《HASEENAH》Page 5&6
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
story nd written
by👇🏻
Aysher Abbakar (Meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
follow me on wattpad @Aysherabbakar
*long live pml*
*5-6*
Ganin yanayin da Abba ya shiga ba 'karamin mamaki ya bawa Dr ba, kama hanun Abba yayi ya koma ya zaunar dashi, ba musu Abba ya zauna amma ya kasa cewa komai, handkerchief kawai ya zaro cikin aljihun shi yana goge gumi.
ba abunda yaji bane ya d'aga mishi hankali ba, sanin halin mummy da tashin hankalinta duk shi ya kid'imashi, yasan indai taji wannan labari 'karamin aikinta ne ta salwantar da rayuwarsu gaba d'aya.
likita ya kula da halin da ya shiga ganin gumin da yake tsatsafo mishi sekace wanda ya wuni yana aiki a kitchen.
sun d'au tsawon wasu lokuta ba wanda ya iya magana, can likita ya daure tare da d'aura hanunshi kan na Abba sannan yace" Abokina me ya faru ne? kodai akwai matsala ne?"
firgigit Abba ya dawo daga dogon tunanin daya tafi sannan ya 'ka'kalo murmushi me kama da yak'e sannan yace " am ba komai kawai ina tuna irin wahalar da ta shane lokacin haihuwar Haseenah shine kawai"
murmushi shima yayi nan ya fara kwantar mishi da hankali kan addu.a kawai zasuna mata in Shaa Allah ba abunda zai faru.
nan ya bashi shawarwari sannan suka fito tare suka dawo wajan da suka bar Umma.
har drip d'in hanunta ya 'kare zaune suka sameta suna hira ita da Haseenah da Haseen, kamar ba ita ba.
nan ya dad'a dubata sannan yace zuwa dare ma zasu iya komawa gida indai za.a kiyaye abubuwan da likita ya fad'a.
seda Abba ya gama komai sannan ya dubi Haseenah yace zai koma gida da daddare zai dawo su koma tare.
Advertisement
nan ya 'kara mata dubu biyar yace koda zasu nema wani abun kafin ya dawo.
da sauri Haseenah ta sa hannu biyu ta kar6a cike da murna dan koba komai ta samu abunda zata na siya wa Ummanta har Allah ya bata lafiya.
ko da Haseenah taji abunda ke damun Ummanta murna ne sossai ya kamata, Umma ma tayi farin ciki amma da ta tuna halin Mummy duk se murnar ta ya koma ciki amma addu.a shine kawai abunda ya kamata tayi.
da daddare misalin k'arfe tara Haseen suka dawo shi da Abba dan mayar dasu Umma gida, seda ya biya dasu supermarket ya musu siyayya sannan ya wuce dasu gida, can nesa kad'an da gidan yayi parking suka fito, Haseen ne ya taya Haseenah kwasan kayan suka nufo gida Ummah na biye dasu a baya.
da sallama suka shiga, aiko Mummy na zaune a main palour tana kallon news, ganin Haseen da kaya hannu sun jero da Haseenah ya sata kallonshi sannan tace" kaikuma fah? me nake gani a hanunka kaman kaya?"
shuru yayi ba tare da ya bata amsa ba, mik'ewa tsaye tayi tace"ajiye musu abunsu tun kafin naci maka mutunci d'an iska kawai, duk kabi ka tare gindin mace ko uwar me zata baka oho, inkuma nono kake sha sai kamun bayani, inba iskanci ba kabiyo bayansu sekace shashasha, ko kaima sun lashe kanne iyee?"
ranshi ne ya fara 6aci amma ba halin magana in banda sunkuyar da kanshi 'kasa da yayi, ganin fad'an yanaso yayi yawa ne yasa Haseenah ta fara tafiya, tsawa ta daka mata sannan tace
" dan ubanki magana nakeyi kuma zaki wuce ai banzo kankiba tukunna ko?"
ajiye kayan yayi sannan ya koma gefe ya tsaya, duban Haseenah tayi tace" meke damun uwar taki?"
wannan tanbaya ba 'karamin gigita Umma da Haseenah yayi ba, lokaci d'aya taji fitsari na barazanar 'kwace mata, ganin haka yasa da sauri Haseen yace "Typhoid da Malaria ke damunta"
Advertisement
dukansu kallo suka bishi dashi banda Haseenah data sauke wata ajiyar zuciya.
ba tare da ta sake cewa komaiba ta koma ta zauna had'e da d'aura d'aya kan d'aya, duban Haseenah tayi tace"ki wuce kitchen ke nema wa saratu abunda zata ci, dan tun d'azu take jiran dawowarki, kaikuma kazo nan inason ganinka"
ta 'karasa maganar tana me kallon Haseen.
ba musu ya zauna gefenta.
su Umma kuwa jiki a sanyaye suka wuce side d'insu dan ajiye kayan hanunsu.
seda Haseenah ta zubawa Umma naman Kazar da Abbanta ya siya musu da yoghurt sannan ta tura mata gabanta ta fito dan yin abunda mummy ta saka ta.
shiko Haseen yana can tana zuba mishi buhun masifa kan karta sake ganinshi da Haseenah koda kusa da inuwanta ne.
'''2 days ltr'''
Ummah ta warware sossai har da 'yar 'kiba dan kullum Abba yana bawa mai gadi gasassun kaji da yoghurt in Haseenah ta fito seya bata a 6oye.
yau an koma makaranta da sassafe Haseenah ta tashi duk ta gama abunda zatayi, 'karfe 7:30 ta shirya cikin sababbin uniform d'inta wanda Haseen ya siya mata.
seda ta tabbatar babu abunda Ummah take bu'kata sannan ta fito 'dauke da jakarta a hannu.
fitowanda zatayi bata kula ba sukaci karo da saratu, wani uban zagin da saratu ta saki ne ya sa mummy fitowa da sauri tana fad'in "me aka miki?"
ganin saratu ta sha'ko Haseenah ne ya sa mummy 'karasowa tace"fad'amun menene?"
nan saratu ta fara fad'in "mummy dan tsabar iskanci tana kallona ina tahowa ta bangajeni wai zata wuce"
"meyasa baki daki shegiya ba kika tsaya iskanci, ko tafi 'karfinki ne?"
bata yi wata wata ba ta janyo Haseenah ta d'auketa da mari, ko motsi Haseenah bata yiba balle tayi yunk'urin tarewa.
kamata Mummy tayi tace"ubanwa ya baki wannan sabin uniform d'in iye? wuce kije ki ciresu ki kawomin"
ba musu Haseenah ta fara tafiya dan cika umarnin mummy, bata ankara ba daga bak'in k'ofa sukaji ance" tacire akan akwai shegen daya siya mata?"
da sauri mummy ta juya dan ganin wake shirin mata katsalandan, amma me?.......
for comments 08144932303
Advertisement
- In Serial13 Chapters
Kitsune in Rockford
Kit is an anomaly. The only male kitsune around. I mean sure there's beastkin with some fox traits around but nothing like him. How does having a power above your class affect your thinking? where do you go if you are the only one who thinks differently? (Some notes: will update irregularly, sugestions welcome, and I appologize now for deplorable grammar. ) Also I have the first two arcs planned in general, but sugestions welcome. (Please be civil about it though) Mature tag considering negative culture traits and ideas. No sex in this series. Light swearing. Violence. picture from: Kouan Kitsune by Claparo-Sans on deviantART
8 135 - In Serial31 Chapters
Flowers on a Broken Path
The paths to the heavens have been broken and only weeds grow in the garden of life. A time of change has swept the lands of Eltraya as a portal into the newly discovered continent of Samar had brought their two peoples into contact 10 years ago. Different lifestyles and magics are showing men and women in both continents a new way of living. While the nations on both continents scramble to understand the natives on the other side of this recently created "Gate to Prosperity", their greatest minds are realizing that this portal that exists may not be the only one. In the Kingdom of Eich a group of children are slowly coming into their power. If events had been different they may have lived their lives in obscurity, but the smallest of events led to their rise to fame. Call them as you wish, Heroes, Devils or Gods, it's only a matter of perspective. To them, it's the story of their life. But above all it's the story of the boy who was named after a flower.
8 132 - In Serial42 Chapters
My Neighbor, My Boss and an Incubus OH MY!
Who knew my new apartment would be the one beside my new boss. Not only that but turns out he is a incubus which explains all the sex.Damn it! I almost fed on my mate. I can't believe my cousin had her bound like that. I was so hungry as I hadn't fed because I had to stop the incubus invading her dream only to find out it's my cousin. Lucky for him or he would either be dead or maimed. She tasted like heaven... well at least what I imagen heaven would taste like. Well, the kiss anyway. The smell of her arousal nearly sent me overboard. I wanted to bury my face in her pussy and eat her out until she came all over my face and then lick her clean. Shit! Shit! Shit! I'm surprise at my control. I stopped myself. Even though I wanted her I couldn't take her without her consent. First, I have to go feed. There is no other option. I'll call her and have her cancel all my appointments for today and tell her to stay home. No reason for her to work if I'm not there as today would mostly be meetings. I listen closely to my mate and her water turning off and her getting out of the shower. I picked up my phone and dialed her number.
8 93 - In Serial25 Chapters
Born of Valar
Waking up with no concrete memories, Tyr finds himself thrown into a bizzare world of mythical beings, monsters and magic. He must find his role in the grand scheme of the realms while trying to prevent Ragnarok.
8 184 - In Serial37 Chapters
The little Vampire- lust
Vivian or viv, which her friends back in Florida would call her is forced to move to Scotland for her senior year of high school with her mother, father and younger brother (Tony) for her fathers job. When her younger brother tony starts to go off with a friend no ones ever met, slightly isolating himself and even possibly sneaking out Vivian decides to investigate. Last thing she expected her brother being involved in, and now her, is a family of vampires, ancient curses, deadly vampire slayers. The most shocking part? Vivian and the families oldest son fall for each other. What will happen between a human and a vampire? What will happen to their love once the ancient curse is broken?
8 233 - In Serial7 Chapters
Blood means your related, it doesn't mean your family.
Just because Lexa and Alex share the same blood, it doesn't mean that they will be family. Raised by the Queen of Azgeda, Alex has learned to hate. She hates Trikru, she hates the coalition, and most of all, she hates the commander. Allowing Skikru into the coalition was the final straw. The Queen of Azgeda has released Alex and now she vows to kill the Commander, her sister.
8 179

