《HASEENAH》Page 5&6
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
story nd written
by👇🏻
Aysher Abbakar (Meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
follow me on wattpad @Aysherabbakar
*long live pml*
*5-6*
Ganin yanayin da Abba ya shiga ba 'karamin mamaki ya bawa Dr ba, kama hanun Abba yayi ya koma ya zaunar dashi, ba musu Abba ya zauna amma ya kasa cewa komai, handkerchief kawai ya zaro cikin aljihun shi yana goge gumi.
ba abunda yaji bane ya d'aga mishi hankali ba, sanin halin mummy da tashin hankalinta duk shi ya kid'imashi, yasan indai taji wannan labari 'karamin aikinta ne ta salwantar da rayuwarsu gaba d'aya.
likita ya kula da halin da ya shiga ganin gumin da yake tsatsafo mishi sekace wanda ya wuni yana aiki a kitchen.
sun d'au tsawon wasu lokuta ba wanda ya iya magana, can likita ya daure tare da d'aura hanunshi kan na Abba sannan yace" Abokina me ya faru ne? kodai akwai matsala ne?"
firgigit Abba ya dawo daga dogon tunanin daya tafi sannan ya 'ka'kalo murmushi me kama da yak'e sannan yace " am ba komai kawai ina tuna irin wahalar da ta shane lokacin haihuwar Haseenah shine kawai"
murmushi shima yayi nan ya fara kwantar mishi da hankali kan addu.a kawai zasuna mata in Shaa Allah ba abunda zai faru.
nan ya bashi shawarwari sannan suka fito tare suka dawo wajan da suka bar Umma.
har drip d'in hanunta ya 'kare zaune suka sameta suna hira ita da Haseenah da Haseen, kamar ba ita ba.
nan ya dad'a dubata sannan yace zuwa dare ma zasu iya komawa gida indai za.a kiyaye abubuwan da likita ya fad'a.
seda Abba ya gama komai sannan ya dubi Haseenah yace zai koma gida da daddare zai dawo su koma tare.
Advertisement
nan ya 'kara mata dubu biyar yace koda zasu nema wani abun kafin ya dawo.
da sauri Haseenah ta sa hannu biyu ta kar6a cike da murna dan koba komai ta samu abunda zata na siya wa Ummanta har Allah ya bata lafiya.
ko da Haseenah taji abunda ke damun Ummanta murna ne sossai ya kamata, Umma ma tayi farin ciki amma da ta tuna halin Mummy duk se murnar ta ya koma ciki amma addu.a shine kawai abunda ya kamata tayi.
da daddare misalin k'arfe tara Haseen suka dawo shi da Abba dan mayar dasu Umma gida, seda ya biya dasu supermarket ya musu siyayya sannan ya wuce dasu gida, can nesa kad'an da gidan yayi parking suka fito, Haseen ne ya taya Haseenah kwasan kayan suka nufo gida Ummah na biye dasu a baya.
da sallama suka shiga, aiko Mummy na zaune a main palour tana kallon news, ganin Haseen da kaya hannu sun jero da Haseenah ya sata kallonshi sannan tace" kaikuma fah? me nake gani a hanunka kaman kaya?"
shuru yayi ba tare da ya bata amsa ba, mik'ewa tsaye tayi tace"ajiye musu abunsu tun kafin naci maka mutunci d'an iska kawai, duk kabi ka tare gindin mace ko uwar me zata baka oho, inkuma nono kake sha sai kamun bayani, inba iskanci ba kabiyo bayansu sekace shashasha, ko kaima sun lashe kanne iyee?"
ranshi ne ya fara 6aci amma ba halin magana in banda sunkuyar da kanshi 'kasa da yayi, ganin fad'an yanaso yayi yawa ne yasa Haseenah ta fara tafiya, tsawa ta daka mata sannan tace
" dan ubanki magana nakeyi kuma zaki wuce ai banzo kankiba tukunna ko?"
ajiye kayan yayi sannan ya koma gefe ya tsaya, duban Haseenah tayi tace" meke damun uwar taki?"
wannan tanbaya ba 'karamin gigita Umma da Haseenah yayi ba, lokaci d'aya taji fitsari na barazanar 'kwace mata, ganin haka yasa da sauri Haseen yace "Typhoid da Malaria ke damunta"
Advertisement
dukansu kallo suka bishi dashi banda Haseenah data sauke wata ajiyar zuciya.
ba tare da ta sake cewa komaiba ta koma ta zauna had'e da d'aura d'aya kan d'aya, duban Haseenah tayi tace"ki wuce kitchen ke nema wa saratu abunda zata ci, dan tun d'azu take jiran dawowarki, kaikuma kazo nan inason ganinka"
ta 'karasa maganar tana me kallon Haseen.
ba musu ya zauna gefenta.
su Umma kuwa jiki a sanyaye suka wuce side d'insu dan ajiye kayan hanunsu.
seda Haseenah ta zubawa Umma naman Kazar da Abbanta ya siya musu da yoghurt sannan ta tura mata gabanta ta fito dan yin abunda mummy ta saka ta.
shiko Haseen yana can tana zuba mishi buhun masifa kan karta sake ganinshi da Haseenah koda kusa da inuwanta ne.
'''2 days ltr'''
Ummah ta warware sossai har da 'yar 'kiba dan kullum Abba yana bawa mai gadi gasassun kaji da yoghurt in Haseenah ta fito seya bata a 6oye.
yau an koma makaranta da sassafe Haseenah ta tashi duk ta gama abunda zatayi, 'karfe 7:30 ta shirya cikin sababbin uniform d'inta wanda Haseen ya siya mata.
seda ta tabbatar babu abunda Ummah take bu'kata sannan ta fito 'dauke da jakarta a hannu.
fitowanda zatayi bata kula ba sukaci karo da saratu, wani uban zagin da saratu ta saki ne ya sa mummy fitowa da sauri tana fad'in "me aka miki?"
ganin saratu ta sha'ko Haseenah ne ya sa mummy 'karasowa tace"fad'amun menene?"
nan saratu ta fara fad'in "mummy dan tsabar iskanci tana kallona ina tahowa ta bangajeni wai zata wuce"
"meyasa baki daki shegiya ba kika tsaya iskanci, ko tafi 'karfinki ne?"
bata yi wata wata ba ta janyo Haseenah ta d'auketa da mari, ko motsi Haseenah bata yiba balle tayi yunk'urin tarewa.
kamata Mummy tayi tace"ubanwa ya baki wannan sabin uniform d'in iye? wuce kije ki ciresu ki kawomin"
ba musu Haseenah ta fara tafiya dan cika umarnin mummy, bata ankara ba daga bak'in k'ofa sukaji ance" tacire akan akwai shegen daya siya mata?"
da sauri mummy ta juya dan ganin wake shirin mata katsalandan, amma me?.......
for comments 08144932303
Advertisement
- In Serial8 Chapters
The First Shadow Assassin
In a world where citizens' gain a blessing from one of 5 gods, they gain the ability to learn magic and use powerful skills with all sorts of weapons. This story follows the perilous journey of a young street rat named Ethan Shadowmark to rescue his family, however along the way he discovers the truth of his real family and the horrible destiny that has befallen him. Filled with rage and hatred towards the adventurers of the nation known as Valen, a god long since forgotten grants Ethan his own blessing leading Ethan to decide if he wants to use his power to destroy the corruption at the heart of Valen and make everyone free and safe or to seek vengeance and lead the nation into chaos. Only time will tell if Ethan is powerful enough to lead a nation to prosperity for all or be the herald of chaos and bring doom to all.
8 96 - In Serial31 Chapters
Murder in Heliopolis: A Solarpunk Mystery
A solarpunk murder mystery. A murder, a disappearance, and a seemingly infallible AI… In the sprawling and sun-drenched eco-city of Heliopolis, under the watchful eye of PATET, successful businesswoman Cassia Grove is murdered in her home. Detective Laith is put on the case, but right from the start there are layers upon layers, mystery behind mystery, and nobody is who they seem… [participant in the Royal Road Writathon challenge]
8 530 - In Serial7 Chapters
This World Really Knows How To Hit A Nerve
A 26 year old entrepreneur had sold game he developed, a VR MMORPG game to world's largest console company, thus making him a millionaire. He is using that money to live his life in luxury as well as develop yet another game. What happens when he is thrown into an unknown fantasy world with his console?
8 171 - In Serial43 Chapters
Invincible Ones [A Walking Dead Story]
Daryl Dixon's little sister adopted during the apocalypse, Ember Dixon, is a badass and troublemaker. Remind you of someone? It runs in the family! This is Ember's adventures and love story. Love story? Oh yeah, Ember also catches feelings for a member in the group, but will her tough skin make her block her feelings out? [PG-13 cuss words/language] (Going through editing of early chapters)Random Deep Ember Thoughts-"My leaves of traits aren't gone. They haven't wilted or crumbled in time. Leaves do change slower or faster than us. Seasons manage that. The way the plant life add more to the world. But us, no, we change faster than the leaves. No seasons to tell us when to change,we just do. When it all started, we all change immediately or we die. It's change or die. I changed. But some of me still dies when I do change.What happens when the leaves leave the tree in the winter? Do they change? Or just fall just because they give up? I'm going to experience the seasons, but only three.I will not give up and become a barren tree.A side of me still hides in the depths of change. It's the artistic side. The drawing I used to do in my cell, the deep-thought poetry and writing in my journal that I found in an old Barnes And Noble book store. We change for pain. We adapt like animals in a new climate, and we all adapt differently. In a good way like Dale,Or In an evil way like The Governor.I'm just a tree. With leaves of change."
8 75 - In Serial36 Chapters
Back together Hunter x Hunter (killugon)
What happened after Killua and Gon left each other?What happens if they run into each other?My plot, i don't own any of the characters, except maybe a few add ons.(BOOK is completed. There isn't really an ending)
8 106 - In Serial38 Chapters
Destined
It should have been easy as "1.2.3".1- turn 182 - find your mate3 - be happily mated together for ever. What isn't easy is fate. It can be kind. It can be cruel.And sometimes, it can be both at the same time. A locket, A warning, a liar and a prophecy - Can Aspen uncover the truth or will she get lost in all the chaos?**Strong language used at times! ** ©MadnessReverie*******❤**********❤********I do not own any of the pictures I use. I got them off of google* but the story is mine, so please don't steal it.
8 120

