana ciki ganin kamar mutuwa zasuyi irin gudun da sukeyi, gashi tayi tanbayar duniya Amma ko kallonta batayi ba.
Haka suka k'araso bakin kogin, Nan suka tsunduma ciki, suna fita suka hau tsauni, saboda bushewa da zuciyar Mummy tayi ko tsoro Babu a idonta balle zuciyar ta.
Suna gama Hawa suka tsaya yanda sukayi ranan.
Jim kad'an sai gasu tsugune gaban boka.
Dariyar da ya rink'a yi ne ya dad'a 6atawa Mummy Rai har Yana wani shid'ewa.
Ji take kamar ta tashi ta shak'e shi Amma ba hali.
Advertisement
Seda yayi me isarshi sannan ya tsagaita ya dubesu, kafin ya furta wani Abu Mummy ta cilla mishi bandir d'in dubu d'add'aya harna dubu d'ari biyar, sannan tace" boka asan yanda za.ayi a salwantar da matar Nan da abunda yake cikin ta, bana buk'atar ganinta a raye, damuwata in koma in samu tayi hauka ita Kuma 'yarta ta shiga duniya ta Fara yawon karuwanci"
Boka yasan ko giyan wake yake sha hakan bazai yuwuba, Amma ganin wannan k'udin da ke zube a gaban shi ya sa shi fad'in "an gama"
Ya nuna musu hanyar k'ofa yace "Zaku iya tafiya"
Nan suka kamo hanya murna fal zuciyar Mummy, yau tasan burin ta ya cika komai yazo k'arshe.
Can ko bayan dawowar Haseenah daga school ta tarar Umman ta tsugune a palour tana rik'e da cikin ta.
Da gudu ta k'arasa yanda take ta Kama ta tana Kiran sunan ta, ganin ba zata iya d'agata bane ya sata d'auko waya ta Kira Hajiya Zuwaira, ba jimawa sai gata ta iso.
Kama ta sukayi suka fito da ita waje, dai-dai lokacin sai ga Haseen ya danno da motar shi sai kace an jefo shi.
Ganin an rik'o Umma ya sashi parking da sauri ya fito, harara Haseenah ta watsa mishi ta kau da kanta gefe.
Sakata sukayi a motar Hajiya Zuwaira sannan ta fice a guje ba tare da tako tsaya Haseenah ta shiga ba.
Ganin haka yasa Haseen shiga mota ya dubi Haseenah yace" ki taho mubi bayan su karsu 6ace Mana"
Ba don ta so ba ta shiga gaba ya rufa musu baya.
Kai tsaye labour room aka wuce da Umma, Hajiya Zuwaira sai Kai komo take.
Suna isowa ta dubi Haseenah tace" Ina kayan haihuwan"
Sunkuyar da Kai Haseenah tayi hawaye na k'ok'arin zubo Mata, sai a lokacin itama ta tuna da laifinta ne Ashe ita ya kamata ta siya.
Duban Haseen tayi tace" ku tsaya anan Kai da Haseenah, duk abunda ake buk'ata kayi Ni zanje in dawo"
Gyad'a Mata Kai kawai yayi sannan ita Kuma ta fice.
Addu'a kawai Haseenah keyi Allah fito Mata da Umman ta lafiya, Haseen ma hakan ne, ba.a dad'e ba Mummy Zuwaira ta dawo d'auke da basket, ba tare da tace musu komai ba ta wuce su.
Ciki kuwa Abu ya gagara, ganin Haka yasa Mummy Zuwaira Kiran mahaifin su ta sanar mishi halin da ake ciki, Dan a cewar likitotin Nanda minti talatin in Bata haihu ba C'S za.a mata.
Nan yace zai turo da addu'a a kawo musu.
Ko minti talatin ba.ayi ba saiga aika an kawo, Nan itama ta k'ara tofa nata sannan aka shiga wa Umma da shi.
Ko minti biyar kuwa ba.ayi ba Umma ta haifo yaronta kyakkywa, Kama da Umma suke sossai.
Seda aka gyara yaro sannan aka fito da shi, murna gun Haseenah da Mummy Zuwaira ba.a magana, Haseen kuwa sai kallon Haseenah yake Dan Bai ta6a ganin dariyarta ba, ko yaushe se dai murmushi.
Nan Mummy Zuwaira ta Kira gida ta sanar musu, bayan Nan ta Kira Mummy Saudat wato yayar Abba.
Kafin kace meye asibiti ya cika, Umma kuwa Bata ma San Mai yake faruwa ba saboda baccin wahalar da take.
Dai dai lokacin Mummy ta Danno hancin motar ta gida, da farin ciki ta shigo, ko parking me kyau ba tayi ba ta 6alle murfin motor ta shige ciki, ganin Haka yasa Mum Haseen rufa Mata baya.
Suna shiga side d'insu Haseenah ta Fara kalla, Nan taji shuru.
K'walla wa Saratu Kira ta Fara yi tana fad'in.....
For comments only 08144932303
Advertisement
- In Serial86 Chapters
Sylph Resurgence
Our protagonist Kai has his mother taken away from him at a young age, an act apparently committed by demons. Now, 7 years on, Kai embarks on a new adventure as he begins the new school year at the esteemed Zion Academy in the kingdom of Nirvania, where adventures await him in a world embroiled in tensions which is full of surprises and mysteries at the same time. A month has passed since Night Wing's incursion on the capital of Nirvania, Nirvana. However, that isn't the end of Nirvania's problems, with war against its warmongering neighbour, Miran looking ever more likely than before. To make matters worse, tensions have been stoked between the Sylph Kingdom and Nirvania by the Chaos Legion, the true enemies hiding in the darkness, opening the possibility to a war on 2 fronts. Kai may only be a 2nd Year student at Zion Academy, but the raging storms of this chaotic era spare no one, especially given his close ties to Adeline, the Sylph Princess. Can Kai circumvent the tides of chaos and live to see the end of what is likely to be a 3rd Holy War? Will Nirvania stand strong against its foes, or crumble and be washed away by the sands of time? 2 years had passed since the conclusion of the 3rd Holy War, which was achieved by the combined efforts of the Nirvanian Army, the 10 Saints and Kai's team, which have been affectionately known thereafter as the Rising 8; a group of rapidly rising youths revered as national heroes for their contributions in putting an end to the 3rd Holy War. Moreover, relations between all 4 Kingdoms on the Central Continent, namely Nirvania, Miran, Cameron and the Sylph Kingdom, have reached unprecedented heights, ushering an age of peace. However, danger lies ever closer, with the Chaos Legion staying low over the past 2 years, awaiting the perfect opportunity to rear its ugly head. Even though Kai had trained hard over the past 2 years to master both his demonic and Sylph ancestry, when the battle has evolved from between mortals to that of the seemingly immortal Chaos Generals, can Kai and his fellow Nirvanians rise above the odds with their allies and vanquish the chaos?
8 162 - In Serial35 Chapters
Dex Warrior (Libertas Online)
Seven shuttles flee from Earth after an alien invasion and who do they have to protect them? A newb. Aiden is a refugee. He’s got next to nothing: no family, a bad case of PTSD, and no experience. As the remnants of humanity search the stars for a new planet to call home, the only escape from a depressing stasis-filled reality is the huge fantasy VR world of Libertas Online. For Aiden, naptime is over. But even in-game, Aiden can’t forget the horrible attack that ruined his life when he overhears a plan take control of his ship and return to Earth in a daring counterattack. It’s a mutiny that will risk countless lives, and he has no idea who’s behind it. Now, to save his ship and the last of humanity, Aiden will have to master the mechanics of Libertas, form a guild and send out spies to uncover the identity of the mutineers before it’s too late. Dex Warrior is a LitRPG story featuring game-like weapon statistics, formulas for warriors and wizards, guild wars, quests, combat, and village-building. If you do not enjoy these nerdy things, this book is not for you! All comments and feedback are wanted and appreciated! New chapters on Tuesdays and Fridays.
8 261 - In Serial7 Chapters
The Rising of The Young Demon Lord
Can anyone imagine a world where a single species has the whole world at its whims and yet worship a being that practically is non-existence? The dominant species who would lie to their brother in arms, hurt their family…... betray their loved ones to gain some kind of blessing from their so-called "Gods". This sickening way of life is what we humans live by, thinking that the gods are the reason we have lived for over millions of years and not the perseverance of we homosapiens who have met many disasters over the years and prevail. What's even worse is that there are extremists who believe that these disasters are a trial for humans to take to reach the sacred ground of the gods…. This is a story of a young 15-year-old Asagami Haruki who faced the truth of the world face first.
8 152 - In Serial11 Chapters
My Angel
Rosalie Hale. Forks High's ice queen.Hayden Taylor. New girl.Not exactly Romeo and Juliet.
8 57 - In Serial14 Chapters
The King Of Sloth
What happens when you take an extraordinarily lazy and indifferent prince that doesn't do anything else other than sleep and put him in a world of swords and magic? A world where the strong rule over the weak and crush all who say otherwise? A world where monsters of all kinds roam free? He sleeps obviously!
8 95 - In Serial10 Chapters
Quotes
Hanya rangkaian kata-kata yg menjadi cerita
8 197

