《HASEENAH》Page 5&6
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
story nd written
by👇🏻
Aysher Abbakar (Meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
follow me on wattpad @Aysherabbakar
*long live pml*
*5-6*
Ganin yanayin da Abba ya shiga ba 'karamin mamaki ya bawa Dr ba, kama hanun Abba yayi ya koma ya zaunar dashi, ba musu Abba ya zauna amma ya kasa cewa komai, handkerchief kawai ya zaro cikin aljihun shi yana goge gumi.
ba abunda yaji bane ya d'aga mishi hankali ba, sanin halin mummy da tashin hankalinta duk shi ya kid'imashi, yasan indai taji wannan labari 'karamin aikinta ne ta salwantar da rayuwarsu gaba d'aya.
likita ya kula da halin da ya shiga ganin gumin da yake tsatsafo mishi sekace wanda ya wuni yana aiki a kitchen.
sun d'au tsawon wasu lokuta ba wanda ya iya magana, can likita ya daure tare da d'aura hanunshi kan na Abba sannan yace" Abokina me ya faru ne? kodai akwai matsala ne?"
firgigit Abba ya dawo daga dogon tunanin daya tafi sannan ya 'ka'kalo murmushi me kama da yak'e sannan yace " am ba komai kawai ina tuna irin wahalar da ta shane lokacin haihuwar Haseenah shine kawai"
murmushi shima yayi nan ya fara kwantar mishi da hankali kan addu.a kawai zasuna mata in Shaa Allah ba abunda zai faru.
nan ya bashi shawarwari sannan suka fito tare suka dawo wajan da suka bar Umma.
har drip d'in hanunta ya 'kare zaune suka sameta suna hira ita da Haseenah da Haseen, kamar ba ita ba.
nan ya dad'a dubata sannan yace zuwa dare ma zasu iya komawa gida indai za.a kiyaye abubuwan da likita ya fad'a.
seda Abba ya gama komai sannan ya dubi Haseenah yace zai koma gida da daddare zai dawo su koma tare.
Advertisement
nan ya 'kara mata dubu biyar yace koda zasu nema wani abun kafin ya dawo.
da sauri Haseenah ta sa hannu biyu ta kar6a cike da murna dan koba komai ta samu abunda zata na siya wa Ummanta har Allah ya bata lafiya.
ko da Haseenah taji abunda ke damun Ummanta murna ne sossai ya kamata, Umma ma tayi farin ciki amma da ta tuna halin Mummy duk se murnar ta ya koma ciki amma addu.a shine kawai abunda ya kamata tayi.
da daddare misalin k'arfe tara Haseen suka dawo shi da Abba dan mayar dasu Umma gida, seda ya biya dasu supermarket ya musu siyayya sannan ya wuce dasu gida, can nesa kad'an da gidan yayi parking suka fito, Haseen ne ya taya Haseenah kwasan kayan suka nufo gida Ummah na biye dasu a baya.
da sallama suka shiga, aiko Mummy na zaune a main palour tana kallon news, ganin Haseen da kaya hannu sun jero da Haseenah ya sata kallonshi sannan tace" kaikuma fah? me nake gani a hanunka kaman kaya?"
shuru yayi ba tare da ya bata amsa ba, mik'ewa tsaye tayi tace"ajiye musu abunsu tun kafin naci maka mutunci d'an iska kawai, duk kabi ka tare gindin mace ko uwar me zata baka oho, inkuma nono kake sha sai kamun bayani, inba iskanci ba kabiyo bayansu sekace shashasha, ko kaima sun lashe kanne iyee?"
ranshi ne ya fara 6aci amma ba halin magana in banda sunkuyar da kanshi 'kasa da yayi, ganin fad'an yanaso yayi yawa ne yasa Haseenah ta fara tafiya, tsawa ta daka mata sannan tace
" dan ubanki magana nakeyi kuma zaki wuce ai banzo kankiba tukunna ko?"
ajiye kayan yayi sannan ya koma gefe ya tsaya, duban Haseenah tayi tace" meke damun uwar taki?"
wannan tanbaya ba 'karamin gigita Umma da Haseenah yayi ba, lokaci d'aya taji fitsari na barazanar 'kwace mata, ganin haka yasa da sauri Haseen yace "Typhoid da Malaria ke damunta"
Advertisement
dukansu kallo suka bishi dashi banda Haseenah data sauke wata ajiyar zuciya.
ba tare da ta sake cewa komaiba ta koma ta zauna had'e da d'aura d'aya kan d'aya, duban Haseenah tayi tace"ki wuce kitchen ke nema wa saratu abunda zata ci, dan tun d'azu take jiran dawowarki, kaikuma kazo nan inason ganinka"
ta 'karasa maganar tana me kallon Haseen.
ba musu ya zauna gefenta.
su Umma kuwa jiki a sanyaye suka wuce side d'insu dan ajiye kayan hanunsu.
seda Haseenah ta zubawa Umma naman Kazar da Abbanta ya siya musu da yoghurt sannan ta tura mata gabanta ta fito dan yin abunda mummy ta saka ta.
shiko Haseen yana can tana zuba mishi buhun masifa kan karta sake ganinshi da Haseenah koda kusa da inuwanta ne.
'''2 days ltr'''
Ummah ta warware sossai har da 'yar 'kiba dan kullum Abba yana bawa mai gadi gasassun kaji da yoghurt in Haseenah ta fito seya bata a 6oye.
yau an koma makaranta da sassafe Haseenah ta tashi duk ta gama abunda zatayi, 'karfe 7:30 ta shirya cikin sababbin uniform d'inta wanda Haseen ya siya mata.
seda ta tabbatar babu abunda Ummah take bu'kata sannan ta fito 'dauke da jakarta a hannu.
fitowanda zatayi bata kula ba sukaci karo da saratu, wani uban zagin da saratu ta saki ne ya sa mummy fitowa da sauri tana fad'in "me aka miki?"
ganin saratu ta sha'ko Haseenah ne ya sa mummy 'karasowa tace"fad'amun menene?"
nan saratu ta fara fad'in "mummy dan tsabar iskanci tana kallona ina tahowa ta bangajeni wai zata wuce"
"meyasa baki daki shegiya ba kika tsaya iskanci, ko tafi 'karfinki ne?"
bata yi wata wata ba ta janyo Haseenah ta d'auketa da mari, ko motsi Haseenah bata yiba balle tayi yunk'urin tarewa.
kamata Mummy tayi tace"ubanwa ya baki wannan sabin uniform d'in iye? wuce kije ki ciresu ki kawomin"
ba musu Haseenah ta fara tafiya dan cika umarnin mummy, bata ankara ba daga bak'in k'ofa sukaji ance" tacire akan akwai shegen daya siya mata?"
da sauri mummy ta juya dan ganin wake shirin mata katsalandan, amma me?.......
for comments 08144932303
Advertisement
- In Serial42 Chapters
Powerless
A normal convinience store trip turns fatal for Grant as he becomes part of a robbery which leaves the store attendant dead and the gun's nozzle pointed at him next. But before he is shot, he is suddenly transported into a frozen landscape with nothing but a few packs of instant noodles. With no way to defend himself or any possible way out, how can he survive? Chapter frequency: 2/week (Wednesdays and Saturdays) Feedback is always appreciated :)
8 317 - In Serial7 Chapters
Blood Island
So far, life had done Nuriel Cunningham no favors. The orphaned daughter of a petty thief, she's had to grow up on the streets, with nothing but her wits, her late father's advice, and whatever luck she can scrounge up to keep her alive. However, now that luck seems to have ran out. After being discovered passing as a boy on a ship sailing the Caribbean, Nuriel is blamed for the ship's troubles and thrown overboard, seemingly to her demise. But rather than die, she awakes on the shores of a strange and terrifying island, one inhabited by monsters from a bygone age. Now she has to use every bit of cunning and skill just to stay alive, as one false step could cause her to be torn apart for some ancient creature's dinner. But as she works to stay alive and uncover the island's secrets, she becomes aware of something very troubling. There is someone else on the island, someone not quite human, a creature with glowing red eyes watching her from the shadows. And though the creature seems benevolent, perhaps even friendly, Nuriel is not about to let her guard down. After all, every stranger is an enemy, and there is nothing more dangerous than the attention of another person.
8 169 - In Serial57 Chapters
Broken
After fleeing earth for a safe haven on mars Atlas and his sister Levy attempt to have a normal life. Unfortunately things never go as planed. Atlas being a descendant of an ancient being struggles with human concepts. And humanities hate for him dose not help his fragile state. Follow him in his endeavors to become more human with the help of his sister.. Other note. if you are looking for a long read then thats good I got four other books that follow up this one all done. Book one is done. Book 2 and three now out. Book to is kinda for my own enjoyment.
8 214 - In Serial7 Chapters
The Rising of The Young Demon Lord
Can anyone imagine a world where a single species has the whole world at its whims and yet worship a being that practically is non-existence? The dominant species who would lie to their brother in arms, hurt their family…... betray their loved ones to gain some kind of blessing from their so-called "Gods". This sickening way of life is what we humans live by, thinking that the gods are the reason we have lived for over millions of years and not the perseverance of we homosapiens who have met many disasters over the years and prevail. What's even worse is that there are extremists who believe that these disasters are a trial for humans to take to reach the sacred ground of the gods…. This is a story of a young 15-year-old Asagami Haruki who faced the truth of the world face first.
8 152 - In Serial22 Chapters
Martial World
Rebirth or Reborn means a second chance to life or a second chance to change a life ? Who said Heavens give them a second chance ?Who doesn't believe in rebirth is a idiot ! But of course all the world is full with idiots who only have strength and power.A Young man who is in his early twenties and has finally achieved the Realm who many cultivators seek The Immortal Realm died but will he just let it go like that?--------------There will be sexual content with time , gore and swearing .*CURRENTLY GETTING EDITED * *ENDING IN A MONTH AT MOST *
8 73 - In Serial14 Chapters
Another Me? COMPLETE/EDITING [Book 1 of Mangle series]
After Mangle wakes up as a new animatronic, she quickly realizes they are replacements. As the withers and the Toys are trying to get along, Mangle gets lonely as the kids had pulled her apart and no one talks to her...I looked at Marionette who looked at me curiously. "Ugh...who have you got there?" He asked. I chuckled and switched on an on switch on the back of the animatronics back. Marionette stared expressionless. "Fu-Funtime Foxy?"
8 179

