《HASEENAH》PAGE 19&20
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
'''ban san taya zan fara godiya ba,kwanana biyu banyi typing ba dalilin rasuwar da aka mun,Amma yanda mutane sukemun magana yasa dole na zanyi Koda kadanne,na gode sossai da ta'aziyar ku gareni Allah bar kauna da zumunci,Koda yaushe Kuna raina'''
*19-20*
Ko wannen su d'auke da adda su shida, wata uwar birki Hajiya Saudatu ta taka saida motar ta juya dasu, jikin su gaba d'aya rawa yake barin ma Mummy da tuni ta hau kyarma, nuni d'aya daga cikin su ya musu akan su sauko, Nan suka hau kallon kallo, daka musu tsawa ya sake yi Wanda ya dad'a firgita su, da sauri suka 6alle murfin motar suka fito, ganin irin shigan da sukayi ya tabbatar musu da cewa ba mutanen arzik'i bane dukda yawan shekarun su, wasu zaro zaron 'yan kunne Hajiya Saudatu ta saka Wanda ya sauko har kafad'un ta, ga hujin hancin ta biyu a jere ta ko wani gefe, Mummy kuwa taci bleaching har ya wuce misali, Dan in ka kalli k'afan ta da hanunta bazaka ce itace me wannan fuskar ba.
Mum Haseen kuwa Riga da skirt taci ta buga wani uban rolling ta cakka d'an kwali, hakan yasa su bushewa da dariya ya dubesu yace "ku yi kneeldown",
duban su Mummy tayi tace "menene nildawun kuma?"
Dariya suka saka yayin da bak'in ciki ya Kama Hajiya Saudatu ta dube ta tace
" ai ko Baki shiga aji ba a tunanin Zaki Gane abunda suke nufi jaka kawai"
Ta k'arashe maganar had'e da janyo Mummy k'asa Nan ta kife, d'aya daga cikin su ne ya dube su yace " gidan uban wa kuka fito a Daren Nan Kuma cikin jejin Nan?"
Advertisement
Shuru dukan su sukayi sun rasa Mai zasu ce, kallon wani a cikin su yayi da Ido Aiko basu Ankara ba sukaji d'aya ya d'auke Mummy da Mari da take gaba, ihu ta saki tana "wayyo Allah wallahi ban sani ba ku tanbayi wannan zata muku bayani"
Ta nuna Hajiya Saudatu, d'aga musu hannu Hajiya Saudatu tayi sannan tace" bayin Allah me kuke buk'ata?"
Dariya sukayi sannan babban su yace" da tuntuni abunda kukayi magana kenan da Baku Kai wannan matsayin ba"
Mik'ewa Hajiya Saudatu tayi ta shiga motar ta bud'e jakar Mummy da Mum Haseen ta tattaro kap k'udin ciki kusan dubu dari biyu tazo ta mik'a musu, kar6a sukayi sannan sukace " Zaku iya tafiya ku biyun Nan"
Suka nuna Hajiya Saudatu da Mum Haseen.
Duban su Mummy tayi a razane tace" Dan Allah Nima ku barni in tafi"
Nan ta hau kuka kamar yarinya, d'aya daga cikin su ne yace" su ja motar sukai zuwa can, ya nuna wata bishiya, kekuma seki bisu da tsallen kwad'o"
Ai su Hajiya Saudatu da Mum Haseen na jin Haka suka shige mota da gudu suka barta Nan tsugune.
Nan Mummy ta hau yin tsallen kwad'o biyu tayi ta kife wajan, juyowa tayi ta ga suna magana ko takalmi Bata tsaya sawa ba ta mik'e da k'yar ta arta da gudu.
Dariya sukeyi sossai dukan su, Mummy ko kulasu Bata yiba damuwar ta ta ganta cikin motar ne.
Tana shiga motar Hajiya Saudatu ta bushe da dariya tace " a dai koma makaranta saboda 6acin Rana.
Bata kula ta ba sai haki take tana wangale hanci, takai kusan minti biyar sannan ta daidai ta, duban su tayi tace" koma menene tunda na tsira da abunda boka ya bani shikenan, bashi zai hanani dawowa ba indai buk'ata ta biya"
Dariya sukayi sannan Hajiya Saudatu tace" dama Waze ja da d'iyar makafi mabarata Kuma 'yar jagora, Kinga jiya Kinga yau saura gobe, duk Wanda ya ganki ai yaga manyan arna Kuma wahalalliya, keda kika san layi- layi na titina da shagona ai zakiyi abunda yafi haka ma"
Advertisement
Haushi ne ya turnuk'e Mummy Amma ta kasa furta komai Dan tasan tana magana ba mutunci zata ajiye ta cikin wannan tsakiyar dajin.
Sai wajan k'arfe 10:30 na dare suka hau Kan titi, zuwa 11:00 kuwa sai ga su k'ofar gidan Mummy, duban Hajiya Saudatu tayi dukda haushin da take ji tace " na gode sossai fa sai kin jini"
Ko Kula Mum Haseen Bata yi ba ta figi jakar ta tayi ciki.
Gidan shuru ba kowa hakan ya sata wucewa side d'inta da sauri, d'akin saratu ta fara lek'awa ta ganta zaune ta buga tagumi, Nan ta had'e Rai, duban ta Saratu tayi tace"Mummy Ina Kika shiga tun safe"
A tak'aice Mummy tace" gidan uwar wata"
Bata sake bi ta kanta ba tayi wucewar ta d'aki, Allah Allah take asuba tayi ta fara aiwatar da aikin ta.
Kasa bacci tayi Kota Fara sai ta mik'e ta duba agogo, a haka har asuba tayi, tana jin ficewar Abba zuwa masallaci ta d'auro zani Kan kayan baccin ta ta fito, side d'inshi ta nufa cikin sand'a Nan ta tsaya dai dai bakin shiga palour shi, rasa ta inda zata fara tayi Dan ganin wajan duk mamaye yake da tiles, takai kusan 5 mins Nan tsaye tana neman mafita, jin anyi sallama a masallaci ne ya firgitar da ita Dan tasan yanzu mijinta zai shigo, Nan wata dabara ta fad'o mata, Wani dariyar mugun ta ta saki sannan ta tsuguna ta d'aga k'asan carpet din ta tura maganin sannan ta juya da sauri ta koma ta la6e, Nan kuwa ya shigo hanun shi rik'e da carbi, Yana wuce k'ofar d'akin yaji zuciyar shi tayi bak'ikk'irin, zuciyar shi tayi zafi kamar an chaka mishi mashi haka yaji, lokaci d'aya yaji ranshi ya 6aci, wata tsuka ya ja Wanda baisan dalilin ba yayi k'wafa sannan ya wuce ciki had'e da banko k'ofar.
Wata tsalle Mummy ta daka ta murna ta taka rawa Wanda Bata San ma ta iya shi ba sannan ta wuce ciki tana Allah Allah gari ya waye taga irin dramar da za a kwashe.
Wajan k'arfe 9 da yake yau weekend ne Mummy taci wanka ta nufo d'akin su Haseenah, Nan ta fara knocking, da sauri Haseenah ta diro daga gado ta sako slifas ta fito, zubewa tayi gaban Mummy tana kwasar gaisuwa, ko amsawa Mummy batayi ba tace " ki shiga kitchen ki had'a mana breakfast da Abbanki inkin gama kizo ki jera a dinning.
Da sauri Haseenah ta mik'e ta wuce kitchen ta hau aiki, tana gama ta jere su cikin babban basket ta d'auka ta nufa wajan dinning, Abba ta hango yanata faman dariya ko me Mummy ke fad'a mishi oho.
Yana ganin Haseenah ta nufo yanda suke ya had'e Rai kaman Bai ta6a dariya ba, tsuka ya ja ya kau da kai, Kai kace wani mak'iyin shi ya gani.
Tana zuwa ta gaidashi Amma ko kallonta baiyi ba, ta sake gaidashi karo na biyu tunanin ta ko baiji bane.
Wata tsawa ya daka mata sannan yace" ki ajiye da Allah ki 6acemun a nan"
Razana tayi da firgici ya sata tsayawa cak Nan ita batayi baya ba Kuma batayi gaba ba, k'afan shi ya saka Nan ya tokare ta ta kife wajan, jini ne ya fara zuba a hancin ta, a firgice ta mik'e ta zuba a guje ta bar wajan, saboda tsabar rikicewa ma bata san inda ta nufa ba.....
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial11 Chapters
World Genesis
Adam was reborn on a newly formed world after dying on a lonely cold night. Now he struggles to survive as The First Man on a desolate world with scarce resources... all while attempting to locate Eve and trying to figure out where he fits in to his new world. However, the world plays by different rules than the one he is used to... and there are worse things than death. - [This is not a Virtual Reality tag. However it is a Reality with game like aspects such as Status and Notifications. It starts off light, but will get darker as the story progresses. Adam will know both the glories and sorrows of a world of magic.] - WordPress: https://wordpress.com/stats/day/worldgenesisdotnet.wordpress.com
8 85 - In Serial56 Chapters
aka
Most people think having powers would be amazing. Not Nate. If he had it his way, he’d never use them and pretend they weren’t there. His powers, though, seem to have other ideas. Uncontrolled powers sound problematic on their own, but when people can destroy entire city blocks with a wayward glance, they become a whole new issue entirely. Nate has always felt like he’s had wary eyes watching him, waiting for him to slip up. So far, he’s managed to just barely keep his head down, but when his powers force him to step into the spotlight, he finds himself caught up in the one life he never wanted; heroism. Now, will he find a way to accept the powers he blames for all his problems, or will he crumble under the pressure? Note: I primarily upload on my website on Sundays . I'll upload here regularly up to a day after the chapters go live on the main site. Vote for aka on TopWebFiction! Feel free to join the aka Discord. In addition to my patreon, you can support aka by buying me a coffee!
8 255 - In Serial21 Chapters
Soul 1/2 (A progression fantasy, Academy story)
***********TEMPORARY HIATUS*************** If you had a chance to be a real hero, with all the power and responsibility that comes with the role, would you take it, or is it just a fantasy for you? Altair had always dreamed about becoming a cool hero that could save the day and get the girl. In reality, he is a quiet kid thrown into a society where noble heritage and riches determine one's worth, and having none he is at the very bottom of the totem pole. After making it on a scholarship to the prestigious Baignard Academy, he finds himself the target of every young master in the vicinity, with the prospect of four years of hell looming ahead. He is determined to escape the path life had prepared for him, yet the daily beatings are testing his resolve. One day, he is summoned to a duplicate world where his dying counterpart was fated to be humanity's champion in stopping an upcoming demon invasion. To save the future, Altair needs to walk in his predecessor's footsteps, mastering advanced magic under a tight deadline while living a double-life across both worlds in order to climb the ranks and grow strong enough to protect his family and those dear to him from the ultimate threat with roots in a millennia-old conspiracy. *** Release schedule: a chapter a day, chapters are about 1700 - 3000 words on average.
8 219 - In Serial9 Chapters
A Mutant Magus's Journal
Mazran wanted to become a magus since the day he was saved by one. Hydapset is burdened with glorius purpose in a secret war for the free multiverse. Jayadrath joins the sacred order to get revenge on the demon that killed his family. All struggling to survive the uncaring void of existence. As magic regains its glory, and a new golden age arrives, watch the curtains lift upon the first magus world war and the rise of new legends upon the graves of the old!
8 72 - In Serial7 Chapters
Adventures in the Land of Amerikan
It started with a war, a war that ended all wars. Why it started? No one remembers. But everyone knows why it continued... Perfection. Each country competing with each other to create the most deadliest human.Some countries thought combining man with machine was the answer. Others said using the DNA of the earth's greatest predators was the key. Some countries even tried to give their soldiers' supernatural powers... And Succeeded.The final battle took place on the land of freedom.The countries who didn't fight in the war feared these super-humans. They took advantage of the situation and rained fire upon the land.Over 500 years has now passed since that day. The once powerful and plentiful land is now a lifeless husk, full of radiation, bandits, monsters and much, much worse.Follow the tale of the remaining humans not just surviving in this world, but thriving! This is Amerikan.
8 159 - In Serial17 Chapters
Otsutsuki Allen (Hiatus)
Il était un vrai dieu dans l'univers mais il s'ennuyait avec cette vie et il avait l'intention de se réincarner dans un autre univers. Avec la moitié de son pouvoir, il a construit un monde un homme qui lui a parlé et s'est réincarné avec des tricheurs. Bonjour, c'est ma première histoire et j'espère que vous l'aimez. My story is not in english and i've not intention for write in is not by hate the england is for my bad grammar for example this texte
8 115

